Sashe 78
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Tafiya sukai wadda bata wuce minty goma sha biyar ba,suka iso wani plat din gida mai kyau shima tundaga kofar gidan zaka san an shirya wani gagarumin abu,docration ne akayi ta ko ina ga fitilu sun haske wajen saikace safiya ce,wani kafet ne aka malala tundaga bakin motar da zata fito har xuwa inda zata zauna acikin gidan,tsaye tai tana kallon malik shikuma yana mata murmushi mai kyau,kamar dazun yanzu ma risinawa yayi yana bata hanya jikinta yayi sanyi kalau ta kalli hanyar sannan ta fara kokarin binta ahankali kamar mai tausayin kasa kamar jira ake tafara tafiyar..........wasu flowers masu kyau kala daban daban suke sauka bisan kanta,tare da wasu kyalkyali masu daukar ido suna ta zubowa daga ko ina,kuma bata ga wanda yake xubo dasu ba.abun idan kagani saiyayi bala,in burgeka saiya baka sha,awa malik ke binta abaya har cikin babban tangamemen falon da shima ya gaji da haduwa,anyi mashi kwalliya fiye da ta wajen ga high tabke can anjera lemuka sunkai kala takwas,ga cups biyu da katon cake dogo mai hawa hawa,anmashi kwalliya kalar kayanta.
Wutar Wake ta dauke sai dumlight dake haskawa yana walwalin kaloli daban daban.
Tsaye tayi tana kallon malik high table din ya nuna mata yana ta murmushi mai kyau,jiki asalube ta hafa hawan steps din har ta karasa wajen kujerun ta zauna tana zama ta nemi malik ta rasa awajen,hankalinta tashe kirjinta bugawa yake sosai cikin second dabaikai biyuba tag walau haske ya bayyana ta ko ina wannan kyelkyelin yana tashi kamshi ta ko ina kida mai sanyi da sanyaya xuciya yana tashi awajen,kafin waka mai dadi tafara fitowa da turanci tana jin wata kalma cewa *HAPPY MARRIAGE LIFE FOR UR'S*
kafin taga mutane sunfara fitowa daga ko ina daga cikin wanna aba falo,suna bin wakar happy marriage life din dake tashi jitai anrufe idonta daga baya ta bi hannun tana tabawa bazata iya gane kowaye ba,amman kamar macece ahankali ake zare hannun tayi saurin jiyowa tana bin mai rufe mata idon ta kallo.
Zaro idonta tai bakinta yana furta.
*"ni,imah"*
Dariya take kyalkyalwa tana riko hannunta tana ta dariyar,bata gama shan mamakinba taji runguma daga bayanta cikin sauri ta dago tana sake dararo idanunta tubarkallah.
*"zakiyyah,mami"*
Dariyar suke mata suma dandanan tafara fara,a kwallah na fitowa daga idonta,zakiyya ta share mata tace "surprise again"
Cikin tsananin farin ciki tace"again zakiyya"
Daga mata kai tayi tace rufe idonki kadan to babu musu ta bude jitai ta saka hannunta cikin wani tattausan hannu mai kama da auduga,sannan tana jin wani sassanyan kamshi mai narkar da xuciya numfashi taja tana neman susucewa,ahankali zakiyya take zare hannunta daga idonta tana dariya tace "see ur husband"
Kamar mai ciwon wuya take jiyawa ahankali take kallon gefenta tanajin numfashinta yana neman guduwa saboda rikita.
Idonta ya nitsa cikin nashi wanda daga ita harshi saida numfashin kowa ya nemi guduwa.
Bakinta abude idonta da kwallar farinciki nunashi take, tana kallon su zakiyya daketa masu dariya ita dasu mami da ni,ima ga malik rike da hannun zakiyya suna ta sakin murmushi.
mutane kuma sunata kallonsu gwanin ban sha,awa.
Labbanta rawa suke suna kerma hakoranta suna bayyana tsantsar farincikinta tace.
*"yaya Abdoul kaine,dagaske kaine"*
Naga Adduoin ku ngd sosai insha Allah mun kusan kawo karshen wanan book kuyi man fatan kammalashi lafiya.
[10/17, 10:42 AM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
🅿️...........63
Wutar Wake ta dauke sai dumlight dake haskawa yana walwalin kaloli daban daban.
Tsaye tayi tana kallon malik high table din ya nuna mata yana ta murmushi mai kyau,jiki asalube ta hafa hawan steps din har ta karasa wajen kujerun ta zauna tana zama ta nemi malik ta rasa awajen,hankalinta tashe kirjinta bugawa yake sosai cikin second dabaikai biyuba tag walau haske ya bayyana ta ko ina wannan kyelkyelin yana tashi kamshi ta ko ina kida mai sanyi da sanyaya xuciya yana tashi awajen,kafin waka mai dadi tafara fitowa da turanci tana jin wata kalma cewa *HAPPY MARRIAGE LIFE FOR UR'S*
kafin taga mutane sunfara fitowa daga ko ina daga cikin wanna aba falo,suna bin wakar happy marriage life din dake tashi jitai anrufe idonta daga baya ta bi hannun tana tabawa bazata iya gane kowaye ba,amman kamar macece ahankali ake zare hannun tayi saurin jiyowa tana bin mai rufe mata idon ta kallo.
Zaro idonta tai bakinta yana furta.
*"ni,imah"*
Dariya take kyalkyalwa tana riko hannunta tana ta dariyar,bata gama shan mamakinba taji runguma daga bayanta cikin sauri ta dago tana sake dararo idanunta tubarkallah.
*"zakiyyah,mami"*
Dariyar suke mata suma dandanan tafara fara,a kwallah na fitowa daga idonta,zakiyya ta share mata tace "surprise again"
Cikin tsananin farin ciki tace"again zakiyya"
Daga mata kai tayi tace rufe idonki kadan to babu musu ta bude jitai ta saka hannunta cikin wani tattausan hannu mai kama da auduga,sannan tana jin wani sassanyan kamshi mai narkar da xuciya numfashi taja tana neman susucewa,ahankali zakiyya take zare hannunta daga idonta tana dariya tace "see ur husband"
Kamar mai ciwon wuya take jiyawa ahankali take kallon gefenta tanajin numfashinta yana neman guduwa saboda rikita.
Idonta ya nitsa cikin nashi wanda daga ita harshi saida numfashin kowa ya nemi guduwa.
Bakinta abude idonta da kwallar farinciki nunashi take, tana kallon su zakiyya daketa masu dariya ita dasu mami da ni,ima ga malik rike da hannun zakiyya suna ta sakin murmushi.
mutane kuma sunata kallonsu gwanin ban sha,awa.
Labbanta rawa suke suna kerma hakoranta suna bayyana tsantsar farincikinta tace.
*"yaya Abdoul kaine,dagaske kaine"*
Naga Adduoin ku ngd sosai insha Allah mun kusan kawo karshen wanan book kuyi man fatan kammalashi lafiya.
[10/17, 10:42 AM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
🅿️...........63