Sashe 34
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Ta tuna maganarsa sanda tace bazata bisa amotar sa ba,
"Wanan Kalmar ta kwartanci tana mata ciwo,wai shi baya ganewa ne meyasa zaimun wannan zargin,wlh Abdoul niba yar iska bace ban shigo rayuwarka don komiba saidon ina tausayinka,saidan na taimakeka ka koma cikin ahalinka,amman meyasa ka kasa fahimta. kenan da haka zaka saka mun.koda yake bana bukatar sakayyarka ladata tana wajen Allah,kuma duk abunda kayimun na yafe maka Allah yasani bana gaya maka wadansu maganganun don karan kaina kaine kakeja,kuma duk don in nuna maka cewar abunda kake babu kyau ba halin kirki bane shan kayan maye,addinin mu yayi hani,Haramunne akwai zunubi mai yawa ina maka fatan shiriya Allah yasa wahalata bata tashi abanza ba."
Afili duk take fadar haka kwallah na mata zarya afuska,ta rasa dalilin zubarsu.abunda tasani kawai shine tana tausaya mashi hakan rashin uwa da rashin uba da yan uwa dayake ciki,kowa daya sansa baya mashi kallon mutumen kirki.
Shafa kuncinta tayi inda ya mareta dazun cikin mota,
Lumshe idonta tayi amman kwata kwata bataji zafin marin ba,cigaba tayi da shafa wajen tana jin haushinsa yana bajewa cikin xuciyarta tausayinsa yana maye gurbin haushin nasa.duk ta duka takare tunda nayi alkarin bazan sake xuwa gidanku ba zangani idan inda rana kokuma banda ita.
Shin rashin ganina zai dameka ko bazai dameka ba tsaki taja jin wata xuciyar tana cewa "ke awa zai damu don bakizo bakenan kin saka wani abu aranki game dashi"
"Ohhhh niban saka komi cikin raina ba Abdoul na zakiyya ne nace maki ko"
(😄😄fiyah ta zare aradu)
Haka wannan daren ya kasance wa safiyyah har asuba,kuma kokadan ta nemi baccin tarasa tashi tayi taje tayi sallah sannan ta dora ma maijegon sanwar ruwan wanka,sannan ta koma daki tana karatun kur ani.
Sanda gari zaifara haske tashiga ta hada break miyar kwaice da kabeji tayi musu da ruwan tea mai na,a na,a da lemon grass sai citta da kanun fari kamshi kurin yake,ta soya dankalin turawa sannan ta hauda ferfesun naman kaza bata so aikin ya kaita ga takwas ba,shaf shaf ta yi nata break din tayi shara da mopping bata tsaya wanke wanke ba ta dauki akwatinta tayi get.
Karo sukai da muhseen ya shigo gidan,
Tsaki taja cikin ranta tana mitar "ko ubanme yazo yi tunda uwar safiya"
"Ah fiyah ina zuwa haka tun da farar safiya."
Yake tayi mashi tana gaidashi.
"Gida zanje na kai kayana anjima kadan zan dawo."
"Oky to muje na kaiki daman break nazo nayi wajenki tunda kuma baki nan shikenan"
Don dole take murmushin tace"ah wlh kashiga kayi ainariga na gama hadawa,bazama zanyi ba gidan"
Ansar akwatin yayi yana yin gaba yace"no muje kawai ai ganinki ma yasaka naji yunwar ta tafi idan na kaiki saina dawo nayi."
Ya zatayi da shi da alama wanan naci garai kamar magan disu.
Shiga tayi gaban motar tana yaba tsarinta da kyanta,gashi sai kamshi take.
Zagayowa yayi yashiga yatada suka dauki hanya.
Duk sai tajita atakure shikau jiyake yau kamar amashi bushara gashi ga safiyyan sa,cikin janta da fira yace"ko sannu da zuwa bakiyi mun ba safiyyah."
Saitaji bata kyauta ba cikin kunya tace"sorry pls andawo lafiya"
Murmushi yayi yace"no karki damu aike bakya laifi safiyyah,nayi hkrin kuma nadawo lafiya fatan kuma na sameki lafiya."
Ya ta iya dashi dole ta sake tana ansa mashi hirar tashi."komi lafiya yaya muhseen"
Cikin kwarewa yake jan motar yana sarrafa sikiyarin yace"Amman sanda na tafi Anty bata baki sakona ba"
Wayar hannunta ta kalla tace"wannan?"
Girgiza kai yayi yace"no ba wannan ba,i mean bata yi maki wata magana akaina ba"
Sai yanzu ta gane inda ya nufa,
Girgiza kai tayi tace"Aa gaskiya kilan ta manta"
"Kokuma kece kika manta ba,don munyi magana da ita sosai har idan muyi waya wani lokaci tace ashe muna waya dake ban gaya mata ba,to kasancewar nasan kingaya mata ne don kitsira daga masifarta yasa nima nake kokarin kareki,sai kawai nace mata eh munayi sosai ma.Aman tambayata anan safiyya itace meyasa kika mata karya."
Shiru tayi tana jin kunyarsa na kamata,hakika muhseen yana da kirki kuma duk wasu qualities da ake bukata ga namiji ya nadasu kawai dai kowa da nashi ra,ayin itadai bai mata ba batajin zatayi soyayya dashi balle aure.
"Kayi hkr"
Abunda tace dashi kenan.
"Ba maganar nayi hr bane kinsan me?nifa In my life duk abunda zanyi direct nake yinsa,kuma duk abunda yake raina ina fadarsa don idan nafadan ina samun saukin xuciya,don haka babu boye boye tsakanina dake inasonki kema kuma kinsan ina sonki kawai dai kilan ban maki ba shiyasa kiketa yimun hanya hanya,kin ban wuya.watana uku abuja ina godalan inganki muhadu in sabunta soyayyata amman kikakiya safiyya,aman saboda ina kaunarki bazan iya fushi dake ba gani na sake dawowa,don haka bazan koma ba sai kin gaya mun abunda kike nufi dani."
Gabanta yafadi gaskiya bazata iya kallon cikin idonsa tace masa bata sonsa ba,kuma bazata kwari kantaba tace tana sonsa bayan kuma ba haka abun yake ba.
Na bani yazanyi da shi.
"Karki damu kanki u have enough of time da zakiyi tunani don zan jima ban koma ba,amman kafin kigama nazarin nawa zan iya zuwa wajen baba don neman izinin zuwa zance?"
Wayyo tashin hankali ba,asaka mashi rana,muddin maganar taje ga baba shikenan bata da miji saishi,don inbazata manta ba haka akai da uncle yahya da Anty.
YAZANYI NI SAFIYYAH?
(TO FOYAH NA NEMAN MAFITA ALFAH FANS KU WARWARE MATA YADDA ZATAI,KO YAN ZAUREN MRS BB)
MRS BB CE
MOM MUHSEEN.
[9/17, 3:38 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........28
"Wanan Kalmar ta kwartanci tana mata ciwo,wai shi baya ganewa ne meyasa zaimun wannan zargin,wlh Abdoul niba yar iska bace ban shigo rayuwarka don komiba saidon ina tausayinka,saidan na taimakeka ka koma cikin ahalinka,amman meyasa ka kasa fahimta. kenan da haka zaka saka mun.koda yake bana bukatar sakayyarka ladata tana wajen Allah,kuma duk abunda kayimun na yafe maka Allah yasani bana gaya maka wadansu maganganun don karan kaina kaine kakeja,kuma duk don in nuna maka cewar abunda kake babu kyau ba halin kirki bane shan kayan maye,addinin mu yayi hani,Haramunne akwai zunubi mai yawa ina maka fatan shiriya Allah yasa wahalata bata tashi abanza ba."
Afili duk take fadar haka kwallah na mata zarya afuska,ta rasa dalilin zubarsu.abunda tasani kawai shine tana tausaya mashi hakan rashin uwa da rashin uba da yan uwa dayake ciki,kowa daya sansa baya mashi kallon mutumen kirki.
Shafa kuncinta tayi inda ya mareta dazun cikin mota,
Lumshe idonta tayi amman kwata kwata bataji zafin marin ba,cigaba tayi da shafa wajen tana jin haushinsa yana bajewa cikin xuciyarta tausayinsa yana maye gurbin haushin nasa.duk ta duka takare tunda nayi alkarin bazan sake xuwa gidanku ba zangani idan inda rana kokuma banda ita.
Shin rashin ganina zai dameka ko bazai dameka ba tsaki taja jin wata xuciyar tana cewa "ke awa zai damu don bakizo bakenan kin saka wani abu aranki game dashi"
"Ohhhh niban saka komi cikin raina ba Abdoul na zakiyya ne nace maki ko"
(😄😄fiyah ta zare aradu)
Haka wannan daren ya kasance wa safiyyah har asuba,kuma kokadan ta nemi baccin tarasa tashi tayi taje tayi sallah sannan ta dora ma maijegon sanwar ruwan wanka,sannan ta koma daki tana karatun kur ani.
Sanda gari zaifara haske tashiga ta hada break miyar kwaice da kabeji tayi musu da ruwan tea mai na,a na,a da lemon grass sai citta da kanun fari kamshi kurin yake,ta soya dankalin turawa sannan ta hauda ferfesun naman kaza bata so aikin ya kaita ga takwas ba,shaf shaf ta yi nata break din tayi shara da mopping bata tsaya wanke wanke ba ta dauki akwatinta tayi get.
Karo sukai da muhseen ya shigo gidan,
Tsaki taja cikin ranta tana mitar "ko ubanme yazo yi tunda uwar safiya"
"Ah fiyah ina zuwa haka tun da farar safiya."
Yake tayi mashi tana gaidashi.
"Gida zanje na kai kayana anjima kadan zan dawo."
"Oky to muje na kaiki daman break nazo nayi wajenki tunda kuma baki nan shikenan"
Don dole take murmushin tace"ah wlh kashiga kayi ainariga na gama hadawa,bazama zanyi ba gidan"
Ansar akwatin yayi yana yin gaba yace"no muje kawai ai ganinki ma yasaka naji yunwar ta tafi idan na kaiki saina dawo nayi."
Ya zatayi da shi da alama wanan naci garai kamar magan disu.
Shiga tayi gaban motar tana yaba tsarinta da kyanta,gashi sai kamshi take.
Zagayowa yayi yashiga yatada suka dauki hanya.
Duk sai tajita atakure shikau jiyake yau kamar amashi bushara gashi ga safiyyan sa,cikin janta da fira yace"ko sannu da zuwa bakiyi mun ba safiyyah."
Saitaji bata kyauta ba cikin kunya tace"sorry pls andawo lafiya"
Murmushi yayi yace"no karki damu aike bakya laifi safiyyah,nayi hkrin kuma nadawo lafiya fatan kuma na sameki lafiya."
Ya ta iya dashi dole ta sake tana ansa mashi hirar tashi."komi lafiya yaya muhseen"
Cikin kwarewa yake jan motar yana sarrafa sikiyarin yace"Amman sanda na tafi Anty bata baki sakona ba"
Wayar hannunta ta kalla tace"wannan?"
Girgiza kai yayi yace"no ba wannan ba,i mean bata yi maki wata magana akaina ba"
Sai yanzu ta gane inda ya nufa,
Girgiza kai tayi tace"Aa gaskiya kilan ta manta"
"Kokuma kece kika manta ba,don munyi magana da ita sosai har idan muyi waya wani lokaci tace ashe muna waya dake ban gaya mata ba,to kasancewar nasan kingaya mata ne don kitsira daga masifarta yasa nima nake kokarin kareki,sai kawai nace mata eh munayi sosai ma.Aman tambayata anan safiyya itace meyasa kika mata karya."
Shiru tayi tana jin kunyarsa na kamata,hakika muhseen yana da kirki kuma duk wasu qualities da ake bukata ga namiji ya nadasu kawai dai kowa da nashi ra,ayin itadai bai mata ba batajin zatayi soyayya dashi balle aure.
"Kayi hkr"
Abunda tace dashi kenan.
"Ba maganar nayi hr bane kinsan me?nifa In my life duk abunda zanyi direct nake yinsa,kuma duk abunda yake raina ina fadarsa don idan nafadan ina samun saukin xuciya,don haka babu boye boye tsakanina dake inasonki kema kuma kinsan ina sonki kawai dai kilan ban maki ba shiyasa kiketa yimun hanya hanya,kin ban wuya.watana uku abuja ina godalan inganki muhadu in sabunta soyayyata amman kikakiya safiyya,aman saboda ina kaunarki bazan iya fushi dake ba gani na sake dawowa,don haka bazan koma ba sai kin gaya mun abunda kike nufi dani."
Gabanta yafadi gaskiya bazata iya kallon cikin idonsa tace masa bata sonsa ba,kuma bazata kwari kantaba tace tana sonsa bayan kuma ba haka abun yake ba.
Na bani yazanyi da shi.
"Karki damu kanki u have enough of time da zakiyi tunani don zan jima ban koma ba,amman kafin kigama nazarin nawa zan iya zuwa wajen baba don neman izinin zuwa zance?"
Wayyo tashin hankali ba,asaka mashi rana,muddin maganar taje ga baba shikenan bata da miji saishi,don inbazata manta ba haka akai da uncle yahya da Anty.
YAZANYI NI SAFIYYAH?
(TO FOYAH NA NEMAN MAFITA ALFAH FANS KU WARWARE MATA YADDA ZATAI,KO YAN ZAUREN MRS BB)
MRS BB CE
MOM MUHSEEN.
[9/17, 3:38 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........28