Sashe 70
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yesmin ce keta kokarin hada sanwar dare sun hira da mama tana aikinta.
Shinkafa da miya zatai mamar ke yanka mata salad ita kuma tana soya miya don har ta kwashe shinkafar,dalhane yayi sallama.
"Aaha dalha ka dawo kenan"
Cewar mama "eh na dawi ko shagon ma ban budeba saiga muhsen yatsaya,yace in turo mashi yesmin."
Rudewar datai jin ance muhseen yana kiranta yasa ta yadda ludayin juya miyar tana zare ido,nashiga ukuna dawane idon zan kallai.daman kullum xullumin haduwarsu take.
"Yesmin miye haka?"
Muryarta tana rawa tace"ba komi mama faduwa yayi"
Murmushi dalha yayi yace"ya za,ace mashi mama"
Itama murmushin tai tace"kace tana xuwa yanxu"
Ya fita don sanar dashi
Mamar tashiga kitchen din ta ganta durkushe ta buga tagumi.
"Tashi like ki gyara jikinki ki fita yana jiranki"
Idonta yayi kwal kwal zatai kuka.
"Mama nidai don Allah"
"Banson shirme cinyeki zai ne kokuwa bakonki ne yau kuma,tashi karki bata mun rai."
Haka ta fito ta wuce daki kaya ta canza duk da basu jima jikinta ba,amma akwai kaurin girki.
Hijab tasaka kalar kayan data saka,ta fesa turare ta kalli kanta ga mirrow murmushi tai tana jin kunyar haduwar su,bata san dawane idon zata kallai ba.
Muryar mama tajiyo tana cewa"halan sai yayi tsiru a kofar gidan sannan zaki fita."
Dariya tai jin abunda mamar tace saida ta ga komi lafiya lau sannan ta fita.
Mama na mata dariya kunya kamar ta nitsar da yesmin.
Yana cikin motar amman kofar gefensa abude take yasha gayunsa don daman muhseen badai iya gayu ba.
Hangota yayi yadda take ta sunkuyar da kai,murmushi yayi lallai yana da aiki waccen kunyar kwarar sa zatai,yana son ta saki jiki yadda zasu saba shima har yafara jin kaunar tata.
Bude kofar wajen mai zaman banza yayi yana cewa"bismillah princess"
Kasa ansawa tai yabar kofar bude tadan zauna adosane.
Cikin natsuwa tace"yaya muhseen ina wuni"
Kallonta yake sai kauda kai take.
"Bazan ansa ba gaskiya tunda ma ko kallona baza xa ai ba yafada cikin muryar shagwaba kamar yaro.
Kasa kasa tai dariya kafin tace"kayi hkr yaya muhseen kunya nakeji"
"Yau kuma akejin kunyar tawa,to menayi har akejin kunyata"
Kasa ansawa tai tana wasa da yatsunta.
"Shikenan tunda bazaki fada ba,ya kike to yasu mama da baba"
Ahankali cikin natsuwa take anashi,har lokacin ta kasa kallonsa.
"Yesmin"
Yakirata cikin lumana don yana son ta bashi hankalinta.
"Na,am"
"Kallona nakeson kiyi"
Ahankali ta kalleshi ta sunkuyar dakai murmushi yayi yace"nasan kinsan komi daya faruko?"
Daga kai tayi"ba daga kai ba kimun magana nafison inajin muryarki"
Ahankali tace"eh yaya muhseen nasani"
"Yawwa fatan zaki ansheni hannu biyu kuma zaki bani dama na baje kolin tawa baiwar ta soyayya,bazan so kin dari dari dani ba, ban kuma ce kibar jin kunya ta ba aa kunya abune mai kyau ga diya mace,amman ki daukar kamar yaya jalal ki saki jiki kina mun fira kamar sanda muke abaya,zanso ace munyi rayuwa mai kyau da fahimtar juna.har mukai ga inda muke fata oky"
"Insha Allah Zan kokarta"
"Yawwa kokefa princess yau ranar gabatar da kai ce ba dogon surutu don haka anshi wannan"
Ya miko mata wata keda fashion harda dai kwalin waya aciki.
"Banson jin aa anshi kurin tunda dai na kusan zama miji ko ba haka ba"
Murmushi tai ta ansa cikin ladabi.
"Nagode yaya muhseen Allah ya kara budi"
Yaji dadin adduarta yace"thank you so much princess,kije gida magaruba ta gabato kisata caji anjima zamufara zance"
Dariya tai tana fitowa tace"ka gaida hajiya da jawaheer"
"Aikuwa kamar kinfada akunen su"
Sallama sukai ta shiga gida tana sauke ajiyar xuciya.
***********
Fiya basu fito exam ba sai karfe hudu da rabi agajiye suke feea daman ga rashin dadynta daka ganta kasan tana cikin damuwa matsananciya.duk ta rame ta zama so silent.
Fiyah ta lura da canjin yanayin kawar tata bayan sun fito suna zaune bakin block dinsu tace mata.
"Nikau feea mekedamun ki kinga wai yadda kika rame kamar wada ake dibar naman jikinta ana miya"
Yake tai idonta yana taruwa da kwalla tace"fiyah duk abun nan bakisan me yafaru damu ba"
Kallon mamaki take mata "ban gane ba,har wani abune yafaru daku wanda ban sani ba"
Kwallarta ta silalo tana gogewa tace"yau kwanan dady biyar kenan yana prison,fiyah dady baimana adalci ba dady ya cutar damu.ban tabaji tsanar ubana ba fiyah irin cikin yan kwanakin nan"
Tausayinta ya kama fiyah cike da damuwa ta rungumota cikin lallashi tace"innalilahi wa inna ilaihir raju,un.feea banji maku dadi ba dole zaki rame dole xaki shiga cikin halin damuwa,amman kidaina tsanarsa koma me dady yayi dai har gobe yana matsayin mahaifinki,don haka addua ce zaku ringa binsa da ita,kuna mashi fatan alkairi.hakika abun bai dadi ba amman ance hannunka baya rubewa ka yanke kayar,don haka kidanne xuciyarki harma kiringa tausar momi kuna binsa da addua har Allah ya kawo maku mafita."
Kuka take ajikin fiyah tace"fiyah hajiya mariya matar Alh muazzam fa...........karki fada kibar shi matsayin sirrinku feea,kuyi mashi addua kuma ku saka hkr da juriya Allah zai dafa maku."
Lallashinta fiyah tatayi tana sake kwantar mata da hankali har tasamu ta natsu,drivern ta yazo tace"bazaki bini mutai gida ba"
"Aa kije ina jiran wanine"
Haka tatai xuciyarta babu dadi.
Wayarta ta kalla taga tana haske dayake silent ta sata no dinsa ce,don ta riga tayi mata hadar da ko cikin bacci aka tambayeta zata karanto tsaf.
Tambayarta inda department din nasu yake yayi ta gaya mai ta sauke wayar tana bin cikin makarantar da kallo,duk yawanci antafi sai wadanda ke hostel ne keta shige da ficensu.
Mota ta hango wadda bata tabagani sa da ita ba,land rover ce fara fat,duk wadanda ke wajen tsura mata ido sukai,suna jiran wanda zai fito.kamar yasan haka yaki fitowa ya kirata.
"Inafa kallonki hajiya kitaso"
Hararar motar tai "kafi karfin kai kabiyoni ko,to bazan taso ba inbazaka fito ba wlh tafiyata zan"
"Basai kin gama rantsewa ba aike gimbiyace duk abunda kikace yi ake"
Yafada yana murmushi mai tsananin kyau.
Budo motar yayi yafito...........huking fiyah tai daga inda take zaune wata dankareriyar shaddace jikinsa tana maiko da walkiya black ce anyi masa dinkin harf jamfa hannun mai links akai mashi,hukarsa black haka takalman shi.kunsan farin mutun bakaken kaya suna masifar ansarshi,duk matan dake wajen tsayawa sukai suna kallonshi sake dabaki daga inda yake zuwa inda take da nisa amman ba sosai ba,tuni kamshinsa mayatacce ya gama karade hancinta.
Lumshe ido tai tana budewa wasu yan mata ne taga suna dosar inda yake.
Dan danan hankalinta yayi masifar tashi nadamar cewa yafito ta sameta,mema yasa tace yafito.
Hoto taga sunyi dashi sun wuce suna daga mashi hannu.........wani kududu yazo mata wuya kamar ta fasa ihu.
Tashi tai tun kafin ya karaso ta nufi hanyar barin wajen,ganin zata wuceshi din yaga fuskar murtik yayi saurin riko hijab dinta.
Yana murmushi"ya haka madam,nafito ban saba umurnin ki ba kuma zaki barni anan"
Kamar zata rushe da kuka tace"to yanzu kuma nace ka koma motar"
Kunshe dariyar sa kurin yake yace"angama gimbiya yar sarki"
Harara ta danna mai "ni ba yar sarki bace yar malam kabir ce"
Bude mata gaban yayi yace"yar sarkin kenan irinku ai sai mai sa,a" tashiga tana kubure kubure.
"Zamu iya tafiya rankishidade"
Tsaki taja tana jin bakin cikin hoton da suka dauka dashi wadannan yan matan.
Cike da masifa tace"idan bazaka tada motar ba wlh zan fita,saikake ka dauki wadamcen shashashun marasa aji dake daukar hoto dakai"
Baisan sadda dariyar tashi ta fito ba,babu shiri yayita kyalkyaka abunsa.sototo tai tana kallonsa bata taba ganinsa cikin irin wana farin cikin ba,duk dariyarsa iyakarta murmushi da sauti amman ba irin wannan ba mai kyalkyalawar haka.
Sai ta koma tana kallonsa yayi mata kyau sosai,har sada ya bar dariyar yana murmushi ya tada motar yajata ahankali.
"I'm sorry ina maki dariya,kedince kika tunxira dole nayi miye don sunyi hoto dani,kema inkinaso basai muyi ba"
Banza taimashi har suka fita daga makarantar.ahankali kamshin motar daya hade da turarensa ya saka mata wata irin natsuwa,taji duk haushin da takeji ya fice sanyin Ac yana shigarta wani yanayi yana bakuntarta,kallota yayi cikin canza murya kamar bashi ba yace"ina zamu"
Ta na jinsa ta rufe idonta ita batasan ma mezata ce ba.bata son wannan sabon yanayin ya gushe shiyasa ma batace komi ba.
Kida ne yajefita amotar batare da waka ba,sautin kidan mai ratsa uciya da ruhi,dan danan fiyah ta gigice da wata irin soyayya wacce bata san tanajinta ba sai yau.
Bai sake cemata komi ba yana kura da yanayinta wanda shima kanshi yana jin irin hakan,wani wajen shakawa ne ya kaisu wanda fiyah bata taba ganinsa ba,amman bata son fita amotar.
Shima kuma hakan yakeji shiyasa saiyayi parking kurin yana jingina bayansa da makarin kujerar yana sauke ajiyar xuciya ahankali.
Ba Wanda yace komi tsayin mintyna uku,har yagaji da shirun ya bude wata loka gabansa ya ciro wani hadedden xoben xinari,dan siririne mai design maikyau sai kyalli yake jirkitowa yayi yana fuskantar ta,ahankali ta bude idonta ta xuba cikin nashi wadanda suka canza kala suka dawo lovers color,kasa dauke idanunsu sukai su kansu basu san cewar suna ma junan su wani irin kallo ba,fiyah komawa tai kamar wata duluwa.ahankali ya jawo hannunta dake cikin hijab dinta yana kallonsa,kamar zai hadiyesa ya rike yatsarta guda ta wadda ake cema ring pinger na kusada na tsakiya,cikin salo da nuna kauna yake saka mata zobe cikin yatsarta,kallon yadda take saka xoben take tana bin yatsarta da kallo yadda tayi masifar yin kyau.
Yana gama sawa ya dago suka hada ido bata sanma ta lumshe su ba,ahankali ya kai hannun bakinsa cikin shauki yayi kissing hannun wanda yasa babu shiri ta bude ido tana kallonsa,girarsa ya daga mata fuskarshi na fidda wani annuri yace cikin wata swet voice di sa data sake rikita fiyah.
*"I LOVE U FIYHA,I REALLY LOVE U. I LOVE U FOR REVER AND EVER,PLSSS MY LOVE DID U MARRIED ME?"*
ahankali take anshe hanunta tana dunkukewa waje guda ibanda wasu abubuwa dake narke mata ga jiki babu abunda takeji,numfashinta yana sizen tunda take jin son Abdul da kaunarsa bata taba zaton sunkai haka ba,yau abun datakeji na dabanne shin mezata iyayi ita safiyya,zata ansa mashi bayan bata san ra,ayin mahaifanta ba kokiwa zatai rejecting har sai sadda baba ya amunce dashi.
*tau fiyah dai na neman shawara*
Shinkafa da miya zatai mamar ke yanka mata salad ita kuma tana soya miya don har ta kwashe shinkafar,dalhane yayi sallama.
"Aaha dalha ka dawo kenan"
Cewar mama "eh na dawi ko shagon ma ban budeba saiga muhsen yatsaya,yace in turo mashi yesmin."
Rudewar datai jin ance muhseen yana kiranta yasa ta yadda ludayin juya miyar tana zare ido,nashiga ukuna dawane idon zan kallai.daman kullum xullumin haduwarsu take.
"Yesmin miye haka?"
Muryarta tana rawa tace"ba komi mama faduwa yayi"
Murmushi dalha yayi yace"ya za,ace mashi mama"
Itama murmushin tai tace"kace tana xuwa yanxu"
Ya fita don sanar dashi
Mamar tashiga kitchen din ta ganta durkushe ta buga tagumi.
"Tashi like ki gyara jikinki ki fita yana jiranki"
Idonta yayi kwal kwal zatai kuka.
"Mama nidai don Allah"
"Banson shirme cinyeki zai ne kokuwa bakonki ne yau kuma,tashi karki bata mun rai."
Haka ta fito ta wuce daki kaya ta canza duk da basu jima jikinta ba,amma akwai kaurin girki.
Hijab tasaka kalar kayan data saka,ta fesa turare ta kalli kanta ga mirrow murmushi tai tana jin kunyar haduwar su,bata san dawane idon zata kallai ba.
Muryar mama tajiyo tana cewa"halan sai yayi tsiru a kofar gidan sannan zaki fita."
Dariya tai jin abunda mamar tace saida ta ga komi lafiya lau sannan ta fita.
Mama na mata dariya kunya kamar ta nitsar da yesmin.
Yana cikin motar amman kofar gefensa abude take yasha gayunsa don daman muhseen badai iya gayu ba.
Hangota yayi yadda take ta sunkuyar da kai,murmushi yayi lallai yana da aiki waccen kunyar kwarar sa zatai,yana son ta saki jiki yadda zasu saba shima har yafara jin kaunar tata.
Bude kofar wajen mai zaman banza yayi yana cewa"bismillah princess"
Kasa ansawa tai yabar kofar bude tadan zauna adosane.
Cikin natsuwa tace"yaya muhseen ina wuni"
Kallonta yake sai kauda kai take.
"Bazan ansa ba gaskiya tunda ma ko kallona baza xa ai ba yafada cikin muryar shagwaba kamar yaro.
Kasa kasa tai dariya kafin tace"kayi hkr yaya muhseen kunya nakeji"
"Yau kuma akejin kunyar tawa,to menayi har akejin kunyata"
Kasa ansawa tai tana wasa da yatsunta.
"Shikenan tunda bazaki fada ba,ya kike to yasu mama da baba"
Ahankali cikin natsuwa take anashi,har lokacin ta kasa kallonsa.
"Yesmin"
Yakirata cikin lumana don yana son ta bashi hankalinta.
"Na,am"
"Kallona nakeson kiyi"
Ahankali ta kalleshi ta sunkuyar dakai murmushi yayi yace"nasan kinsan komi daya faruko?"
Daga kai tayi"ba daga kai ba kimun magana nafison inajin muryarki"
Ahankali tace"eh yaya muhseen nasani"
"Yawwa fatan zaki ansheni hannu biyu kuma zaki bani dama na baje kolin tawa baiwar ta soyayya,bazan so kin dari dari dani ba, ban kuma ce kibar jin kunya ta ba aa kunya abune mai kyau ga diya mace,amman ki daukar kamar yaya jalal ki saki jiki kina mun fira kamar sanda muke abaya,zanso ace munyi rayuwa mai kyau da fahimtar juna.har mukai ga inda muke fata oky"
"Insha Allah Zan kokarta"
"Yawwa kokefa princess yau ranar gabatar da kai ce ba dogon surutu don haka anshi wannan"
Ya miko mata wata keda fashion harda dai kwalin waya aciki.
"Banson jin aa anshi kurin tunda dai na kusan zama miji ko ba haka ba"
Murmushi tai ta ansa cikin ladabi.
"Nagode yaya muhseen Allah ya kara budi"
Yaji dadin adduarta yace"thank you so much princess,kije gida magaruba ta gabato kisata caji anjima zamufara zance"
Dariya tai tana fitowa tace"ka gaida hajiya da jawaheer"
"Aikuwa kamar kinfada akunen su"
Sallama sukai ta shiga gida tana sauke ajiyar xuciya.
***********
Fiya basu fito exam ba sai karfe hudu da rabi agajiye suke feea daman ga rashin dadynta daka ganta kasan tana cikin damuwa matsananciya.duk ta rame ta zama so silent.
Fiyah ta lura da canjin yanayin kawar tata bayan sun fito suna zaune bakin block dinsu tace mata.
"Nikau feea mekedamun ki kinga wai yadda kika rame kamar wada ake dibar naman jikinta ana miya"
Yake tai idonta yana taruwa da kwalla tace"fiyah duk abun nan bakisan me yafaru damu ba"
Kallon mamaki take mata "ban gane ba,har wani abune yafaru daku wanda ban sani ba"
Kwallarta ta silalo tana gogewa tace"yau kwanan dady biyar kenan yana prison,fiyah dady baimana adalci ba dady ya cutar damu.ban tabaji tsanar ubana ba fiyah irin cikin yan kwanakin nan"
Tausayinta ya kama fiyah cike da damuwa ta rungumota cikin lallashi tace"innalilahi wa inna ilaihir raju,un.feea banji maku dadi ba dole zaki rame dole xaki shiga cikin halin damuwa,amman kidaina tsanarsa koma me dady yayi dai har gobe yana matsayin mahaifinki,don haka addua ce zaku ringa binsa da ita,kuna mashi fatan alkairi.hakika abun bai dadi ba amman ance hannunka baya rubewa ka yanke kayar,don haka kidanne xuciyarki harma kiringa tausar momi kuna binsa da addua har Allah ya kawo maku mafita."
Kuka take ajikin fiyah tace"fiyah hajiya mariya matar Alh muazzam fa...........karki fada kibar shi matsayin sirrinku feea,kuyi mashi addua kuma ku saka hkr da juriya Allah zai dafa maku."
Lallashinta fiyah tatayi tana sake kwantar mata da hankali har tasamu ta natsu,drivern ta yazo tace"bazaki bini mutai gida ba"
"Aa kije ina jiran wanine"
Haka tatai xuciyarta babu dadi.
Wayarta ta kalla taga tana haske dayake silent ta sata no dinsa ce,don ta riga tayi mata hadar da ko cikin bacci aka tambayeta zata karanto tsaf.
Tambayarta inda department din nasu yake yayi ta gaya mai ta sauke wayar tana bin cikin makarantar da kallo,duk yawanci antafi sai wadanda ke hostel ne keta shige da ficensu.
Mota ta hango wadda bata tabagani sa da ita ba,land rover ce fara fat,duk wadanda ke wajen tsura mata ido sukai,suna jiran wanda zai fito.kamar yasan haka yaki fitowa ya kirata.
"Inafa kallonki hajiya kitaso"
Hararar motar tai "kafi karfin kai kabiyoni ko,to bazan taso ba inbazaka fito ba wlh tafiyata zan"
"Basai kin gama rantsewa ba aike gimbiyace duk abunda kikace yi ake"
Yafada yana murmushi mai tsananin kyau.
Budo motar yayi yafito...........huking fiyah tai daga inda take zaune wata dankareriyar shaddace jikinsa tana maiko da walkiya black ce anyi masa dinkin harf jamfa hannun mai links akai mashi,hukarsa black haka takalman shi.kunsan farin mutun bakaken kaya suna masifar ansarshi,duk matan dake wajen tsayawa sukai suna kallonshi sake dabaki daga inda yake zuwa inda take da nisa amman ba sosai ba,tuni kamshinsa mayatacce ya gama karade hancinta.
Lumshe ido tai tana budewa wasu yan mata ne taga suna dosar inda yake.
Dan danan hankalinta yayi masifar tashi nadamar cewa yafito ta sameta,mema yasa tace yafito.
Hoto taga sunyi dashi sun wuce suna daga mashi hannu.........wani kududu yazo mata wuya kamar ta fasa ihu.
Tashi tai tun kafin ya karaso ta nufi hanyar barin wajen,ganin zata wuceshi din yaga fuskar murtik yayi saurin riko hijab dinta.
Yana murmushi"ya haka madam,nafito ban saba umurnin ki ba kuma zaki barni anan"
Kamar zata rushe da kuka tace"to yanzu kuma nace ka koma motar"
Kunshe dariyar sa kurin yake yace"angama gimbiya yar sarki"
Harara ta danna mai "ni ba yar sarki bace yar malam kabir ce"
Bude mata gaban yayi yace"yar sarkin kenan irinku ai sai mai sa,a" tashiga tana kubure kubure.
"Zamu iya tafiya rankishidade"
Tsaki taja tana jin bakin cikin hoton da suka dauka dashi wadannan yan matan.
Cike da masifa tace"idan bazaka tada motar ba wlh zan fita,saikake ka dauki wadamcen shashashun marasa aji dake daukar hoto dakai"
Baisan sadda dariyar tashi ta fito ba,babu shiri yayita kyalkyaka abunsa.sototo tai tana kallonsa bata taba ganinsa cikin irin wana farin cikin ba,duk dariyarsa iyakarta murmushi da sauti amman ba irin wannan ba mai kyalkyalawar haka.
Sai ta koma tana kallonsa yayi mata kyau sosai,har sada ya bar dariyar yana murmushi ya tada motar yajata ahankali.
"I'm sorry ina maki dariya,kedince kika tunxira dole nayi miye don sunyi hoto dani,kema inkinaso basai muyi ba"
Banza taimashi har suka fita daga makarantar.ahankali kamshin motar daya hade da turarensa ya saka mata wata irin natsuwa,taji duk haushin da takeji ya fice sanyin Ac yana shigarta wani yanayi yana bakuntarta,kallota yayi cikin canza murya kamar bashi ba yace"ina zamu"
Ta na jinsa ta rufe idonta ita batasan ma mezata ce ba.bata son wannan sabon yanayin ya gushe shiyasa ma batace komi ba.
Kida ne yajefita amotar batare da waka ba,sautin kidan mai ratsa uciya da ruhi,dan danan fiyah ta gigice da wata irin soyayya wacce bata san tanajinta ba sai yau.
Bai sake cemata komi ba yana kura da yanayinta wanda shima kanshi yana jin irin hakan,wani wajen shakawa ne ya kaisu wanda fiyah bata taba ganinsa ba,amman bata son fita amotar.
Shima kuma hakan yakeji shiyasa saiyayi parking kurin yana jingina bayansa da makarin kujerar yana sauke ajiyar xuciya ahankali.
Ba Wanda yace komi tsayin mintyna uku,har yagaji da shirun ya bude wata loka gabansa ya ciro wani hadedden xoben xinari,dan siririne mai design maikyau sai kyalli yake jirkitowa yayi yana fuskantar ta,ahankali ta bude idonta ta xuba cikin nashi wadanda suka canza kala suka dawo lovers color,kasa dauke idanunsu sukai su kansu basu san cewar suna ma junan su wani irin kallo ba,fiyah komawa tai kamar wata duluwa.ahankali ya jawo hannunta dake cikin hijab dinta yana kallonsa,kamar zai hadiyesa ya rike yatsarta guda ta wadda ake cema ring pinger na kusada na tsakiya,cikin salo da nuna kauna yake saka mata zobe cikin yatsarta,kallon yadda take saka xoben take tana bin yatsarta da kallo yadda tayi masifar yin kyau.
Yana gama sawa ya dago suka hada ido bata sanma ta lumshe su ba,ahankali ya kai hannun bakinsa cikin shauki yayi kissing hannun wanda yasa babu shiri ta bude ido tana kallonsa,girarsa ya daga mata fuskarshi na fidda wani annuri yace cikin wata swet voice di sa data sake rikita fiyah.
*"I LOVE U FIYHA,I REALLY LOVE U. I LOVE U FOR REVER AND EVER,PLSSS MY LOVE DID U MARRIED ME?"*
ahankali take anshe hanunta tana dunkukewa waje guda ibanda wasu abubuwa dake narke mata ga jiki babu abunda takeji,numfashinta yana sizen tunda take jin son Abdul da kaunarsa bata taba zaton sunkai haka ba,yau abun datakeji na dabanne shin mezata iyayi ita safiyya,zata ansa mashi bayan bata san ra,ayin mahaifanta ba kokiwa zatai rejecting har sai sadda baba ya amunce dashi.
*tau fiyah dai na neman shawara*