Sashe 76
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Kafin su isa jikin fiyah ya rikice da zazzabi,da ciwon kai sosai duk hankukansu ya tashi addua kurin suke su sauka lafiya,su duka babu wanda ta bata tunanin nan kusa zai hau jirgi saigashi silar safiyya sun hau lallai dole su shimata albarka,ajikin inna balaraba ta rungumeta tana shafa mata addua idan ta karanto mata,sune basu sauka ba sai wajen karfe shabiyun dare suka sauka,nan fa idanun su yahau kalle kalle,har saida Anty tayiwa hasana magana.
"Don Allah ki adana kauyancin ki har muje masauki,karkija ayita kalonmu"
Dariya sukai su duka fiyah bata san ma mesuke cewa ba,zafin zazzabinta ya saka duk bata ma gane komi.
Zaman jiran zuwa daukar su sukai awajen na minty biyar saiga mota har biyu tazo,aka kwashi kayansu aka loda ga but din motar sannan inna da fiyah suka shiga baya,sai abokin angon dake jan motar.
Ciki mutuntawa yake gaida inna yana masu sannu da xuwa,tace"mun sauka lafiya yaro amman kam amaryarku ba lfiya don tun ajirgi jikin ya rikice zazzabi sosai ne ajikinta."
"Subhanallahi aikuwa to bari mu wuce asibiti ku adubata ko magani sai surubuta mata."
"To hakan ma yayi"
Waya yayi wa driver daya dauko su anty jamila da hasana yace ya wuce dasu gidan zaikai amaryar asibiti.
Kamar cikin mfarki take jiyo muryar malik,amman saita dauka ko tsananin begen Abdoul ne yasa takejin haka,da kuma zafin ciwo da takeji ajikinta,bata dai dagoba tana kwance jikin inna.
Suna isa inna ta kamota suna binsa abaya,yaje yayi duk abunda xa,ai taga likita ya dubata sosai yace wannan saitasha drip akwai stress jikinta,da damuwa sune suka sakarmara fever and jininta ya dan hau kadan shima zadai muriketa nakega gaskiya."
Inji dr dame magana da turanci shikuma yake ma inna bayanin komi,hankalinta yadan tashi"yaro ya zaai kenan"
"Karki damu inna bari muyi magana dashi za,asamu maslaha"
Ya fice yabi bayan dr har xuwa offce dinsa.
Fiyah dake kwance anmara allura dazata rage mata zafin zazzabin,idonta arufe amman har yanzu ta gaza yarda da abunda xuciyarta take gaya mata,cewar malik ne to idan shine meya hadata da malik ahalin yanzu?bacin ba abokinsa ta aura ba.wata xuciyar ce tace mata to koshine mijin?
Xunbur tayi tatashi tana zare ido inna tayi saurin riketa.
"Safiyya kina lafiya kuwa menene kika zabura haka"
Idonta ta kwalla tana kermar baki tace"inna......wan....wannan dayake magan.....magana waye shi"
"Bangane waye shi ba,wani abunne yafaru ko kinsan sane"
"Inna waye nidai nake tambaya,?
Jin za,a shi go yasa tayi saurin komawa ta kwanta tana rufe idonta,karma taganshi taga dagaske din shine mijinta din yauni nabani Safiyya,kai gaskiya ba gaskiya bane bashine ba mai kama da murya shi ne.........."ya kukai dashi yaro"
Inji innar.
"Yace zai bada nurse muje da ita tayi mata komi,ta dan zauna da ita har xuwa safe aga yadda jikin yayi sai ta dawo,yanzu tafiya zamuyi gidan."
Fiyah nason bude idonta tanajin tsoron ganin abunda take sake tabbatarwa da xuciyarta.
Nurse din ce ta shigo ita ta kama fiya suka wuce mota yaja suka tafi gidan,inna sai kallon gari take tana jinjina kai ko amafarki bata taba tunanin haka ba.
Ai bata sake shiga wani mamakin ba saida taga gidan da motar su ke danna kai ciki,dogon tsaunine wanda saida ta daga kai tabisa da kallo har iyakar karsheshi........tana zare ido ita dai kome xa,ace wlh saita kalla aibata bata xuwa ba balle ace,haka inna tafito tabi bayansa nurse tana rungume da fiyah saboda bata da karfin jiki har lokacin idonta rufe inna sakin baki da hanci tai tana kallon inda zasu bi sushiga gidan,sai an danna wasu malatsai sanna ta bude babu abunda take sai jinjina kai kamar kadangaruwa.
Su anty jamila dasuka riga isowa har sun kammala mata mominta acikin bedrooms dinta sun sake kwata gidan banda kamshi bakajin komi saifa sanyin Ac dake ratsa kiji,har cikin daya daga cikin dakunanta aka kaita sai lokacin fiyah ta iya bude idonta tana karewa dakin kallo,ta ko ina ya gama hadewa komi White and pink color ne na dakin,gwanin ban sha,awa fessss dakin sai rabar saniyi da kamshi yake har saida ta rufa da duvet din da aka shimfida daga bakin bed din nata,hakika itama ta yi kyauyancin don gadon kanshi binsa da kallo take,tunda take ma ita bata tabaganinsa ba.
Dandanan nurse din tace asamo mata wani abu taci ta watsa ruwa sannan sai a saka drip din.
Cikin kankanen lokaci yaje ya siyo musu abinci isassashe wanda zai wadace su suduka,amman na amarya daban yake saida tayi wankan Anty ta zabo mata kaya marasa nauyi ta canza suka tusata gaba da lallashi taci abincin,saigashi tadanci dayawa don daman tunda aka fara hidimar bikin bata cin komi sai abu mai ruwa shiyasa duk ta rame,drip din aka samata sannan nurse din tace suje falo abarta tayi bacci.
Hasana akabari don ta dan jata da fira kafin baccin ya dauketa,don harda allurar bacci akai mata cikin ruwan drip din.
"Fiyah kin dace gida anan aduniya dai,sai fatan nacan dinma kidace kamar haka,wlh gidanki yayi bala,in haduwa gaskiya ki yadda maka manki kiyi rayuwarki mai kyau,bafa kece akafara yin irin wannan auren akanki ba.kuma naga ma mijin naki kamar nasanshi wlh amman na manta inda nasanshi,ki godewa Allah kiyi miji inhar wanda Anty ta nuna man ne.mun samesu anan harda yan gidansu kinga wai yadda suka tarbemu"
Idonta rufe tana sauraren maganganun hasana yayinda gabamta yake bugawa,tabbas ita kanta tasan gidan yakai makura wajen kyau,kuma yayi mata yaburgeta amman ita bata san awane matsayi take ba wai waye wanan da bai nuna mata kanshi ba.
"Naji ki kyaleni da maganar nan haka"
"Uhmm zan kyaleki idan kinyi bacci amman inhar idonki biyu wlh santin gidan nan zan kamayi maki,wlh ni banma taba ganin miji da matar dasuka dace irin ku ba uhmmm zanso ganin yaranku wlh"
Dammm taji gabanta ya fadi data san abunda xa ai har asamu yaran,tabdijam aikwai aiki gabanta wanan abunne zai yi mata tsananin wahala ta dauki budurcinta taba wani,wanda bata taba tunanin yin raywa irin wannan dashi ba,saitaji tausayin kanta dole fa wataran zaici karfinta kuma koba wannan,hakkinsa ne Allah zai kamata da lafin hakan inko har hakane dole ta xubar da duk makamanta ta rungumi kaddararta.
Haka hasana taita mata surutu har bacci ya dauketa hasanar ta fita tabarta.
"Don Allah ki adana kauyancin ki har muje masauki,karkija ayita kalonmu"
Dariya sukai su duka fiyah bata san ma mesuke cewa ba,zafin zazzabinta ya saka duk bata ma gane komi.
Zaman jiran zuwa daukar su sukai awajen na minty biyar saiga mota har biyu tazo,aka kwashi kayansu aka loda ga but din motar sannan inna da fiyah suka shiga baya,sai abokin angon dake jan motar.
Ciki mutuntawa yake gaida inna yana masu sannu da xuwa,tace"mun sauka lafiya yaro amman kam amaryarku ba lfiya don tun ajirgi jikin ya rikice zazzabi sosai ne ajikinta."
"Subhanallahi aikuwa to bari mu wuce asibiti ku adubata ko magani sai surubuta mata."
"To hakan ma yayi"
Waya yayi wa driver daya dauko su anty jamila da hasana yace ya wuce dasu gidan zaikai amaryar asibiti.
Kamar cikin mfarki take jiyo muryar malik,amman saita dauka ko tsananin begen Abdoul ne yasa takejin haka,da kuma zafin ciwo da takeji ajikinta,bata dai dagoba tana kwance jikin inna.
Suna isa inna ta kamota suna binsa abaya,yaje yayi duk abunda xa,ai taga likita ya dubata sosai yace wannan saitasha drip akwai stress jikinta,da damuwa sune suka sakarmara fever and jininta ya dan hau kadan shima zadai muriketa nakega gaskiya."
Inji dr dame magana da turanci shikuma yake ma inna bayanin komi,hankalinta yadan tashi"yaro ya zaai kenan"
"Karki damu inna bari muyi magana dashi za,asamu maslaha"
Ya fice yabi bayan dr har xuwa offce dinsa.
Fiyah dake kwance anmara allura dazata rage mata zafin zazzabin,idonta arufe amman har yanzu ta gaza yarda da abunda xuciyarta take gaya mata,cewar malik ne to idan shine meya hadata da malik ahalin yanzu?bacin ba abokinsa ta aura ba.wata xuciyar ce tace mata to koshine mijin?
Xunbur tayi tatashi tana zare ido inna tayi saurin riketa.
"Safiyya kina lafiya kuwa menene kika zabura haka"
Idonta ta kwalla tana kermar baki tace"inna......wan....wannan dayake magan.....magana waye shi"
"Bangane waye shi ba,wani abunne yafaru ko kinsan sane"
"Inna waye nidai nake tambaya,?
Jin za,a shi go yasa tayi saurin komawa ta kwanta tana rufe idonta,karma taganshi taga dagaske din shine mijinta din yauni nabani Safiyya,kai gaskiya ba gaskiya bane bashine ba mai kama da murya shi ne.........."ya kukai dashi yaro"
Inji innar.
"Yace zai bada nurse muje da ita tayi mata komi,ta dan zauna da ita har xuwa safe aga yadda jikin yayi sai ta dawo,yanzu tafiya zamuyi gidan."
Fiyah nason bude idonta tanajin tsoron ganin abunda take sake tabbatarwa da xuciyarta.
Nurse din ce ta shigo ita ta kama fiya suka wuce mota yaja suka tafi gidan,inna sai kallon gari take tana jinjina kai ko amafarki bata taba tunanin haka ba.
Ai bata sake shiga wani mamakin ba saida taga gidan da motar su ke danna kai ciki,dogon tsaunine wanda saida ta daga kai tabisa da kallo har iyakar karsheshi........tana zare ido ita dai kome xa,ace wlh saita kalla aibata bata xuwa ba balle ace,haka inna tafito tabi bayansa nurse tana rungume da fiyah saboda bata da karfin jiki har lokacin idonta rufe inna sakin baki da hanci tai tana kallon inda zasu bi sushiga gidan,sai an danna wasu malatsai sanna ta bude babu abunda take sai jinjina kai kamar kadangaruwa.
Su anty jamila dasuka riga isowa har sun kammala mata mominta acikin bedrooms dinta sun sake kwata gidan banda kamshi bakajin komi saifa sanyin Ac dake ratsa kiji,har cikin daya daga cikin dakunanta aka kaita sai lokacin fiyah ta iya bude idonta tana karewa dakin kallo,ta ko ina ya gama hadewa komi White and pink color ne na dakin,gwanin ban sha,awa fessss dakin sai rabar saniyi da kamshi yake har saida ta rufa da duvet din da aka shimfida daga bakin bed din nata,hakika itama ta yi kyauyancin don gadon kanshi binsa da kallo take,tunda take ma ita bata tabaganinsa ba.
Dandanan nurse din tace asamo mata wani abu taci ta watsa ruwa sannan sai a saka drip din.
Cikin kankanen lokaci yaje ya siyo musu abinci isassashe wanda zai wadace su suduka,amman na amarya daban yake saida tayi wankan Anty ta zabo mata kaya marasa nauyi ta canza suka tusata gaba da lallashi taci abincin,saigashi tadanci dayawa don daman tunda aka fara hidimar bikin bata cin komi sai abu mai ruwa shiyasa duk ta rame,drip din aka samata sannan nurse din tace suje falo abarta tayi bacci.
Hasana akabari don ta dan jata da fira kafin baccin ya dauketa,don harda allurar bacci akai mata cikin ruwan drip din.
"Fiyah kin dace gida anan aduniya dai,sai fatan nacan dinma kidace kamar haka,wlh gidanki yayi bala,in haduwa gaskiya ki yadda maka manki kiyi rayuwarki mai kyau,bafa kece akafara yin irin wannan auren akanki ba.kuma naga ma mijin naki kamar nasanshi wlh amman na manta inda nasanshi,ki godewa Allah kiyi miji inhar wanda Anty ta nuna man ne.mun samesu anan harda yan gidansu kinga wai yadda suka tarbemu"
Idonta rufe tana sauraren maganganun hasana yayinda gabamta yake bugawa,tabbas ita kanta tasan gidan yakai makura wajen kyau,kuma yayi mata yaburgeta amman ita bata san awane matsayi take ba wai waye wanan da bai nuna mata kanshi ba.
"Naji ki kyaleni da maganar nan haka"
"Uhmm zan kyaleki idan kinyi bacci amman inhar idonki biyu wlh santin gidan nan zan kamayi maki,wlh ni banma taba ganin miji da matar dasuka dace irin ku ba uhmmm zanso ganin yaranku wlh"
Dammm taji gabanta ya fadi data san abunda xa ai har asamu yaran,tabdijam aikwai aiki gabanta wanan abunne zai yi mata tsananin wahala ta dauki budurcinta taba wani,wanda bata taba tunanin yin raywa irin wannan dashi ba,saitaji tausayin kanta dole fa wataran zaici karfinta kuma koba wannan,hakkinsa ne Allah zai kamata da lafin hakan inko har hakane dole ta xubar da duk makamanta ta rungumi kaddararta.
Haka hasana taita mata surutu har bacci ya dauketa hasanar ta fita tabarta.