Sashe 35
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tsare ta yayi da ido bayan da sukai parking kofar gidansu,sadda kai tayi tace"kaban lokaci zan yi tunani"
Relax yayi jikin kujerar yana shafa kansa yace"yanzu neman izinin zancen ma fiyah saikice sai kinyi tunani,gaskiya zaki wahalar da zuciyata,kenan bazan zo zance ba bacin ko awaya bama gaisawa."
"Aa yaya muhseen indan wannan zamu ringa waya amman kabar maganar zuwa wajen baba yanzu saina shirya don Allah."
Ajiyar heart yayi yac"shikenan na hkr amman gaskiya idan naji bazan iya jurewa ba saidai kiji sallama nazo zance."
Ansar no din ta yayi yana zuwa ya bude mata sannan yafiddo mata kayanta daga cikin but,godiya tayi masa ta wuce cikin gidan kadan yahana ta banki baba dake tahowa zai fita.
"Ah baba yi hkr ina kwana"
"Safiyya kece tunda uwar safiya haka,yo ya akai naganki da kaya kamar wacce tayo yaji."
Sadda kai tayi tana jin kwallah na zubo mata,ansar mata akwatin yayi yana cewa sushiga gida tau.
Shiga sukai mama dake shara cikin gidan kaji ta fito tana ajiye tsintsiyar,biyosu tayi cikin gidan yesmin na ganinta ta rogo ta rungumeta.
"Nayi kewark Addata,ya su Antyn ya kuma babyn."
Daker take ansawa yesmin ansoshinta baba yace"yanzu mukai karo zaure naganta da akwati natambaya kuma ta fara kuka,shine nace tashigo ciki tayi mana bayani."
Mama ta iso tana zama gefen fiyah dake matsar kwalla,ita masifar da Anty tayi mata ce tasaka tayo yajin,don baiyyuwa tana mata bauta amman bata iya mata uziri.
"Safiyya dake nake magana nace meya faru keda jamilar?"
Kuka ta saka tana gaya mata abunda yafaru jiya"mama Anty kullum bata canzawa da yaya muhseen bai saurin tareta ba duka na zatai fa,yanzu mama ban wuce duka wajen anty ba ai nai zaton zata tambayeni dalilin dadewata."
Baba ya shafa kanta yana lallashi yace"jamila bata kyauta ba kuma nima gara dakika dawo bazan yarda ana cutar mun da uwata ba,yesmin kaimun akwatinta daki ko sunan ba kizuwa."
Mama tace"Ba ayin haka babansu,komi jamila tayi wa safiyya ai kanwarta ce kuma yanzu saita baro gidan sunan tataho nan sabida Allah,idan banda yaya balaraba da yaranta wagareni dazan tura ya kama mata inaba dan safiyyar,komi tayi maki aibakin baro ta kitaho nan ba,kayi hkr anjima inta huta saita koma,kuma zanyiwa jamilar fada ita daman matsalarta kenan shegiyar xuciya da rashin uziri,haka dai yahaya yake fama nasani."
Kuka na saka ina murje murjen kafafu nace"nifa mama kiyi hkr,sokike inje tayita hantarata wlh Anty ta kara lalacewa da masifa duk hkr na yau ta kureni alqur an."
Murmushi baba yayi shida yesmin mama tace"haba Ansafiyyan mama kiyi hkr yanzu ma zan kirata nayi mata fada,aibakin barota ba kiyi hkr anagama hidimar ni daso nai ma kizauna har tagama wanka."
Kukana nake ina murzar ido yesmin sai dariya take mun.
Kafinma mama ta dauko wayar kira yashigo tace"kingani ma itace take kira."
"Wlh mama idan bata bani hkr ba bazan koma ba"
Bata kulata ba ta dauki wayar baba yace"zata baki uwata kwantar da hankalinki."
"Yanzu jamila sakayyar da zakiyi mun kenan?na turo diyata don ta ragemaki wahala shine kika saka hannunki mai albarka zaki mareta,bacin ba dagangan tayi ba"
Cikin rudewa jamilar tace"don girman Allah mama kiyi hkr wlh banyi da niyarr zalintarta ba hankalina ne yatashi har bayan magruba babu fiyah,shiyasa amman kiyi hkr bazan sake ba na tashi banganta ba naje har dakinta inlallasheta don nasan fushi tayi na iske bata nan,sai muhseen yake gaya mun shine ya kawota gida,kiban ita inbata hkr mama"
Dayake hands free wayar take kuma mama duk dan fiyah taji yasa tasaka,
Murmushi tayi jin za,a bata hkr baba dai daroya yayi yana cewa"uwata ko yar rigima kin iya rikici wlh,nidai natafi Saina dawo sukai mashi Allah ya kiyaye mama ta mikama fiyah wayar.
"Hello Safiyya,kina jina."
Cikin sunburar baki tace"eh Inajin"
"Haba yar kanwata kiyi hkr kinjiko,wlh rudewa ce ta sani haka tsoro naji kar wani abu yasameki,amman insha Allah bazan sake ba don Allah kidawo kingani ma ga inna balaraba nan duk sunzo suna tambayarki harda hasana da umaima"
Murmushi tayi tace"to zan dawo ya sunan princess dina"
Dariya jamilar tayi tace"uncle dinku yace bata cancanta da kowane suna ba sainaki safiyyah,don haka ina maki murna kinyi takwara."
Wani ihu ta buga tama tashi tana taka rawa "yeeee wlh naji dadi ngd Anty ganin zuwa yanzu zandawo wlh na huce wanan albishir ya wanke xuciyata mama kinji princess taci sunana yesmin kinjiko."
Kashe wayar jamila tayi tana dariya,rigimar safiyya sai ita.
Nan suka shiga murnan sunan yesmin tace"nikuma next sai asaka namu nida mamana(kasancewar sunan su guda hurairah)
Dariya mama keyi tana jin dadin yadda yaran nata suke son juna suke kuma yiwa junansu uxiri tare da fahimtar juna,Allah ne yabata don kam yaranta babu mai halin banza kullum takai goshinta addua take yasa ta aurar dasu fiyah lafiya.
Yesmin tace "ga yaya dalha can zai fita bari yatai dani idan natsaya jiranki Adda zan bata lokaci zanje na gano sabuwar Addata."
Dariya fiyah tayi tace"saina taho"tasige aki tana hayewa kan gdonu tayi missing din sa kwana biyu.
💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Tunda garin Allah yawaye bai iya fitowa daga dakin saba tunda yadawo sallar asuba,yau saboda farin cikin ganin Alfah masallaci malik har da kwallarsa,yana godewa ubangijinsa daya taimakesu har Alfah yafara daidaita,yasan ko ahaka sunci riba kuma suna godewa Allah yana kuma godewa fiyah.
Abdoul nacan yana mulmula akan gado yarasa meke mashi dadi,furucinta yake tunowa najiya.
_aidan kana ganina gidanka shiyasa kake cin zalina ko,to nida sake zuwa nan gidan har abadan abada_
Cusa hannunsa yayi cikin sumarsa yana ya mutsata huci ya furzar,baccinsa da yarasa jiya yakeson maidawa amman tazo tayi mashi tsaue bakin xuciya taki fita ita kuma taki shiga,
"Meyasa zakibar xuwa kiyi hkr bazan sake cutar kiba kidawo ga wanda kike xuwa gidan donshi nasan shima bazaiji dadiba laifin zai dora bisa kaina"
Saukowa yayi yana layi kamar yasha mutuniyar sa, ya shiga bayinsa ya sakarwa kanshi ruwa mai sanyi sosai.
Saida yaji sanyin ruwan har cikin ransa sannan ya kashe shower ya hada ruwan dumi ya shiga,lum yayi yana lumshe idonsa sai yatuna da wani lokaci sanda yake tashen barje soyayyarsa shida zakoyya.
_qalbina yanzun nafito wanka banga kiranka ba wlh sorry_
_murmushi yayi yace"karki damu nour dina,fatan dai kin wanku sosai"_
_dariya tayi tace"uhm qalbi mekake nufi?nifa tun ina yar shekara goma umma bata sake mun wankaba,kuma wlh ina fidda kaina sosai don baka ga yadda ruwa yake darewa ba shikanshi soap din saida yace kikyaleni haka zakiyya_
_dariya yayi sosai yace mata "gaskiyane nayarda ta tunda har soap dakanshi yayi magana,amman kinsan watarana dakaina an sabeki na nadoki cikin towel"_
_"qalbi kunya nakeji wlh kadaina_
Numfashi yasauke yana sake lumewa cikin ruwan,zafin zakiyya da yakeji bai hana jin wani tsohon mikin kaunarta ya taso mashiba.
"Kin cutar da rayuwata kiyyah,kin jefa rayuwata cikin qangin da bazan iya taba mancewa ba,bantaba tunanin zan iya dawowa irin haka ba,amman rana guda lokaci guda tashigo rayuwata shin mekike tunani zakiyya?inajin zafinki fiye da yadda wuta zata gona hannuna,haka inajin tausayin wannan yarinyar fiye da yadda nake jin tausayin kaina,ina son yimata sakayya akan sadauar da rayuwarta da lokacinta da jikinta akaina,amman banson wane irin sakayya zan mata ba..........nocking din kofar sa da ake ya kaste masa zantukan dayake yi afili cikin sassanyar lafazi da kwantar da amon muryarsa,inkaji zakai tunanin cewa yanantare da wani ko wata.
Wanke jikinsa yayi yafito yana daura towel ya fito.
"Lafiyarka Abdoul najika shiru baka fito ba gashi ankirani kanada baki office"...................
*fatan zakuyi mun uxiri,wlh saboda yadda naga kunayin book din nan yasa na takure kaina nayi maku wannan kuyi manage dashi zuwa gobe idan Allah yasa munkai da rai da lfy,ina alfahari daku 100% ngd da adduoin ku gareni*
Mrs bb ce
Mom muhseen
[9/17, 3:38 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........29
Relax yayi jikin kujerar yana shafa kansa yace"yanzu neman izinin zancen ma fiyah saikice sai kinyi tunani,gaskiya zaki wahalar da zuciyata,kenan bazan zo zance ba bacin ko awaya bama gaisawa."
"Aa yaya muhseen indan wannan zamu ringa waya amman kabar maganar zuwa wajen baba yanzu saina shirya don Allah."
Ajiyar heart yayi yac"shikenan na hkr amman gaskiya idan naji bazan iya jurewa ba saidai kiji sallama nazo zance."
Ansar no din ta yayi yana zuwa ya bude mata sannan yafiddo mata kayanta daga cikin but,godiya tayi masa ta wuce cikin gidan kadan yahana ta banki baba dake tahowa zai fita.
"Ah baba yi hkr ina kwana"
"Safiyya kece tunda uwar safiya haka,yo ya akai naganki da kaya kamar wacce tayo yaji."
Sadda kai tayi tana jin kwallah na zubo mata,ansar mata akwatin yayi yana cewa sushiga gida tau.
Shiga sukai mama dake shara cikin gidan kaji ta fito tana ajiye tsintsiyar,biyosu tayi cikin gidan yesmin na ganinta ta rogo ta rungumeta.
"Nayi kewark Addata,ya su Antyn ya kuma babyn."
Daker take ansawa yesmin ansoshinta baba yace"yanzu mukai karo zaure naganta da akwati natambaya kuma ta fara kuka,shine nace tashigo ciki tayi mana bayani."
Mama ta iso tana zama gefen fiyah dake matsar kwalla,ita masifar da Anty tayi mata ce tasaka tayo yajin,don baiyyuwa tana mata bauta amman bata iya mata uziri.
"Safiyya dake nake magana nace meya faru keda jamilar?"
Kuka ta saka tana gaya mata abunda yafaru jiya"mama Anty kullum bata canzawa da yaya muhseen bai saurin tareta ba duka na zatai fa,yanzu mama ban wuce duka wajen anty ba ai nai zaton zata tambayeni dalilin dadewata."
Baba ya shafa kanta yana lallashi yace"jamila bata kyauta ba kuma nima gara dakika dawo bazan yarda ana cutar mun da uwata ba,yesmin kaimun akwatinta daki ko sunan ba kizuwa."
Mama tace"Ba ayin haka babansu,komi jamila tayi wa safiyya ai kanwarta ce kuma yanzu saita baro gidan sunan tataho nan sabida Allah,idan banda yaya balaraba da yaranta wagareni dazan tura ya kama mata inaba dan safiyyar,komi tayi maki aibakin baro ta kitaho nan ba,kayi hkr anjima inta huta saita koma,kuma zanyiwa jamilar fada ita daman matsalarta kenan shegiyar xuciya da rashin uziri,haka dai yahaya yake fama nasani."
Kuka na saka ina murje murjen kafafu nace"nifa mama kiyi hkr,sokike inje tayita hantarata wlh Anty ta kara lalacewa da masifa duk hkr na yau ta kureni alqur an."
Murmushi baba yayi shida yesmin mama tace"haba Ansafiyyan mama kiyi hkr yanzu ma zan kirata nayi mata fada,aibakin barota ba kiyi hkr anagama hidimar ni daso nai ma kizauna har tagama wanka."
Kukana nake ina murzar ido yesmin sai dariya take mun.
Kafinma mama ta dauko wayar kira yashigo tace"kingani ma itace take kira."
"Wlh mama idan bata bani hkr ba bazan koma ba"
Bata kulata ba ta dauki wayar baba yace"zata baki uwata kwantar da hankalinki."
"Yanzu jamila sakayyar da zakiyi mun kenan?na turo diyata don ta ragemaki wahala shine kika saka hannunki mai albarka zaki mareta,bacin ba dagangan tayi ba"
Cikin rudewa jamilar tace"don girman Allah mama kiyi hkr wlh banyi da niyarr zalintarta ba hankalina ne yatashi har bayan magruba babu fiyah,shiyasa amman kiyi hkr bazan sake ba na tashi banganta ba naje har dakinta inlallasheta don nasan fushi tayi na iske bata nan,sai muhseen yake gaya mun shine ya kawota gida,kiban ita inbata hkr mama"
Dayake hands free wayar take kuma mama duk dan fiyah taji yasa tasaka,
Murmushi tayi jin za,a bata hkr baba dai daroya yayi yana cewa"uwata ko yar rigima kin iya rikici wlh,nidai natafi Saina dawo sukai mashi Allah ya kiyaye mama ta mikama fiyah wayar.
"Hello Safiyya,kina jina."
Cikin sunburar baki tace"eh Inajin"
"Haba yar kanwata kiyi hkr kinjiko,wlh rudewa ce ta sani haka tsoro naji kar wani abu yasameki,amman insha Allah bazan sake ba don Allah kidawo kingani ma ga inna balaraba nan duk sunzo suna tambayarki harda hasana da umaima"
Murmushi tayi tace"to zan dawo ya sunan princess dina"
Dariya jamilar tayi tace"uncle dinku yace bata cancanta da kowane suna ba sainaki safiyyah,don haka ina maki murna kinyi takwara."
Wani ihu ta buga tama tashi tana taka rawa "yeeee wlh naji dadi ngd Anty ganin zuwa yanzu zandawo wlh na huce wanan albishir ya wanke xuciyata mama kinji princess taci sunana yesmin kinjiko."
Kashe wayar jamila tayi tana dariya,rigimar safiyya sai ita.
Nan suka shiga murnan sunan yesmin tace"nikuma next sai asaka namu nida mamana(kasancewar sunan su guda hurairah)
Dariya mama keyi tana jin dadin yadda yaran nata suke son juna suke kuma yiwa junansu uxiri tare da fahimtar juna,Allah ne yabata don kam yaranta babu mai halin banza kullum takai goshinta addua take yasa ta aurar dasu fiyah lafiya.
Yesmin tace "ga yaya dalha can zai fita bari yatai dani idan natsaya jiranki Adda zan bata lokaci zanje na gano sabuwar Addata."
Dariya fiyah tayi tace"saina taho"tasige aki tana hayewa kan gdonu tayi missing din sa kwana biyu.
💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Tunda garin Allah yawaye bai iya fitowa daga dakin saba tunda yadawo sallar asuba,yau saboda farin cikin ganin Alfah masallaci malik har da kwallarsa,yana godewa ubangijinsa daya taimakesu har Alfah yafara daidaita,yasan ko ahaka sunci riba kuma suna godewa Allah yana kuma godewa fiyah.
Abdoul nacan yana mulmula akan gado yarasa meke mashi dadi,furucinta yake tunowa najiya.
_aidan kana ganina gidanka shiyasa kake cin zalina ko,to nida sake zuwa nan gidan har abadan abada_
Cusa hannunsa yayi cikin sumarsa yana ya mutsata huci ya furzar,baccinsa da yarasa jiya yakeson maidawa amman tazo tayi mashi tsaue bakin xuciya taki fita ita kuma taki shiga,
"Meyasa zakibar xuwa kiyi hkr bazan sake cutar kiba kidawo ga wanda kike xuwa gidan donshi nasan shima bazaiji dadiba laifin zai dora bisa kaina"
Saukowa yayi yana layi kamar yasha mutuniyar sa, ya shiga bayinsa ya sakarwa kanshi ruwa mai sanyi sosai.
Saida yaji sanyin ruwan har cikin ransa sannan ya kashe shower ya hada ruwan dumi ya shiga,lum yayi yana lumshe idonsa sai yatuna da wani lokaci sanda yake tashen barje soyayyarsa shida zakoyya.
_qalbina yanzun nafito wanka banga kiranka ba wlh sorry_
_murmushi yayi yace"karki damu nour dina,fatan dai kin wanku sosai"_
_dariya tayi tace"uhm qalbi mekake nufi?nifa tun ina yar shekara goma umma bata sake mun wankaba,kuma wlh ina fidda kaina sosai don baka ga yadda ruwa yake darewa ba shikanshi soap din saida yace kikyaleni haka zakiyya_
_dariya yayi sosai yace mata "gaskiyane nayarda ta tunda har soap dakanshi yayi magana,amman kinsan watarana dakaina an sabeki na nadoki cikin towel"_
_"qalbi kunya nakeji wlh kadaina_
Numfashi yasauke yana sake lumewa cikin ruwan,zafin zakiyya da yakeji bai hana jin wani tsohon mikin kaunarta ya taso mashiba.
"Kin cutar da rayuwata kiyyah,kin jefa rayuwata cikin qangin da bazan iya taba mancewa ba,bantaba tunanin zan iya dawowa irin haka ba,amman rana guda lokaci guda tashigo rayuwata shin mekike tunani zakiyya?inajin zafinki fiye da yadda wuta zata gona hannuna,haka inajin tausayin wannan yarinyar fiye da yadda nake jin tausayin kaina,ina son yimata sakayya akan sadauar da rayuwarta da lokacinta da jikinta akaina,amman banson wane irin sakayya zan mata ba..........nocking din kofar sa da ake ya kaste masa zantukan dayake yi afili cikin sassanyar lafazi da kwantar da amon muryarsa,inkaji zakai tunanin cewa yanantare da wani ko wata.
Wanke jikinsa yayi yafito yana daura towel ya fito.
"Lafiyarka Abdoul najika shiru baka fito ba gashi ankirani kanada baki office"...................
*fatan zakuyi mun uxiri,wlh saboda yadda naga kunayin book din nan yasa na takure kaina nayi maku wannan kuyi manage dashi zuwa gobe idan Allah yasa munkai da rai da lfy,ina alfahari daku 100% ngd da adduoin ku gareni*
Mrs bb ce
Mom muhseen
[9/17, 3:38 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........29