Sashe 21
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Abun ya farune lokacin duk watan mu guda da aure nida mahaifinku,sai babansu ya rasu kasancewar da abuja bata kai haka ba don nan wurin idan kun ganshi shekarun baya zakuce wani sansanine.
Gidajen ake wajen basu fi bakwai ba,kuma ba wasu gidaje ne na azo agani ba,mahaifinku shikadai ne ga mahaifiyarsa sai yan uba su uku duk maza,Allah yayiwa mahaifinsa arziki alokacin daidai misali,kuma yabar kadara mai yawa yabar gidaje biyu yabar gidan gona daya da filaye.wannan gidan yana daya daga cikin filin mahaifinsa,kuma shikadaine mahaifinku ya samu sauran du yan uwansa sunyi sama da fad'i da dukiyar,kasanewar gidan haya muke lokacin kuma samun kudin hayar yana wahala,sai malam ya yanke hukuncin zowa nan ya gina mucigaba da xama.
Kwatsam daya fara zuwa da yan aiki wurin sai sukaci karo da Alh muazzam,lokacin ana mashi nashi sabon ginin dake amman ba wannan dayake ciki ba,sunda ga can baya na hayane yanzu.
Kamar gaske suka fara gaisawa da malam,har wataran idan yazo aiki yakance yazo suci abinci ahaka har sukadan saba,rannan suna hira yace masa ni kuwa malam wata shawara nazo da ita,inason filin nan naka tun randa na ganka anfara aikin nan naji sha,awar wajen ta zomun inson yin wani gini awajen,kasiyar mun nikuma konawa kaimashi kudi za siya.lokacima baikai wanan matakin ba dayake kai.
Kaitsaye babanku yace bayarda ba shibadan yasiyar ya mallaka ba,don haka yayi hkr shi ginawa zai yazauna,shine abu guda daya dayake tunawa da mahaifinsa don haka yayi hrk.
Wannan magana ta b'atawa muazzam rai ainun baitanka mashi ba daga ranar ya canza wa babanku,bai mashi magana duk yasa mutanen unguwar suka tsanesa,wai shiba kowan kowa ba amman yazo unguwar masu hannu da shuni zaiyyi wani tsugunnennen gida,aikuwa zaka zama shaniyar ware don babu maiyin hud'd'a dakai kana fak'iri.Alh muazzam yake sanar da babanku haka alokacin saida sukai rigima saida babanku yayi wata uku daure agidan yari,sannan aka sakoshi.
Sadda zai dawo yasamu an rushe mashi ginin daya fara tas sai filin wajen........munshiga tshin hankali ba karami ba,karshe ya shigar da kararsa kasancewar yana da lawyer kuma Allah ya tsaya mashi sai alkali ya ansar mashi hakkinsa,cewa Alh muazzam saiya biya tarar dubu dari takwas ga babanku.amman wlh har yau har gobe bai bashi ba,ba kuma don baidashi ba aa k'etace don yaga yadda zaiyyi yayi wani ginin,babanku bai sake bi takanshi ba tunda yasamu anyi masu tsakani,ya cigaba da hidimar gininsa yasha bak'ar wuya kafin ya yi gidan nan,duk yan kudadensa dayake samu na albashi nan yake zuba su mahaifiyarsa tana taimakonsa daga can wani kyauye dake jahar katsina waishi dutsi,bayan mutuwar mijinta ta koma wajen danginta.........cikin ikon Allah gida ya kammala don har na haifi Abdouljalal lokacin ina wankansa muka dawo nan unguwar,munsha wulakanci babu mai kulamu kowa kallon kaskanci yake mana,ahankali kuma unguwar tafara cika suna gidaje na nuna ma sa,a gasunan gidajen kamar baza mutu ba......ahaka mukaita rayuwa Alh muazzam kullum cikkn neman rigima da mahaifinku yake,shikuma yaki biyewa kunji dalilin wannan gaba nan unguwar duk sunbi bayansa basa mutuntamu.matar Alh kwangila ce kawai hajiya Asiya take huddar arxiki dani shima aboye mijinta baisani ba har gobe,saifa wannan maigidan da yazo daga katsina babu laifi suna gaisawa da malam kuma matarsa tana shigowa don ma basu fiye zama garin sosai ba zuwa suke sutai. To saifa kanensa Alh matawalle daya zo yanzu don shi sunfi ma shiri da babanku sosai da sosai"
Yanzu shekara nawa babu wata fitina tsakaninsu sai wannan karon ashe bai manta ba ya aikata mashi haka,don haka basai na ja kunnenku ba babuku babu hudda da yaransa,kai koda wasa karnaji labarin ganinku tare dasu balle ace kun shiga gidan.
Gashinan dayake Allah ba azzalumin sarki bane d'an cikinsa yayi zina da matarsa uwar gidansa,sannan yayi lalata da agolarta,wannan kadai ya ishesa ishara."
Kirjin fiyah yaba da ras jin kalamin mama na karshe,dagowa tai tana kallonta maganar batai mata dadi ba har cikin k'ok'on ranta bataji dadin yadda ta fadi magana marar dadi akan Alfah ba,bacin ba haka abun yake ba.
Kasa jurewa tayi tace"mama bafa haka akai ba sharrine aka masa."
Duk kallonta suke cike da mamakin maganarta ba kamar yaya jalal kamar ya kai mata duka yace"don ubanki ke ina kika sansa ma da kike karesa."
B'ata fuska tayi tace"nifa yaya ba karesa nai ba,kawai dai abunda naji ana fada kenan."
Mama cikin fad'a tace"koma dai miye bbu ruwanki dasu miye naki inma gaskene inma ba gaske bae ba,kifita idona akan wannan maganar kuna iya tashi na gama magana."
Ranar da maganar nan fiyah ta kwana kamar tayi kuka har cikin ranta bataji dadin maganar ba,kuma wannan matsalar ba zata sata ta fasa abunda tayi niyya ba,insha Allah sai inda karfinta yakare akan Alfah sai mutane sun dawo tausaya masa suna yabonsa,badai tsinuwa ba saboda tausayinsa har kuka tayi ranar daker bacci ya sace ta.
Tana mamakin rashin zuwan feea kila mominsu bata barta ba,sun had'u school gobe taji maganar me take son fada mata.
💞💞💞💞💞💞💞💞
Alfah haduwar sa da fiyah ta zame masa damuwa,don babu wanda yafada masa magana datayi mugun tsaya masa kamar ta tun bayan barinsa gidansu,ya kwana ya yini da bakinciki shiyasa dayaje company yayi tijararsa yadda yakeso kuma ya kori duk wanda yakama da laifi,haka store dinsa duk abunda yaga ba daidai ba yi yake kamar zai cinye ka d'anye,kan yadawo gida saida ya kori mutun uku ba kuma maganar dawowa.
Allah Allah yake yadawo yasameta don yaci burin muddin suka sake haduwa saiya zubar mata da hakora,daga lokacin zata san waye shi bata san shi rayuwarsa yanzu da yaga mace kusada shi gara ya kwana baici komi ba.
(😂yo Abdoul ai cikin ka kaima wa nidai in na cika tunbina ai lfy lau lol🤭)
Washe gari tun takwas saiga feea ta biyowa fiyah,itace ma taringa taya fiya aikinta da takeyi,tana mamakin feea yarinyar da agidansu banda taci ta kwanta bata san komi ba,saigashi itace dayin shara harda yi mata d'aurayar wanke wanke.
Yau tea sukasha da indomi har da kwai sai soyayyen dankalin hausa......sosai feea taci kalacin don ita ata ma tab'acin dankalin hausa ba,su mama nata mata dariya yesmin yau ake exam din karshe sai murna tae tace kafin ta dawo kowa ya ajiye mata gift dinta.Tare suka tai saida suka ajiye yasmin sannan suka isa makaranta.
Suna kan hanya text din malik yashigo wayarta dubawa tayi da murmushi akan fuskarta .
_INA FATAN MA,ABOCIYAR MURMUSHI TA TASHI LFY,I KNOW U ON UR WAY TO SCHOOL,ALLAH YA BADA SA,A IDAN KIN DAWO I WANT SEE._
Kallonta feea tayi tace"duk da ban sani ba kuma baki gaya man ba da alama dai fiyah tayi sabon kamu,kinsan kuwa maganar mu tana da nasaba da haka zanso nima kimun wannan hanyar."
Kallon waje fiyah take tana sauraren kalamanta tana komarin dorasu bisa ma,auni amman iyakar tunaninta tagaza hasaso komi.
*aradu nagaji sorry mu hafu gobe*
Mrs bb ce
Mom muhseen.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
*INA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA WANNAN LABARIN DA KUKA NISHAD'ANTU DASHI WATAU _ABIN CIKIN RUHINA_ TO KU MATSO KUJI GA WANI SABON SALON KONACE SABUWAR TAFIYA,KONACE TAKU NA BIYU ACIKIN WANNAN LABARIN WATAU CIGABAN ABIN CIKIN RUHINA MAI TAKEN _SANYIN IDANIYA_ SABODA IRIN KAUNAR DANAKE MAKU YASA BAZANSO WANNAN DAMAR TA WUCE KU BA,DON KUWA WANNAN KARON SAI KUNCE KHAIRAT DA AREEF BASU IYA KOMAI BA.DAURE KI FIDDA NAIRARKI DARI 200 KACAL DOMIN MALLAKAR NAKI,KUNSANI MOM MUHSEEN BATA LITTAFIN BANZA.INA KASA KUNNE DON SAURARENKU.*
🅿️..........19
Gidajen ake wajen basu fi bakwai ba,kuma ba wasu gidaje ne na azo agani ba,mahaifinku shikadai ne ga mahaifiyarsa sai yan uba su uku duk maza,Allah yayiwa mahaifinsa arziki alokacin daidai misali,kuma yabar kadara mai yawa yabar gidaje biyu yabar gidan gona daya da filaye.wannan gidan yana daya daga cikin filin mahaifinsa,kuma shikadaine mahaifinku ya samu sauran du yan uwansa sunyi sama da fad'i da dukiyar,kasanewar gidan haya muke lokacin kuma samun kudin hayar yana wahala,sai malam ya yanke hukuncin zowa nan ya gina mucigaba da xama.
Kwatsam daya fara zuwa da yan aiki wurin sai sukaci karo da Alh muazzam,lokacin ana mashi nashi sabon ginin dake amman ba wannan dayake ciki ba,sunda ga can baya na hayane yanzu.
Kamar gaske suka fara gaisawa da malam,har wataran idan yazo aiki yakance yazo suci abinci ahaka har sukadan saba,rannan suna hira yace masa ni kuwa malam wata shawara nazo da ita,inason filin nan naka tun randa na ganka anfara aikin nan naji sha,awar wajen ta zomun inson yin wani gini awajen,kasiyar mun nikuma konawa kaimashi kudi za siya.lokacima baikai wanan matakin ba dayake kai.
Kaitsaye babanku yace bayarda ba shibadan yasiyar ya mallaka ba,don haka yayi hkr shi ginawa zai yazauna,shine abu guda daya dayake tunawa da mahaifinsa don haka yayi hrk.
Wannan magana ta b'atawa muazzam rai ainun baitanka mashi ba daga ranar ya canza wa babanku,bai mashi magana duk yasa mutanen unguwar suka tsanesa,wai shiba kowan kowa ba amman yazo unguwar masu hannu da shuni zaiyyi wani tsugunnennen gida,aikuwa zaka zama shaniyar ware don babu maiyin hud'd'a dakai kana fak'iri.Alh muazzam yake sanar da babanku haka alokacin saida sukai rigima saida babanku yayi wata uku daure agidan yari,sannan aka sakoshi.
Sadda zai dawo yasamu an rushe mashi ginin daya fara tas sai filin wajen........munshiga tshin hankali ba karami ba,karshe ya shigar da kararsa kasancewar yana da lawyer kuma Allah ya tsaya mashi sai alkali ya ansar mashi hakkinsa,cewa Alh muazzam saiya biya tarar dubu dari takwas ga babanku.amman wlh har yau har gobe bai bashi ba,ba kuma don baidashi ba aa k'etace don yaga yadda zaiyyi yayi wani ginin,babanku bai sake bi takanshi ba tunda yasamu anyi masu tsakani,ya cigaba da hidimar gininsa yasha bak'ar wuya kafin ya yi gidan nan,duk yan kudadensa dayake samu na albashi nan yake zuba su mahaifiyarsa tana taimakonsa daga can wani kyauye dake jahar katsina waishi dutsi,bayan mutuwar mijinta ta koma wajen danginta.........cikin ikon Allah gida ya kammala don har na haifi Abdouljalal lokacin ina wankansa muka dawo nan unguwar,munsha wulakanci babu mai kulamu kowa kallon kaskanci yake mana,ahankali kuma unguwar tafara cika suna gidaje na nuna ma sa,a gasunan gidajen kamar baza mutu ba......ahaka mukaita rayuwa Alh muazzam kullum cikkn neman rigima da mahaifinku yake,shikuma yaki biyewa kunji dalilin wannan gaba nan unguwar duk sunbi bayansa basa mutuntamu.matar Alh kwangila ce kawai hajiya Asiya take huddar arxiki dani shima aboye mijinta baisani ba har gobe,saifa wannan maigidan da yazo daga katsina babu laifi suna gaisawa da malam kuma matarsa tana shigowa don ma basu fiye zama garin sosai ba zuwa suke sutai. To saifa kanensa Alh matawalle daya zo yanzu don shi sunfi ma shiri da babanku sosai da sosai"
Yanzu shekara nawa babu wata fitina tsakaninsu sai wannan karon ashe bai manta ba ya aikata mashi haka,don haka basai na ja kunnenku ba babuku babu hudda da yaransa,kai koda wasa karnaji labarin ganinku tare dasu balle ace kun shiga gidan.
Gashinan dayake Allah ba azzalumin sarki bane d'an cikinsa yayi zina da matarsa uwar gidansa,sannan yayi lalata da agolarta,wannan kadai ya ishesa ishara."
Kirjin fiyah yaba da ras jin kalamin mama na karshe,dagowa tai tana kallonta maganar batai mata dadi ba har cikin k'ok'on ranta bataji dadin yadda ta fadi magana marar dadi akan Alfah ba,bacin ba haka abun yake ba.
Kasa jurewa tayi tace"mama bafa haka akai ba sharrine aka masa."
Duk kallonta suke cike da mamakin maganarta ba kamar yaya jalal kamar ya kai mata duka yace"don ubanki ke ina kika sansa ma da kike karesa."
B'ata fuska tayi tace"nifa yaya ba karesa nai ba,kawai dai abunda naji ana fada kenan."
Mama cikin fad'a tace"koma dai miye bbu ruwanki dasu miye naki inma gaskene inma ba gaske bae ba,kifita idona akan wannan maganar kuna iya tashi na gama magana."
Ranar da maganar nan fiyah ta kwana kamar tayi kuka har cikin ranta bataji dadin maganar ba,kuma wannan matsalar ba zata sata ta fasa abunda tayi niyya ba,insha Allah sai inda karfinta yakare akan Alfah sai mutane sun dawo tausaya masa suna yabonsa,badai tsinuwa ba saboda tausayinsa har kuka tayi ranar daker bacci ya sace ta.
Tana mamakin rashin zuwan feea kila mominsu bata barta ba,sun had'u school gobe taji maganar me take son fada mata.
💞💞💞💞💞💞💞💞
Alfah haduwar sa da fiyah ta zame masa damuwa,don babu wanda yafada masa magana datayi mugun tsaya masa kamar ta tun bayan barinsa gidansu,ya kwana ya yini da bakinciki shiyasa dayaje company yayi tijararsa yadda yakeso kuma ya kori duk wanda yakama da laifi,haka store dinsa duk abunda yaga ba daidai ba yi yake kamar zai cinye ka d'anye,kan yadawo gida saida ya kori mutun uku ba kuma maganar dawowa.
Allah Allah yake yadawo yasameta don yaci burin muddin suka sake haduwa saiya zubar mata da hakora,daga lokacin zata san waye shi bata san shi rayuwarsa yanzu da yaga mace kusada shi gara ya kwana baici komi ba.
(😂yo Abdoul ai cikin ka kaima wa nidai in na cika tunbina ai lfy lau lol🤭)
Washe gari tun takwas saiga feea ta biyowa fiyah,itace ma taringa taya fiya aikinta da takeyi,tana mamakin feea yarinyar da agidansu banda taci ta kwanta bata san komi ba,saigashi itace dayin shara harda yi mata d'aurayar wanke wanke.
Yau tea sukasha da indomi har da kwai sai soyayyen dankalin hausa......sosai feea taci kalacin don ita ata ma tab'acin dankalin hausa ba,su mama nata mata dariya yesmin yau ake exam din karshe sai murna tae tace kafin ta dawo kowa ya ajiye mata gift dinta.Tare suka tai saida suka ajiye yasmin sannan suka isa makaranta.
Suna kan hanya text din malik yashigo wayarta dubawa tayi da murmushi akan fuskarta .
_INA FATAN MA,ABOCIYAR MURMUSHI TA TASHI LFY,I KNOW U ON UR WAY TO SCHOOL,ALLAH YA BADA SA,A IDAN KIN DAWO I WANT SEE._
Kallonta feea tayi tace"duk da ban sani ba kuma baki gaya man ba da alama dai fiyah tayi sabon kamu,kinsan kuwa maganar mu tana da nasaba da haka zanso nima kimun wannan hanyar."
Kallon waje fiyah take tana sauraren kalamanta tana komarin dorasu bisa ma,auni amman iyakar tunaninta tagaza hasaso komi.
*aradu nagaji sorry mu hafu gobe*
Mrs bb ce
Mom muhseen.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
*INA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA WANNAN LABARIN DA KUKA NISHAD'ANTU DASHI WATAU _ABIN CIKIN RUHINA_ TO KU MATSO KUJI GA WANI SABON SALON KONACE SABUWAR TAFIYA,KONACE TAKU NA BIYU ACIKIN WANNAN LABARIN WATAU CIGABAN ABIN CIKIN RUHINA MAI TAKEN _SANYIN IDANIYA_ SABODA IRIN KAUNAR DANAKE MAKU YASA BAZANSO WANNAN DAMAR TA WUCE KU BA,DON KUWA WANNAN KARON SAI KUNCE KHAIRAT DA AREEF BASU IYA KOMAI BA.DAURE KI FIDDA NAIRARKI DARI 200 KACAL DOMIN MALLAKAR NAKI,KUNSANI MOM MUHSEEN BATA LITTAFIN BANZA.INA KASA KUNNE DON SAURARENKU.*
🅿️..........19