Sashe 72
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mamaki yasha yadda aka canza komi na part din ya koma sabo,don yadda yaji bakin ni ima yau akai fenti aka saka sabbin komi na wajen rungumeta yayi yana jin dadin dawowa cikin family dinsa,gefe guda ga sahibarsa ta gama wanke duk wani datti dake xuciyarsa.
Shida malik gaba yau falon Abbi akai zaman fira ga mami ga Abbi ga ni,ima sai malik din,zakiyya tana ganinsa tatashi tabar falon baice komi ba don daman yasan za,ai haka amman soon zata sauko idan yayi lallashi.
Duk abunda suka faru aketa bita wasu ayi kuka wasu ayi dariya,anan duk sukai dinner basu tashi hirar ba sai shabiyun dare.
Anan Abdoul yake tambayar ina su Amina Abbi ya bata rai yace "suna can shashensu yabasu sati biyu su fiddo mazaje duk ya aurar dasu idan ba hakaba wlh ya rantse saakarsu zai bayar.
Baice komi ba o aure ne shine ya dace dasu.
Mami da ni,ima sukai daki don bacci sukeji akabar malik da Abdoul da Abbi suna tattauna wa game da duk dukiyarsa da umma taso rabashi dasu,har wadanda yariga yasaka mata hannu amman baikai ga bata ba.
Nan suka tsara yadda abunuwanshi duk zasu dawo yadda suke basu tashi ba sai biyun dare.
Duk maitar shi akan jin muryarta hkr yayi don yasan tayi bacci.
Baisan fiyah tana can tana kuka ba,idan ta gaji tayi tagumi tana tunanin yadda zata rabu da Abdoul.
Yashiga jininta da bargonta tamkar fitar numfashinta takejin soyayyarsa,lokaci guda kuma baba zai mata haka.
Kashe wayarta tai don bazata iya ganin kiransa ta ki daga wa ba.
Washegari kamar marar lafiya ta yini don ma exam din sai yamma haka ta yini daki,saiga yaya jalal ya dawo Anty jamila kuma tazo.
Ranar yini tai tana surfa ma fiyah bala,i don taki muhseen shima yaya jalal din yana tayata.kuka kau idonta har ya kumbura,bata kara takaici da bakinciki ba saida maganar Abdoul nasser ta fasu duk suka sani ai kamar zatai tsuntsuwa tabar gidan haka taji.
Don yaya jalal yace wlh idan yasake ganinta dashi ko aka gaya mashi anganta dashi saiya balla mata kafafu.
Mama dai najinsu saida taga abun naneman zama hauka tace duk wanda ya sake mata fada akan haka saota bata mashi rai.miye laifin yaron kawai don anbata sunan sa shine kurin zaku tasanmata,to karta sakejin bakin kowa akan maganar.
Wanna ranar fiyah bata san ma meta rubuta ga exam din ba,tasandai ta yi tubutu amman bazata iya cewa daidai tayi ba ko akasin haka,har dare bata kunna wayarta ba Abdoul nacan duk ya rude ya fita natsuwarsa,saiyazo xaiyyi sallama gidan saiya fasa kasa zama office yayi don tashin hankali,maganarta tajiya yake tunawa kardai baban nasu ya dakatar da ita akanshi.inko hakane dole ne yau yaje ya fuskance shi............daga jiya zuwa yau fiyah ta fita natsuwarta bata iya cin wani abun kirki data fara zata ajiye ta shige daki......mama duk tashiga damuwa kuma har yanzu baban daure fuska yake don yasan zata ce mashi wani abu.............bayan salar isha,i yagama cin tuwon masara da miyar kubewa danya da mamar tayi,har lokacin fuaka abace duk gidan ya zama babu dadi saboda abunda yafaru.
Dalha ya shigo bayan ya gaida baban yace"kayi bako awaje yana son ganinka"
Kallon dalhan baban yayi yace"waye"
"Dan gidan Alh........katseshi yayi yace"cedashi ya shigo"
Fiyah na daki tana jin haka dandanan wata masassara tazo ta rufeta,kirjinta yana duka me baba zaice mashi innalillahi nashiga ukuna
Sallama yayi yashigo cikin wani yadi marar nauyi yayi kyau sosai,ya gaida mama dake bakin famfo ta asa cikin kulawa.
Kafin baba yayi mashi iznin zama ka tabarmar dayake bisa.
Yaya jalal ne yashigo yana ganinsa ya hade fuska,Abdoul bai damuba ya mika mashi hannu,Daker ya amsa mashi gaisuwar dayake mashi.
[10/11, 7:23 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
*kafin muci gaba zanyi wani bayani.akan masu ganin ban kyauta ba dan nasaka Alfah bai auri zakiyya ba,harda cewa ina nuna duk girman laifin mutun ana yafita yes duk girman laifinka idan katuba ga Allah yana yafe mana,haka zalika niban nuna cewar Alfah bai yafewa xakiyya abunda tai ba,tariga ta sanar dashi komi kuma yafahimceta yace ya hkr komi ya wuce,sannan badole sai Alfah ya auri zakiya ne hakan zai nuna ya yafe mata ba.abunda nakeson kugane nifa labarina gaba dayansa akan Abdoulnasser da safiyya natsara shi,duk wanda kukaji sunansa to daga jikin daya daga cikinsu ne,kuma nayi hakane don na nuna cewar ba komine kake nema ka samu ba.duk sonka da abu idan babu alkairi tsakaninku Allah zai iya hanaka,haka duk gujewarka da abu idan rabonka ne dole zai kasance.ita rayuwa haka take xuwa ku kalli yadda abubuwan suke faruwa ko a reality zakiga abunda kikeso bashine yake kasancewa ba,wanda bakinson shine alkairin ka akan kanki ma idan kika duba abubuwa dayawa dakikeso baki samesu ba kuma karshe wanda bakison shine alkairinki.don haka ina mai bawa masu challenging dina hkr akan cewar haka labarina yataho,haka zai cigana da tafiya idan anan anbata maka wani wajen ana faranta maka.haka rayuwar take idan nan kaji dadi ba dole can kaji ba,idan yau katashi da lafiya gobe ba lallai kajika normal ba.don haka kubarni na tafiyar da labarina ayadda yake,haka natsara haka zai tafi plzzzzz idan wata ta kullaceni har tana ganin ta yi asarar kudinta ina bata hkr,nidai don wata kodon wasu bazan fasaba bakuma zan canza idear ta ba ina godiya sosai da challenging wannan yanuna man cewar duk yadda kake faranta ma dan adam duk ranar daka kuskure mashi to hakan nanufin sauran daka faranta mashi zaimanta dasu ya gaya maka magana.ngd ngd sosai da hakan na sake samun experience ahakan,daman arayuwa bakowane zakaima daidai ba nabarku lfiy BISSALAM*
🅿️...........59
"Zauna sosai magana zamuyi dakai."
Baba yacewa Abdoul dake yakejin dukan kirjinsa yana karuwa.
"Meke tafe kai tukun karna katse maka hanzari"
Sadda kai yayi yanajin kamar ya tashi ya ruga amman muhimmancin safiyya arayuwarsa yafi gaban nan,wannace damarsa idan yara sata baisan ya zaiba.
Cike da ladabi yafara magana cikin natsuwa "baba nazo ne akan kaban iznin xuwa wajen safiyya,inasonta na yaba da halayenta nagari da hankalinta da natsuwarta don Allah baba karkace aa."
Yafada muryarsa tayi rauni tausayinsa ya cika xuciyar mama,jalal kuwa sai wani harararsa yake yaja karamin tsaki yace"kayaba da tarbiyyarta kaikuma fa,taka tayi daidai da tata kaga akwai tazara tsakaninku"
Dago jajayen idanunsa yayi ya xuba mashi su yaajin zafin xuciyarsa yana hauhawa,hakika da babu baba da ba agidan bane tabbas saiya xubar mashi da hkr,amman yaci albarkacin qanwarsa dayake so yaci albarkaci baban da kuma mama.
Cikin fada baba yace mashi"jalal tashi ana wajen,ina ruwanka dakai yake magana zan saba maka awajen ana oya fice man da gani"
Ya ta shi yafice kamar iska.
Kunya ce ta kama baban saboda yasan maganganun sunyi mashi zafi sosai.
"Kayi hkr bashida wayau ne,naji bayanin ka Abdoul-nasser kuma ada na riga na yanke hukuncin cewa alakarka da safiyya bazata yuwa ba saboda ganin nisan dake tsakaninku bayaga haka kuma ina duba wani abun bayan wannan,da zanyi anfani da matsayina na mahaifinta in dakatar dakai itama na hanata saurarenka Amman ya zu zan kirata idan har uwata tace mun ta amunce tana sonka zata aureka hakika bazan takura ku ba.don gudun shiga hakkinku"
Dadi Abdoul yaji ya kamashi duk wani haushin jalal yaji yana bajewa,yasan fiyah bazata kishi ba zatace ta amunce.
Kallon mama baban yayi yace"kiramun uwata"
Tashi tai tatafi tana kalon wannan lamarin,tabbas tasan fiyah babanta baya son hadin duk abunda baya so ko tanaso zata hkr,tasan wannan hanyace dayakeson korar Abdoul din batare daya kullace shi ba.
Jinjina kai take tanajin tausayin diyar tata.
Shiru dakin ko haske babu yesmin na waya da muhseen,fiyah na dunkule cikin bargo tana kuka can kasa.
"Safiyya kifito babanku yana son ganinki kisanyo abaya"
Fita tai don bata son ganita cikin wani hali zata sake karya mata xuciya.
Ahankali ta sauko daga ka gadon tana jawo abayarta ta saka tana goge fuskarta sannan ta fita,
Bata yarda ta kallai ba daga can gefen baba ta zagaya ta zauna cikin ladabi tace"gani baba"
Kanta kasa bata yarda ko kayan jikinsa ta saka ga idonta ba.
"Bakiga bakoba bazaki gaidashi ba"
Muryarta can kasa tace"ina wuni yaya Abdoul"
Wani abu yaji ya dirar mashi,kamar zai fashe dakuka don dajin muryarta kuka tamaga yi
Cikin kulawa yace"lafiya kau safiyyah"
Sukai shiru baban kanshi yanajin kamar bai kyauta masu ba,amma yana hangen abunda mutane zasuce akanshi zasuga kamar ya bayar da yarsa don ganin yaron nada kudi haka ubansa........."uwata ga nasser nan yazo kan batun neman aurenki,kina sonsa kin amunce zaki auresa bazan tauye ki ba"
Jitake har numfashinta yana sizing meyasa baba xaice haka,idan ya amunce ai ansamashi kawai zai basai ya sanyota ciki ba ita yanxu ya zatai zata ansa mashi ta bar abunda baban keso kokuwa yazatai.
"Kinajina uwata"
Muryarta tana shakewa tace"baba duk abunda ka yanke akai dashi zanyi anfani ka yanke hukunci kawai,duk abunda kace yayi"
Tatashi ta koma daki toilet tashige tana rushewa dakuka mai cin xuciya.........shikenan bata da sauran wani farin ciki baba ya rabata da burinta da walwalarta,waye zai iya maye wannan gurbin babu shi har abada kowaye zaice ta aura bazata tana sonsa ba,zata yi biyayya ta aureshi amman ba zata iya sashi cikin ranta ba har gaban abada.
Shida malik gaba yau falon Abbi akai zaman fira ga mami ga Abbi ga ni,ima sai malik din,zakiyya tana ganinsa tatashi tabar falon baice komi ba don daman yasan za,ai haka amman soon zata sauko idan yayi lallashi.
Duk abunda suka faru aketa bita wasu ayi kuka wasu ayi dariya,anan duk sukai dinner basu tashi hirar ba sai shabiyun dare.
Anan Abdoul yake tambayar ina su Amina Abbi ya bata rai yace "suna can shashensu yabasu sati biyu su fiddo mazaje duk ya aurar dasu idan ba hakaba wlh ya rantse saakarsu zai bayar.
Baice komi ba o aure ne shine ya dace dasu.
Mami da ni,ima sukai daki don bacci sukeji akabar malik da Abdoul da Abbi suna tattauna wa game da duk dukiyarsa da umma taso rabashi dasu,har wadanda yariga yasaka mata hannu amman baikai ga bata ba.
Nan suka tsara yadda abunuwanshi duk zasu dawo yadda suke basu tashi ba sai biyun dare.
Duk maitar shi akan jin muryarta hkr yayi don yasan tayi bacci.
Baisan fiyah tana can tana kuka ba,idan ta gaji tayi tagumi tana tunanin yadda zata rabu da Abdoul.
Yashiga jininta da bargonta tamkar fitar numfashinta takejin soyayyarsa,lokaci guda kuma baba zai mata haka.
Kashe wayarta tai don bazata iya ganin kiransa ta ki daga wa ba.
Washegari kamar marar lafiya ta yini don ma exam din sai yamma haka ta yini daki,saiga yaya jalal ya dawo Anty jamila kuma tazo.
Ranar yini tai tana surfa ma fiyah bala,i don taki muhseen shima yaya jalal din yana tayata.kuka kau idonta har ya kumbura,bata kara takaici da bakinciki ba saida maganar Abdoul nasser ta fasu duk suka sani ai kamar zatai tsuntsuwa tabar gidan haka taji.
Don yaya jalal yace wlh idan yasake ganinta dashi ko aka gaya mashi anganta dashi saiya balla mata kafafu.
Mama dai najinsu saida taga abun naneman zama hauka tace duk wanda ya sake mata fada akan haka saota bata mashi rai.miye laifin yaron kawai don anbata sunan sa shine kurin zaku tasanmata,to karta sakejin bakin kowa akan maganar.
Wanna ranar fiyah bata san ma meta rubuta ga exam din ba,tasandai ta yi tubutu amman bazata iya cewa daidai tayi ba ko akasin haka,har dare bata kunna wayarta ba Abdoul nacan duk ya rude ya fita natsuwarsa,saiyazo xaiyyi sallama gidan saiya fasa kasa zama office yayi don tashin hankali,maganarta tajiya yake tunawa kardai baban nasu ya dakatar da ita akanshi.inko hakane dole ne yau yaje ya fuskance shi............daga jiya zuwa yau fiyah ta fita natsuwarta bata iya cin wani abun kirki data fara zata ajiye ta shige daki......mama duk tashiga damuwa kuma har yanzu baban daure fuska yake don yasan zata ce mashi wani abu.............bayan salar isha,i yagama cin tuwon masara da miyar kubewa danya da mamar tayi,har lokacin fuaka abace duk gidan ya zama babu dadi saboda abunda yafaru.
Dalha ya shigo bayan ya gaida baban yace"kayi bako awaje yana son ganinka"
Kallon dalhan baban yayi yace"waye"
"Dan gidan Alh........katseshi yayi yace"cedashi ya shigo"
Fiyah na daki tana jin haka dandanan wata masassara tazo ta rufeta,kirjinta yana duka me baba zaice mashi innalillahi nashiga ukuna
Sallama yayi yashigo cikin wani yadi marar nauyi yayi kyau sosai,ya gaida mama dake bakin famfo ta asa cikin kulawa.
Kafin baba yayi mashi iznin zama ka tabarmar dayake bisa.
Yaya jalal ne yashigo yana ganinsa ya hade fuska,Abdoul bai damuba ya mika mashi hannu,Daker ya amsa mashi gaisuwar dayake mashi.
[10/11, 7:23 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
*kafin muci gaba zanyi wani bayani.akan masu ganin ban kyauta ba dan nasaka Alfah bai auri zakiyya ba,harda cewa ina nuna duk girman laifin mutun ana yafita yes duk girman laifinka idan katuba ga Allah yana yafe mana,haka zalika niban nuna cewar Alfah bai yafewa xakiyya abunda tai ba,tariga ta sanar dashi komi kuma yafahimceta yace ya hkr komi ya wuce,sannan badole sai Alfah ya auri zakiya ne hakan zai nuna ya yafe mata ba.abunda nakeson kugane nifa labarina gaba dayansa akan Abdoulnasser da safiyya natsara shi,duk wanda kukaji sunansa to daga jikin daya daga cikinsu ne,kuma nayi hakane don na nuna cewar ba komine kake nema ka samu ba.duk sonka da abu idan babu alkairi tsakaninku Allah zai iya hanaka,haka duk gujewarka da abu idan rabonka ne dole zai kasance.ita rayuwa haka take xuwa ku kalli yadda abubuwan suke faruwa ko a reality zakiga abunda kikeso bashine yake kasancewa ba,wanda bakinson shine alkairin ka akan kanki ma idan kika duba abubuwa dayawa dakikeso baki samesu ba kuma karshe wanda bakison shine alkairinki.don haka ina mai bawa masu challenging dina hkr akan cewar haka labarina yataho,haka zai cigana da tafiya idan anan anbata maka wani wajen ana faranta maka.haka rayuwar take idan nan kaji dadi ba dole can kaji ba,idan yau katashi da lafiya gobe ba lallai kajika normal ba.don haka kubarni na tafiyar da labarina ayadda yake,haka natsara haka zai tafi plzzzzz idan wata ta kullaceni har tana ganin ta yi asarar kudinta ina bata hkr,nidai don wata kodon wasu bazan fasaba bakuma zan canza idear ta ba ina godiya sosai da challenging wannan yanuna man cewar duk yadda kake faranta ma dan adam duk ranar daka kuskure mashi to hakan nanufin sauran daka faranta mashi zaimanta dasu ya gaya maka magana.ngd ngd sosai da hakan na sake samun experience ahakan,daman arayuwa bakowane zakaima daidai ba nabarku lfiy BISSALAM*
🅿️...........59
"Zauna sosai magana zamuyi dakai."
Baba yacewa Abdoul dake yakejin dukan kirjinsa yana karuwa.
"Meke tafe kai tukun karna katse maka hanzari"
Sadda kai yayi yanajin kamar ya tashi ya ruga amman muhimmancin safiyya arayuwarsa yafi gaban nan,wannace damarsa idan yara sata baisan ya zaiba.
Cike da ladabi yafara magana cikin natsuwa "baba nazo ne akan kaban iznin xuwa wajen safiyya,inasonta na yaba da halayenta nagari da hankalinta da natsuwarta don Allah baba karkace aa."
Yafada muryarsa tayi rauni tausayinsa ya cika xuciyar mama,jalal kuwa sai wani harararsa yake yaja karamin tsaki yace"kayaba da tarbiyyarta kaikuma fa,taka tayi daidai da tata kaga akwai tazara tsakaninku"
Dago jajayen idanunsa yayi ya xuba mashi su yaajin zafin xuciyarsa yana hauhawa,hakika da babu baba da ba agidan bane tabbas saiya xubar mashi da hkr,amman yaci albarkacin qanwarsa dayake so yaci albarkaci baban da kuma mama.
Cikin fada baba yace mashi"jalal tashi ana wajen,ina ruwanka dakai yake magana zan saba maka awajen ana oya fice man da gani"
Ya ta shi yafice kamar iska.
Kunya ce ta kama baban saboda yasan maganganun sunyi mashi zafi sosai.
"Kayi hkr bashida wayau ne,naji bayanin ka Abdoul-nasser kuma ada na riga na yanke hukuncin cewa alakarka da safiyya bazata yuwa ba saboda ganin nisan dake tsakaninku bayaga haka kuma ina duba wani abun bayan wannan,da zanyi anfani da matsayina na mahaifinta in dakatar dakai itama na hanata saurarenka Amman ya zu zan kirata idan har uwata tace mun ta amunce tana sonka zata aureka hakika bazan takura ku ba.don gudun shiga hakkinku"
Dadi Abdoul yaji ya kamashi duk wani haushin jalal yaji yana bajewa,yasan fiyah bazata kishi ba zatace ta amunce.
Kallon mama baban yayi yace"kiramun uwata"
Tashi tai tatafi tana kalon wannan lamarin,tabbas tasan fiyah babanta baya son hadin duk abunda baya so ko tanaso zata hkr,tasan wannan hanyace dayakeson korar Abdoul din batare daya kullace shi ba.
Jinjina kai take tanajin tausayin diyar tata.
Shiru dakin ko haske babu yesmin na waya da muhseen,fiyah na dunkule cikin bargo tana kuka can kasa.
"Safiyya kifito babanku yana son ganinki kisanyo abaya"
Fita tai don bata son ganita cikin wani hali zata sake karya mata xuciya.
Ahankali ta sauko daga ka gadon tana jawo abayarta ta saka tana goge fuskarta sannan ta fita,
Bata yarda ta kallai ba daga can gefen baba ta zagaya ta zauna cikin ladabi tace"gani baba"
Kanta kasa bata yarda ko kayan jikinsa ta saka ga idonta ba.
"Bakiga bakoba bazaki gaidashi ba"
Muryarta can kasa tace"ina wuni yaya Abdoul"
Wani abu yaji ya dirar mashi,kamar zai fashe dakuka don dajin muryarta kuka tamaga yi
Cikin kulawa yace"lafiya kau safiyyah"
Sukai shiru baban kanshi yanajin kamar bai kyauta masu ba,amma yana hangen abunda mutane zasuce akanshi zasuga kamar ya bayar da yarsa don ganin yaron nada kudi haka ubansa........."uwata ga nasser nan yazo kan batun neman aurenki,kina sonsa kin amunce zaki auresa bazan tauye ki ba"
Jitake har numfashinta yana sizing meyasa baba xaice haka,idan ya amunce ai ansamashi kawai zai basai ya sanyota ciki ba ita yanxu ya zatai zata ansa mashi ta bar abunda baban keso kokuwa yazatai.
"Kinajina uwata"
Muryarta tana shakewa tace"baba duk abunda ka yanke akai dashi zanyi anfani ka yanke hukunci kawai,duk abunda kace yayi"
Tatashi ta koma daki toilet tashige tana rushewa dakuka mai cin xuciya.........shikenan bata da sauran wani farin ciki baba ya rabata da burinta da walwalarta,waye zai iya maye wannan gurbin babu shi har abada kowaye zaice ta aura bazata tana sonsa ba,zata yi biyayya ta aureshi amman ba zata iya sashi cikin ranta ba har gaban abada.