Sashe 27
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Masha Allah laquwata illa billah,gaskiya Abdoul ya karo kyau zuwan sa Australia,baki gani ba fiyah?"
Malik ya Sanar da ita yayinda ta tabbatar wannan balaraben da take ta faman yaba wa cikin ranta she Abdoul dinne,babu hassada kam yakaro kyau da haske wannan idan ya shiga cikin larabawan ma bazaka tantance sa ba idan ba hausa akaji daga bakin sa ba.
Amman da yake bata haushin sa da tsanarsa yasa taja tsaki tace"idonka dai bai gani daidai ba yaya malik,ina abun yake wai maye yaci jariri."
Dariya yayi yana mik'o mata flower yace"banda dai jealous ansafiyya kifadi gaskiyar abunda yake ranki."
Gabanta ya fadi karfa ya gane ta yaba kyansa,sake shan mur tayi tace"mts Allah na tuba koni dai nafisa kyau."
Ganin yana tunkaro su yasa baice mata komi ba,nan fa gabanta yaci gaba da lugude,ta rasa da fuskar da zata anshe sa.
Rungume juna sukai shida malik,yayinda fuskarsa ta sake ba kamar yadda tayi zato ba,hannunta banda rawa babu abunda yake kallon flower take tana jin bakin cikin mik'a masa ya yi watsi da ita,runtse ido tayi tana karanta duk adduar data zo bakinta sannan ta bude,tana saka dauriya aranta ta fara takawa zuwa garesa,tayi jarumtar saka kyakkyawan smile mai kyau a fuskarta........jerowa sukai shida malik yana rike da side bag dinsa daya ansa,duk idonsu akanta yake amman haka ta maze tana sake sakin murmushi,hakoranta suna bayyana kallonsa ta soma yi aslowly tun daga kasa zuwa sama,tana yi tana juya idonta ta sigar kallon banza,sanna cikin siririyar muryarta data sake fidda sauti mai dadi tace.
"Ur highly welcome drinker guy."
Ta fada tare da saka duka hannayenta biyu tana tallabe da flower ta mika masa,tana sake nitsar da idonta cikin nashi.don yana isowa ya jare glass din.
Wani dakikin murmushi ya sakar mata,yana tsareta da kyawawan idanunsa ya juya gefensa yayiwa yaronsa guda nuni da flower hannunta yace atakaice"take this john."
Zuwa yayi zai ansa ta janye daga garesa tana dan matsawa daga garesa cikin kallon banza tace"ai bashi na kawo ma wa ba,bacin haka taya zan rike abu arene ya rik'e it's not possible."
A bun mamaki da al,ajabi dariya suka gayi yana isa wajen john yana dafa kafadarsa cikin nishadi yace"kina kyamarsa ne?"
Juyar da kai tayi gefe tace"fadi bacin baki."
Jinjina kai yayi yana ciro hankcif daga aljihunsa ya nade hannun sannan ya isa gareta kamar zai koma cikin cikinta yana kallon cikin idonta yace"tunda kin matsa saina ansa ba laifi,asar yayi yana gogata ga fuskarta,muryarsa kamar yana rad'a yaci gaba da magana still yana gogamata flower ga fuskar,hakan yasa mata tilas runtse idonta don karya tsole mata shi.
"toni nafi kowa kyamarki,dana ta6a abunda kika taba gara naci abinci da wancen da kike kyamar,kin ga kau su basa tsarki amman na gwammace hakan.saboda kinfisu datti."
Wadannan kalaman na Abdoul sun rushe mata duk wani juriya da take ciki,sun narkar mata da zuciya ta yadda har takejin d'acin su akan halshenta,hawaye suka taro tab cikin kwarin idonta ta rasa yadda za tai ta mayar dasu.......saboda kalaman sa suyi nasarar jefa zuciyarta cikin kunci sai taji inama dukanta yayi basu ya gaya mata ba,ashe daman akwai kalaman da zakaji gara ayita dukan ka da agaya maka su..........murmushi ya saki ganin yayi nasarar cusa bakinciki cikin ranta,kila ta fita daga rayuwarsa yanzu ya samu weakness dinta,dungure mata kai yayi saboda yadda jikinta babu kwari saida tayi taga taga zata fadi,kafin taci nasarar tsayuwa daker........tunda suka iso wajenta malik yaja gefe wajen mota yana kallonsu,da farko yaga kamar za,a rabu lafiya har yana murna ........sai kuma yaga abun ya cakude.
Har Alfah yakai jikin mota anbude mashi zai shiga yaji takunta bayansa,tsaya wa yayi bai juyo ba cikin raunin murya wadda da kaji kasan kuka kiris yake daya subuce mata tace "Duk mutumin dake fifita kafiri akan musulmi yayi asara ba yar karama ba,kuma wannan mutumen ya cancanta duk wanda yake tare dashi ya nisancesa,sai akai sa,a bayan fifita kafirin mutun da kayi akan musulma. ka kasance wanda Annabi ya tsinewa ya la,ancesu don duk mashayin mutun wanda keshan abunda zai gusar masa da hankali Allah yana fushi dashi.kuma Annabinsa ya tsine masu,kaga kuwa wannan ba baurgewa bane asarace ta sameka kuma ina maka fatan Allah ya shiryeka.don Annabinmu yayi mana hani da la,antar la,ananne saboda zai sake lalacewa don haka ina sake maka addua Allah ya shiryeka,ya maidoka hanya madaidaiciya in kuma baka shiryuba Allah yayi mana tsari da kai da masu take maka baya."
Malik daskarewa yayi a inda yake tsaye,don ba ma Abdoul ba shi kanshi malik kalamanta sunyi bala,in daure masa kai ya kuma ji dadi data rama don aga yau zaisa cewa idan baki yasan me zai furta bisa me za,a maido masa ba.
Idanun Abdoul sunyi jajawur har fuskar sa saida tayi jaa saboda yadda ransa ya b'aci.......tabbas ya san kalamanta gaskiyane akan sa,amman ba wai ya furta mata haka bane don hkan yana nufin har cikin ransa ba,aa don ya kuntata mata zuciya yadda take masa,amman sauran kalamanta dasuke nuni da cewa giyar da yake sha sunyi mashi tsayuwar giginya cikin ransa.....inama zai iya gaya mata cewar rabonsa da giya tun anan kasar,inama zai iya shaida mata yabar shanta amman yadda yakejin zafin kansa bazai iya sanar da ita ba,hakan yana nufin kamar yana tsoronta kamar ya ji zafin zagin da take masa ne ya daina,bacin tsoron Allah ne yayi masa kwaranya lokaci guda.duk da hada gudun mawar kalamanta ayadda yakeji yanzu bazai iya ce mata komi ba kuma bazai iya kai hannunsa jikinta da sunan duka ba,ya ma rasa ta kamaimai abunyi don kuwa yadda mutane ke kallonsu idan yace yadauki action to sunan sa sake baci zai,kuma ba hakan yaso.
Lumshe idonsa yayi na seconds ya bude ya sake xuba mata su yayinda kwallarta ke mata zarya kan kuncinta........duk tsirarun mutane kallonsu ake sai yayi anfani da wannan damar ya isa gareta kamar zasu zama abu guda.
Sunkuyowa yayi sosai daidai fuskarta abun mamaki da al,jabi da kuma rud'ani jitai halshensa yanabin kuncinta har zuwa saman idonta,dayan gefen shima yayi masa haka........cikin rudani da tsoro ta ja baya afirgice yayinda mutanen suka fara bajewa,daman haka ya keso kurin sai juyawa yayi yabarta nan tsaye kamar gunki.......daman malik na ganin haka ya shige mota maimakon naga canjin yanayi da nuna haushi akan fuskar mali,sai naga murmushi mai kyau akan fuskarsa.ya shiga yazauna ya kwantar da sit din gaban ya silale ya kwantar da bayansa da kansa,idonsa rufe ruf.
Jin malik yatashi motar yasa shi magana batare daya iya bude idonsa ba .
"Kasan nan zaka barta meyasa kazo da ita?"
Daman haka yake jira ya bude motar yafota ya iso wajenta magana zai mata ta juya ta barsa wajen.
Gudu gudu sauri sauri haka take hadawa don isa inda zata samu abun hawa...........jitai kamar tana bisa iska zuwa sadda zata dawo cikin hayyacinta saidai tajita anyi jifa da ita cikin mota.........sannan suka tafi.
Wai ashe Alfah ne yabiyita yadaukota kamar yar tsana yasata motar,don yayi imanin kafin ma ta isa inda zata samu taxi sai kafarta ta kusan cirewa don ciwo........shiyasa kawai yaje yadaukota don idan suka tsaya janjani zata bata masu lokaci,shiyasa kawai yayi mata haka.
Kuka ta fashe dashi don tama rasa me zatayi tama hana zuciyarta yin wani tunani ta kuntace ta waje guda,babu mai magana amotar don su ukune yaran sa sun wuce company da kayan d suka duko.
Sutin kukan kurin kakeji mai cike da bakin ciki kafin ta gaza jure k'un cinta take cewa.
"Allah ya isana ban yafe ba mug.........kasa idasa mugun tayi tana shashshekar kuka Alfah dake gaba kwance idonsa lumshe jinta kurin yake murmushi yayi mai sauti har saida malik ya juyo yana kallonsa,
"Malam Kalli gaban ka karka zubar damu."
Dole malik ya kauda kai don shi yau Alfahn duk ya zamema sa kamar wani sabon mutun.
"Haka kawai ka samun wana kazamin bakin naka mai shan giya,gashinan ji nake kamar zanyi amai wlh kaida Allah ban yafe ba."
Sika sakejinta tana fadar haka.
Bai motsa ba yace"naga dai alamar giyar nan sonta kike kina sha,awar d'an d'anawa karki damu zan baki kisha."
Bata sake magana ba har suka isa gidan su Malik,don babu abunda taki jinin ji daga garesa irin yace zai bata giya,tasan kadan daga cikin aikinsa ne tsaf zai danneta ya dura mata ita.wai Allah da tashiga ukunta kau.
Fitowa tayi tana sharben majina ta wuce titi bata saurari kowa ba ta tari taxi ta wucw gida.........koda taje anty tace ta huta tayi masu girkin dare cewa tai bata da lfiya,dole sai Mai aikinsu ce tayi masu.
Mrs bbce
Mom muhseen
09034722970.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️..........
Wannan dare safiyya bata iya runtsawa ba ta tayi kiskuren runtse idonta sata ganshi yana lashe mata kumatu,dandanan zata ji tsikar jikinta tatashi tayi zunbur ta tashi zaune ta rabka tagumi..........ga baccin yana cinta amman bata son ganinsa cikin baccita,meyasa ya tsaya man garai ni fiyah?meyasa wulakancin sa bai tsaya man sosai irin yadda salonsa ya tsaya mata ba.hatta kayan jikinta yau ta gagara musanya su saboda kamshinsa dake jikinsu,dandanan Allah yasa mata kaunar turaren.daga ta mirgina can saita mirgina can har dai mulmulowa tayi kasa bata ma san tayi ba saida tajita tim kasa.........dafe kai tayi tana mamakin kanta wai meke damuna ne yau,akan wancan dan rainin hamatar na ke duk wannan,aa ba zai yuwuba shidin banza da wofi wlh saina yi baccina yau insha Allah.
Koma wa tayi kan gadon tana sake wata adduar tana gama wa ta tofe ko ina ta shafe jikinta ta kwanta.
Duk yadda take dambe da zuciyarta abun yaci tura,amman haka ta daure ta runtse idonta gam da tsiya sai baccin ya dauketa.
Ganin babu sarki sai Allah yasa tatashi tayo Alwallah tazo ta fara sallah,saida tayi raka,a shidda sannan tadauko qur,anin ta tafara jero karatu cikin tsantsar tajwidi.........saida ta shafe akalla awa daya da rabi sanan ta ajiye ta koma ta kwanta.......dan danan baccin yazo ya sureta.
💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Malik ya Sanar da ita yayinda ta tabbatar wannan balaraben da take ta faman yaba wa cikin ranta she Abdoul dinne,babu hassada kam yakaro kyau da haske wannan idan ya shiga cikin larabawan ma bazaka tantance sa ba idan ba hausa akaji daga bakin sa ba.
Amman da yake bata haushin sa da tsanarsa yasa taja tsaki tace"idonka dai bai gani daidai ba yaya malik,ina abun yake wai maye yaci jariri."
Dariya yayi yana mik'o mata flower yace"banda dai jealous ansafiyya kifadi gaskiyar abunda yake ranki."
Gabanta ya fadi karfa ya gane ta yaba kyansa,sake shan mur tayi tace"mts Allah na tuba koni dai nafisa kyau."
Ganin yana tunkaro su yasa baice mata komi ba,nan fa gabanta yaci gaba da lugude,ta rasa da fuskar da zata anshe sa.
Rungume juna sukai shida malik,yayinda fuskarsa ta sake ba kamar yadda tayi zato ba,hannunta banda rawa babu abunda yake kallon flower take tana jin bakin cikin mik'a masa ya yi watsi da ita,runtse ido tayi tana karanta duk adduar data zo bakinta sannan ta bude,tana saka dauriya aranta ta fara takawa zuwa garesa,tayi jarumtar saka kyakkyawan smile mai kyau a fuskarta........jerowa sukai shida malik yana rike da side bag dinsa daya ansa,duk idonsu akanta yake amman haka ta maze tana sake sakin murmushi,hakoranta suna bayyana kallonsa ta soma yi aslowly tun daga kasa zuwa sama,tana yi tana juya idonta ta sigar kallon banza,sanna cikin siririyar muryarta data sake fidda sauti mai dadi tace.
"Ur highly welcome drinker guy."
Ta fada tare da saka duka hannayenta biyu tana tallabe da flower ta mika masa,tana sake nitsar da idonta cikin nashi.don yana isowa ya jare glass din.
Wani dakikin murmushi ya sakar mata,yana tsareta da kyawawan idanunsa ya juya gefensa yayiwa yaronsa guda nuni da flower hannunta yace atakaice"take this john."
Zuwa yayi zai ansa ta janye daga garesa tana dan matsawa daga garesa cikin kallon banza tace"ai bashi na kawo ma wa ba,bacin haka taya zan rike abu arene ya rik'e it's not possible."
A bun mamaki da al,ajabi dariya suka gayi yana isa wajen john yana dafa kafadarsa cikin nishadi yace"kina kyamarsa ne?"
Juyar da kai tayi gefe tace"fadi bacin baki."
Jinjina kai yayi yana ciro hankcif daga aljihunsa ya nade hannun sannan ya isa gareta kamar zai koma cikin cikinta yana kallon cikin idonta yace"tunda kin matsa saina ansa ba laifi,asar yayi yana gogata ga fuskarta,muryarsa kamar yana rad'a yaci gaba da magana still yana gogamata flower ga fuskar,hakan yasa mata tilas runtse idonta don karya tsole mata shi.
"toni nafi kowa kyamarki,dana ta6a abunda kika taba gara naci abinci da wancen da kike kyamar,kin ga kau su basa tsarki amman na gwammace hakan.saboda kinfisu datti."
Wadannan kalaman na Abdoul sun rushe mata duk wani juriya da take ciki,sun narkar mata da zuciya ta yadda har takejin d'acin su akan halshenta,hawaye suka taro tab cikin kwarin idonta ta rasa yadda za tai ta mayar dasu.......saboda kalaman sa suyi nasarar jefa zuciyarta cikin kunci sai taji inama dukanta yayi basu ya gaya mata ba,ashe daman akwai kalaman da zakaji gara ayita dukan ka da agaya maka su..........murmushi ya saki ganin yayi nasarar cusa bakinciki cikin ranta,kila ta fita daga rayuwarsa yanzu ya samu weakness dinta,dungure mata kai yayi saboda yadda jikinta babu kwari saida tayi taga taga zata fadi,kafin taci nasarar tsayuwa daker........tunda suka iso wajenta malik yaja gefe wajen mota yana kallonsu,da farko yaga kamar za,a rabu lafiya har yana murna ........sai kuma yaga abun ya cakude.
Har Alfah yakai jikin mota anbude mashi zai shiga yaji takunta bayansa,tsaya wa yayi bai juyo ba cikin raunin murya wadda da kaji kasan kuka kiris yake daya subuce mata tace "Duk mutumin dake fifita kafiri akan musulmi yayi asara ba yar karama ba,kuma wannan mutumen ya cancanta duk wanda yake tare dashi ya nisancesa,sai akai sa,a bayan fifita kafirin mutun da kayi akan musulma. ka kasance wanda Annabi ya tsinewa ya la,ancesu don duk mashayin mutun wanda keshan abunda zai gusar masa da hankali Allah yana fushi dashi.kuma Annabinsa ya tsine masu,kaga kuwa wannan ba baurgewa bane asarace ta sameka kuma ina maka fatan Allah ya shiryeka.don Annabinmu yayi mana hani da la,antar la,ananne saboda zai sake lalacewa don haka ina sake maka addua Allah ya shiryeka,ya maidoka hanya madaidaiciya in kuma baka shiryuba Allah yayi mana tsari da kai da masu take maka baya."
Malik daskarewa yayi a inda yake tsaye,don ba ma Abdoul ba shi kanshi malik kalamanta sunyi bala,in daure masa kai ya kuma ji dadi data rama don aga yau zaisa cewa idan baki yasan me zai furta bisa me za,a maido masa ba.
Idanun Abdoul sunyi jajawur har fuskar sa saida tayi jaa saboda yadda ransa ya b'aci.......tabbas ya san kalamanta gaskiyane akan sa,amman ba wai ya furta mata haka bane don hkan yana nufin har cikin ransa ba,aa don ya kuntata mata zuciya yadda take masa,amman sauran kalamanta dasuke nuni da cewa giyar da yake sha sunyi mashi tsayuwar giginya cikin ransa.....inama zai iya gaya mata cewar rabonsa da giya tun anan kasar,inama zai iya shaida mata yabar shanta amman yadda yakejin zafin kansa bazai iya sanar da ita ba,hakan yana nufin kamar yana tsoronta kamar ya ji zafin zagin da take masa ne ya daina,bacin tsoron Allah ne yayi masa kwaranya lokaci guda.duk da hada gudun mawar kalamanta ayadda yakeji yanzu bazai iya ce mata komi ba kuma bazai iya kai hannunsa jikinta da sunan duka ba,ya ma rasa ta kamaimai abunyi don kuwa yadda mutane ke kallonsu idan yace yadauki action to sunan sa sake baci zai,kuma ba hakan yaso.
Lumshe idonsa yayi na seconds ya bude ya sake xuba mata su yayinda kwallarta ke mata zarya kan kuncinta........duk tsirarun mutane kallonsu ake sai yayi anfani da wannan damar ya isa gareta kamar zasu zama abu guda.
Sunkuyowa yayi sosai daidai fuskarta abun mamaki da al,jabi da kuma rud'ani jitai halshensa yanabin kuncinta har zuwa saman idonta,dayan gefen shima yayi masa haka........cikin rudani da tsoro ta ja baya afirgice yayinda mutanen suka fara bajewa,daman haka ya keso kurin sai juyawa yayi yabarta nan tsaye kamar gunki.......daman malik na ganin haka ya shige mota maimakon naga canjin yanayi da nuna haushi akan fuskar mali,sai naga murmushi mai kyau akan fuskarsa.ya shiga yazauna ya kwantar da sit din gaban ya silale ya kwantar da bayansa da kansa,idonsa rufe ruf.
Jin malik yatashi motar yasa shi magana batare daya iya bude idonsa ba .
"Kasan nan zaka barta meyasa kazo da ita?"
Daman haka yake jira ya bude motar yafota ya iso wajenta magana zai mata ta juya ta barsa wajen.
Gudu gudu sauri sauri haka take hadawa don isa inda zata samu abun hawa...........jitai kamar tana bisa iska zuwa sadda zata dawo cikin hayyacinta saidai tajita anyi jifa da ita cikin mota.........sannan suka tafi.
Wai ashe Alfah ne yabiyita yadaukota kamar yar tsana yasata motar,don yayi imanin kafin ma ta isa inda zata samu taxi sai kafarta ta kusan cirewa don ciwo........shiyasa kawai yaje yadaukota don idan suka tsaya janjani zata bata masu lokaci,shiyasa kawai yayi mata haka.
Kuka ta fashe dashi don tama rasa me zatayi tama hana zuciyarta yin wani tunani ta kuntace ta waje guda,babu mai magana amotar don su ukune yaran sa sun wuce company da kayan d suka duko.
Sutin kukan kurin kakeji mai cike da bakin ciki kafin ta gaza jure k'un cinta take cewa.
"Allah ya isana ban yafe ba mug.........kasa idasa mugun tayi tana shashshekar kuka Alfah dake gaba kwance idonsa lumshe jinta kurin yake murmushi yayi mai sauti har saida malik ya juyo yana kallonsa,
"Malam Kalli gaban ka karka zubar damu."
Dole malik ya kauda kai don shi yau Alfahn duk ya zamema sa kamar wani sabon mutun.
"Haka kawai ka samun wana kazamin bakin naka mai shan giya,gashinan ji nake kamar zanyi amai wlh kaida Allah ban yafe ba."
Sika sakejinta tana fadar haka.
Bai motsa ba yace"naga dai alamar giyar nan sonta kike kina sha,awar d'an d'anawa karki damu zan baki kisha."
Bata sake magana ba har suka isa gidan su Malik,don babu abunda taki jinin ji daga garesa irin yace zai bata giya,tasan kadan daga cikin aikinsa ne tsaf zai danneta ya dura mata ita.wai Allah da tashiga ukunta kau.
Fitowa tayi tana sharben majina ta wuce titi bata saurari kowa ba ta tari taxi ta wucw gida.........koda taje anty tace ta huta tayi masu girkin dare cewa tai bata da lfiya,dole sai Mai aikinsu ce tayi masu.
Mrs bbce
Mom muhseen
09034722970.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️..........
Wannan dare safiyya bata iya runtsawa ba ta tayi kiskuren runtse idonta sata ganshi yana lashe mata kumatu,dandanan zata ji tsikar jikinta tatashi tayi zunbur ta tashi zaune ta rabka tagumi..........ga baccin yana cinta amman bata son ganinsa cikin baccita,meyasa ya tsaya man garai ni fiyah?meyasa wulakancin sa bai tsaya man sosai irin yadda salonsa ya tsaya mata ba.hatta kayan jikinta yau ta gagara musanya su saboda kamshinsa dake jikinsu,dandanan Allah yasa mata kaunar turaren.daga ta mirgina can saita mirgina can har dai mulmulowa tayi kasa bata ma san tayi ba saida tajita tim kasa.........dafe kai tayi tana mamakin kanta wai meke damuna ne yau,akan wancan dan rainin hamatar na ke duk wannan,aa ba zai yuwuba shidin banza da wofi wlh saina yi baccina yau insha Allah.
Koma wa tayi kan gadon tana sake wata adduar tana gama wa ta tofe ko ina ta shafe jikinta ta kwanta.
Duk yadda take dambe da zuciyarta abun yaci tura,amman haka ta daure ta runtse idonta gam da tsiya sai baccin ya dauketa.
Ganin babu sarki sai Allah yasa tatashi tayo Alwallah tazo ta fara sallah,saida tayi raka,a shidda sannan tadauko qur,anin ta tafara jero karatu cikin tsantsar tajwidi.........saida ta shafe akalla awa daya da rabi sanan ta ajiye ta koma ta kwanta.......dan danan baccin yazo ya sureta.
💞💞💞💞💞💞💞💞💞