← Book details Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 14 OF 87

Sashe 14

Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

A makaranta fiyah sun had'u da feea,take mata maganar Alfah.
"Wai fiyah kinko sake ganin guy d'in nan."
Fiyah na duba question din da suka gama test akanshi yanzu ta ga ko ta ansa daidai,tace mata.
"Ni kuwa ina zan ganshi rafeea,wannan dan zafin kai ai haduwa dashi hadarine."
Dariya tayi tace"haka maganarki take amman kinsan tun daga wannan rana kullum yana cikin raina,tausayinsa nake sosai,inama zan iya taimakonsa inama ace ya dawo cikin natsuwarsa wlh ina jin kamar ina sonsa."
Dagowa fiyah tayi tana kallonta cike da mamaki da al,ajabinta tace"kina cikin hayyacinki kau feea,kirasa wanda zaki kamu da sonsa sai wannan guy d'in,to wlh ki shiga hankalinki inba so kike kirasa jinki ko ganin ki ba.yo daki tunkari wannan damisan mutumen ba gara kin rungumi transformer ba ki huta kawai."
Me feea zatai ba dariya ba,yitake har tana duk'awa saboda dariya.
Itama fiyah dariyar tayi tace'wlh kau kedai kiraba kanki da wahala kurin,kii da d'an salim dinki."
Haka suka ringa hirar suka wuce gida tare.
Sanda ta je gida har yayansu jalal ya dawo ta iske uwar tsaraba,rabin buhun dankalin hausa dana turawa,ga kayan miya kamar banza,ga ayaba da yayo masu kayanta.
Sai takalma na mata masu shegen kyau itda yesmin sai dinkunan baba kala uku hada babbar riga.
Duk na sallah ne dake gaba towa don azumin baifi saura wata daya ba,mama kuwa atamfarta maikyau da tsada da yafin abaya.
Gaskoya yah jalal badai hidima ba Allah yayisa mai zuciyar nema.
Don ko acan ba zaune yake ba yana noman rani acan,ga sim card dayake siyarwa yana samu babu laifi ga kuma albashinsa.
Ranar mun yini cikin farin ciki da annnashuwa don yah jalal yana sake mamu,duk da shima wani lokacin kamar Anty yake.
Baba daya dawo yaga wannan abun arxiki ya ringa saka mashi albarka,yana mashi addua masu kyau.bamu kwanta ba ranar sai sha biyu.
Da asuba na kira malik saida na kaikaici yesmin tana bayi.
"Yah malik na tasheka da sassafe ko."
Gyara kwanciyar sa yayi baccin bayan sallar asuba daya dawo,muryarsa cike da bacci yace "kin cancanci tashina ai,ya kika kwana."
"Lafiya lau yah malik,dama nace ina zan sameka zan fito karfe sha biyu."
Murmushi yayi yace" gida zaki saman."
Zaro ido tayi kamar yana ganinta tace"yah malik gida kuma?nidai aa kafito sai muje wani wajen gaskiya nidai ina tsoron wannan mutumen."
Dariya yayi mata don ya cire mata tsoron zuwan yace"ai bainan yau na samu na turashi company."
Ajiyar zuciya tayi tace"shikenan,amman ni gaskiya yah malik inajin tsoron sa karya mun wani abun don nasan wlh ya rik'e fuskata."
"Karki damu babu abunda zai maki ai inanan."
"Shikenan sai anjima."
Kashe wayar tayi tana sauke ajiyar xuciya gabanta yana faduwa,tana tausansa tana tsoronsa kuma.sannan burin taimakonsa baixai gushe daga ranta ba har sai taga Abdoulnaseer ya dawo ainahin Abdoul din da kowa ya sani.yesmin ce ta tab'ota tace"Adda tunanin me kike nafito inata magana bakijini ba."
Firgigi tayi yadawo natsuwarta "ba komi yesmin,ina tunanin test dina ta jiya kona rubuta ta da kyau gashi yau zai bada ita."
"Kai Adda keda duk abunda kika rubuta kinsan kinci kimabar wani kokwanto,ke ai cinyedu ce wlh."
Dariya tayi tace"ban son xiga fah,waya kaiki cinyewa keda yah jalal."
Nan suka ringa maida magana har gari ya idasa wayewa sukan hau ayyukansu na yau da kullum.
Bayan sun gama kalaci yesmin zata wuce makaranta tace ma mama"mama banga baba ba tunda na tashi,gashi zan ta makaranta karna makara."
Mama dake shan kunun ta tace"wlh ankirashi ne tunda bayan asuba,har yanxu baidawo yayi kalaci ba,amman kije kisamu yayanku ya baki kudin taxi karki makara."
Haka tayi masu sallama ta wuce itama fiyah bayan ta gama duk abunda zatai ta yi wankata kamar yadda ta saba,tasha kyau tsantsagoran sa don fadarsa ma b'ata bakine.
Yah jalal ya bata kudin taxi don har lokaci baba baidawo ba.
Tana isa k'ofar gidan kirjinta ya buga ta sallami mai taxi din ta shiga koran malik.
"Kayo ka shigo dani wlh atsorace nake."
Kashewa yayi ya fito yasha wanka malik badai gayu ba."wannan toron naki dole saikin barshi inhar kina son mucimma nasara,don idan yagane kina tsoronsa shikenan kin bani.don haka daure fuska zakiyi kisha mir kuma fuk maganar daya gaya maki kema kigaya mashi fiyeda wacce ya sanar dake,hakan da zakiyi shine zaizamo kamar makari daga zafin ransa akanki,don tabbas gamonki dashi dake nafarko nasan akwai dabi,kinsan randa kika fara zuwa nan gidan ashe yaganki,amman baimun magana ba sai jiya."
Gabanta ya fad'i amman tasa dakiya ranta tace"meyace yah mali."
Dariya yyi yace"cemun yayi ingayabmaki inhar yasake ganin fuskarki agidan nan saiya ka.......kafinmanyanidasa harta ruga ta koma wajen k'ofa.
Mezaiyyi ba dariya ba binta yayi har waje yana dariya yace"kekuwa ya da rugawa karai kicemun kinfasa wlh fadane kurun yake aibazai iya kisaba kalmrce ke bshi nishadi idan yana fad'a don ya torataka.......zomuje don Allah yau nakeson na idasa maki lbr abunda yafaru ko kinyafe."
Idonta yayi kwalkwal zatai kuka yadan sausauta dariyar yace"kinga wlh bazai iya yi maki wani abu ina nan ba nagaya maki ma baya nan ba yanzu zai dawo ba,karki damu kinko sofiyya."
Badan taso ba ta sake binsa abaya amman fah zuciyarta zillo kurin take...........

Mama nata hidimar sanwar rana dambu takeyi masu mai dadi na shinkafa,har ta dora hawan karshe saiga wasu mutane sunyi sallama gidan,abaya ta sanyo ta leko cikin zauren idinta na sauka kansu hankalinta yatashi cikin rudewa tace"jamiai lfy kodai b'atan kai kukai."
Daya daga cikinsu yace"munzo sanar dake ne mininki yana police station,an kamashi ne da laifin rashin d'a,a ga Alh muazzam canji don haka karku sha wuyar nemansa don yana wajenmu,ba kuma zai fito don yanzunba mun barki lfy,amman karku sha hawalar zuwa belin sa don babu beli saiyaje yari."
Silalewa tayi kasa cikin zauren ta fashe da kuka.

Mrs bb ce
Mom muhseen

09034722970.

Muddin comment bai haura 70% ba *ABDOUL-NASEER ZAI KOMA NA KUDI KOKUMA NA DAINA TYPING HAR SAI NAGA CANJI DAGA GAREKU.*
[9/17, 3:36 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*

WRITING BY.

MRS BB
MOM MUHSEEN.

WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.

*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*

🅿️.........14
Chapter 14 · 0% Book details