Sashe 41
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda ya kaita asibitin ya dawo resuption ya zauna ya dafe kanshi dake wata irin sarawa,wani irin juyawa kanshi hakeyi dashi zuciyarsa kaikomu kurin take,duk yabi ya gigice yarasa natsuwarsa.
Malik ne yakira sa ya kasa daukar wayar saida yayi mashi kira uku sannan ya iya dauka.
"Kana ina haka"
Atakaice yace dashi"tarauni specialist hospital"
Cikin tsoro malik yace"mekake yi awajen ne haka Alfah baka lafiya ne koko mekaje"
"Kazo kasaman wajen"
Yana gama fadar haka ya kashe wayar ya dafe kanshi dake cigaba da ciwo,baisan ma kalar tunanin dazai ba.
Yanan zaune ya iso Allah yasa baisha wuyar ganin sa ba.
"Lafiya Abdoul,bakada lafiya ne meke damunka."
Idonsa jawur yace"zakiyya na kawo"
Zaro idonsa malik yayi yana kallonsa cike da tsananin mamaki "zakiyya!!!,zakiyya fa kace kai ina ka gamu da zakiyyar kuma meyasameta"
Cikin wani irin yanayi yayi mashi bayanin abunda yafaru atakaice............likitan dake dubata ne ya karo wajen yace"Alhamdulillah ansamu nasarar samunta,kozamuje office ne nayi maku bayani"
Malik ake kallon sa yace "oky ba damuwa muje"
Kamar bazai tashi ba haka ya tashi suka wuce office din likitan,rubutu yayi kafin yace"Am tayi sa,a sosai don an shak'a mata koken,Allah ne yasa abun yazo da sauki,don haka zata jima bata tashi ba zata iya kai gobe ma har yamma,mun mata allurai mun saka mata drip,zakuje wajen biya kubiya ga bill din ku"
Ansa malik yayi yai mashi godiya suka fito.
"Suwaye zasu yi mata haka?metayi masu ne"
Abdoul ya daga kafada yace"karka tambayeni ban sani ba wata kila wannan yarinyar zata iya sani"
Kallonsa Malik yayi yace"yarinya kuma,wai baka san sunan ta bane Abdoul?"
Tsaki yaja yana zama saman wani benci malik ya isa wajen biyan kudin ya biya yadawo ya zauna kusa dashi yace"yanzu yazamuyi da ita"
Kauda kai yayi Allah kadai yasan yadda xuciyarsa take ciwo,ba kuma dan karamin ciwo ba da wuya idan ba sai yasha magani ba.
"Munyi mai wuyar don haka muwuce gida randa ta tashi saita kama gabanta ko"
Kallonsa yake cike da nazarinsa "ba zai yuwu mubarta ita daya ba Abdoul,don haka ina ga zanje in samu likitan ya tura nurse guda ta zauna da ita,kafin zuwa goben"
"Can matsalarka"
Inji Alfah.
Tashi Malik yayi ya nufi wajen likitan,yayi sa,a kuwa aka sanya nurse guda dazata kula da ita,sannan yadawo suka tafi.
Tafiyar so silent babu Mai magana kowa da abunda yake sakawa cikin ransa,kallon Alfah malik yayi yace"fiyah fa fushi yake dakai,don ayadda ka gaya mun tabbas ka bata mata rai,kuma kowaye dole zaiji haushi ka kirata ka bata hkr"
Jajayen idanunsa ya watsa ma malik yace cikin muryar sa da saika rantse dukan tsiya akai mashi"ta shekara dubu tanayi"
Jinjina kai malik yayi yana murmushi yasan cikin bacin rai yake,amman tabbas yasan wannan ban hkr sai Alfah yayi shi,don daga jiya zuwa yau ya fahimci wasu abubuwa tsakaninsu.
Koda sukaje gida shigewa yai yakulle kofarsa ya fada kan gado dafe da xuciyarsa,murgina kurin yake yana nishi shikadai yasan azabar dayakeji aciki,yau ciwonsa na shekara shidda ya dawo sabo,wani radadi yakeji cikin xuciyarsa.fadowa kasa yayi timm har malik dake falo saida yajiyo karar faduwarsa,gabansa ya fadi ya rugo ya banko kofar dayake ba sosai ya rufe ba saigata tabude..........asume ya yadda shi duk inda hankalin malik yake ya tashi ainun,ya rude sosai rabinda yaga Alfah cikin wannan halin bazai iya tuna wa ba..........yana kerma yana karkarwa ya dauko phone dinsa yashiga kiran dr Alfah din.
Bakinsa yana rawa yake gaya mashi halin da ake ciki,yace gashinan zuwa insha Allah.
Haka malik yaringa kwaraya ma Alfah ruwa Amman baifar fado ba saoda likitan yazo yashiga nemo numfashinsa yasha wuya ba karama ba, kafin Allah yasa numfashin dawowa,amman dole saidai karamin oxygen aka saka mashi yadda zai taimaka mashi wajen numfashin,dr yace"xuciyarsa ce ta halba dakarfi,wanda hakan yajawo sumar tashi da alama dai yana cikin damuwa da tsananin tashin hankali,meya faru ne?"
Dafe kai malik yayi yana sauke ajiyar xuciya yace"yaga abunda ya tuna mashi rayuwar sa ta baya,bacin ransa na shekaru da yawa shine yadawo mashi sabo,ya kasa control din kansa har hakan tafaru."
"Allah ya kyauta gaba,ka kula dashi gobe zan dawo na sake dubashi yanxu dai kabarshi yayita baccin har sanda zai tashi,na xuba allurai acikin ruwan drip din zaitaima ka mashi wajen samun arfin xuciyar"
Rakashi yayi yadawo ya tusa Alfah gaba yana kallo kamar yasamu tv ,tausayinsa ne ya kamashi sosai dole zai shiga wannan haki don kuwa kana ganin rayuwa.
Koma wa yayi daga can saman kujera ya kwanta yana kallonsa.
Ya jima yana cikin tunani da sakawa da kwancewa,kafin ya dauki wayarsa yashiga kiran fiyah.
Ta gama alwallar bacci kenan ta fito tajiyo rurin wayar,kallonta tayi taga sunan malik,da dai kamar ta share amman sai xuciyarta takasa yin hakan.
Ahankali ta dauki wayar tana sawa ga kunnenta.
"Qanwata ban sanki da haka ba,yaushe kika b'aci da fushi ban sani ba"
Turo baki tayi kamar yana gabanta ta haye kan gado tana jingina bayanta ga allon gadon cikin sassanyar murya tace"yaya haka ma zakace bacin,bacin abunda akaimun har zaka ce kar nayi fushi"
"Ni bance karkiyi fushi ba,amman saiki yi mashi uziri abunda ya sakashi yin hakan kinsani meyasa bazaki mashi uxiri ba,"
Sake sunburo bakin tayi kamar zata yi kuka tace"yaya malik Amman basai yazo ya ban hkr inshiga ba amman fa gabansa na tsayar da taxi natafi baiyyi yunkurin dakatar dani baya kyaleni natafi"
"Sorry qanwata zaibaki hkr Amman saiya samu sauki"
Gabanta yafadi rasss "yaya malik baya da lafiya ne"
Iska yafesar yana gyara kwanciyarsa yace"fadowa yayi daga kan gado ya suma xuciyarsa ce ta halba numfashinsa ya tsaya,amman ya samu sauki don gashi can likita ya saka mashi oxygen.xuwa safe zai farka cikin koshin lfiya insha Allah"
Kwalla suka zubo mata cikin kermar murya kiris yarage ta fashe da kuka tace"yaya malik ka tabbatar yana lafiya,ya samu sauki sosai yaya malik nice na bata mashi rai ko?wlh yaya malik ni banson hakan zai bata ransa ba kuma wlh ni kai nakoira bashi ba,amman sai kurin naganshi yazo.......kasa cigaba tayi da magana don kukanta ya kusa fitowa"
Jinjina kai yake yajiyo sautin kukanta tabbas safiyya ta kamu da abunda yake zargin cewar shima Abdoul din ya kamu,duba da yadda duk yabi ta rude ta tashi hankalinta.
"Kuka kike fiyah,miye na kukan to?bakison wani abu yasamai ne"
Shashshekarta ce ta fito fili takasa ansashi murmushi yayi yace"ki kwantar da hankalinki babu abun da zai sameshi,kiyi mashi Addua daya farka da safe zan kiraki sai kimasa ya jiki ko"
Shiru tayi tana jin kamar tayi tsuntsuwa tazo ta ganshi,amma bata son Yaya malik ya fahimci kotana jin wani new feelings akan Abokin nashi.
"Kinyi shiru qanwata"
"Saida safe yaya malik zan kwanta"
Murmushi yayi yanajin ina mace shine yayi dacen samun wannan tsadaddar yarinyar mai kunya da tarbiyya.
"Shikenan qanwata Mma i promise u immediately daya tashi zan kiraki kizo ki ganshi,sannan zakiyya na asibiti ta samu sauki itama da safe ko zuwa yamma zata iya farkawa ai zaki xo ganinta ko saimuyi magana daganan"
Daker ta iya ce mashi "oky,goodnight"
Ta sauke wayar tana silalewa saman gadon tana jawo filo tana kwakwumeshi ga kirjinta.
Plssss kuyi hkr gobe ba zaku samu posting ba saboda muna aikin suna sorry plsssss nasan ba zakuji dadi ba,amman inhar nasamu lokaci zanyi maku
Pls don't share it i beg
[9/17, 3:41 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
FOR SALE 300 VIA KISIYA KISHA KARATUNKI CIKIN NATSUWA.
GA MAI BUKATA TA TUNTUBI WANNAN LAYIN 09034722979
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ALFAH FANS GROUP*
🅿️.........33
"Anty bazan iya zama har kigama wanka ba,kinga exams ke gareni ina bukatar inje na natsu gida nayi karatuna,kiyi hkr nidai kibarni natai tunda kinga wlh yya muhseen baxai barni nasake ba inhar yasan ina nan gidan gara dai na tai can gida."
"Shikenan,Bari na dauko maki naman ku kowa na mashi kullinsa don haka babu wata rigima,halinki nasani kan nama idan na sake na hadaki dana yesmin wlh kwararta xakiyi,har gara inkeda mamane wanan tana iya ma raba nata biyu takara maki ita ko baba,don naga dagaske kin anshe ma yesmin fadarta"
Dariya fiyah tayi tana yiwa little fiyah rawa tace"uhm shedar da zakiyi mun kenan Anty?kuma ai dama can fadata ce tana zuwa naga alamar da niyar juyin mulki tazo saina zage don kar na rasa matsayina,amman duk da haka Anty Ai yesmin tafini fada aji wajen mama,da dai babane wannan nasan bai bari abunda zai bata raina,don ta nama ma saiya hkr da nashi yabani incinye"
Tafada tana dariya antyn dake cikin daki tace"wlh karma kifara,kowa anbashi nashi kiji tsoron Allah kibarshi yaci,haba safiyya wlh nasan zaki aikata don Allah karkiyi haka"
Tana dariyar tace"to inbaki so inyi nawa yafi na kowa yawa aradu"
Fitowa tai da babar lea viva ta ajiye gabanta,ta fido wata bakar leda cike tab daker aka kulleta tace"wannan na kine kici kiyi kashi don ubanki,wanna kuma na mama gashinan nayi alama,wannan kuma na baba shima ga shedar shinan,inna balaraba tunjiya suka wuce da nasu banda su anan ciki,ga na yesmin ga na yaya jalal asaka mashi akitse tunda ya tafi randa ya dawo sai yaci"
"Kai Anty,saikace dole nidai gaskiya ki kyale yaya kiban shi in cinye in yadawo sai inbashi hkr"
"Uban hkr zaki bashi wallahi karnaji wannan labarin kinji dai na gaya maki,kodayake ma bari kigani."
Ya daukeshi daga cikin sauran tace"nizan ajiye mashi dakaina"
Suna cikin haka uncle ya shigo yace"safiyya badai tafya ba?"
"Wlh uncle tafiya zanyi,inje na natsu infara karatu lokaci yana kure mana"
"To gama bari nazo na saukeki,muhseen baya nan da nasaka ya kaiki."
Aranta tace"nagode Allah"
Malik ne yakira sa ya kasa daukar wayar saida yayi mashi kira uku sannan ya iya dauka.
"Kana ina haka"
Atakaice yace dashi"tarauni specialist hospital"
Cikin tsoro malik yace"mekake yi awajen ne haka Alfah baka lafiya ne koko mekaje"
"Kazo kasaman wajen"
Yana gama fadar haka ya kashe wayar ya dafe kanshi dake cigaba da ciwo,baisan ma kalar tunanin dazai ba.
Yanan zaune ya iso Allah yasa baisha wuyar ganin sa ba.
"Lafiya Abdoul,bakada lafiya ne meke damunka."
Idonsa jawur yace"zakiyya na kawo"
Zaro idonsa malik yayi yana kallonsa cike da tsananin mamaki "zakiyya!!!,zakiyya fa kace kai ina ka gamu da zakiyyar kuma meyasameta"
Cikin wani irin yanayi yayi mashi bayanin abunda yafaru atakaice............likitan dake dubata ne ya karo wajen yace"Alhamdulillah ansamu nasarar samunta,kozamuje office ne nayi maku bayani"
Malik ake kallon sa yace "oky ba damuwa muje"
Kamar bazai tashi ba haka ya tashi suka wuce office din likitan,rubutu yayi kafin yace"Am tayi sa,a sosai don an shak'a mata koken,Allah ne yasa abun yazo da sauki,don haka zata jima bata tashi ba zata iya kai gobe ma har yamma,mun mata allurai mun saka mata drip,zakuje wajen biya kubiya ga bill din ku"
Ansa malik yayi yai mashi godiya suka fito.
"Suwaye zasu yi mata haka?metayi masu ne"
Abdoul ya daga kafada yace"karka tambayeni ban sani ba wata kila wannan yarinyar zata iya sani"
Kallonsa Malik yayi yace"yarinya kuma,wai baka san sunan ta bane Abdoul?"
Tsaki yaja yana zama saman wani benci malik ya isa wajen biyan kudin ya biya yadawo ya zauna kusa dashi yace"yanzu yazamuyi da ita"
Kauda kai yayi Allah kadai yasan yadda xuciyarsa take ciwo,ba kuma dan karamin ciwo ba da wuya idan ba sai yasha magani ba.
"Munyi mai wuyar don haka muwuce gida randa ta tashi saita kama gabanta ko"
Kallonsa yake cike da nazarinsa "ba zai yuwu mubarta ita daya ba Abdoul,don haka ina ga zanje in samu likitan ya tura nurse guda ta zauna da ita,kafin zuwa goben"
"Can matsalarka"
Inji Alfah.
Tashi Malik yayi ya nufi wajen likitan,yayi sa,a kuwa aka sanya nurse guda dazata kula da ita,sannan yadawo suka tafi.
Tafiyar so silent babu Mai magana kowa da abunda yake sakawa cikin ransa,kallon Alfah malik yayi yace"fiyah fa fushi yake dakai,don ayadda ka gaya mun tabbas ka bata mata rai,kuma kowaye dole zaiji haushi ka kirata ka bata hkr"
Jajayen idanunsa ya watsa ma malik yace cikin muryar sa da saika rantse dukan tsiya akai mashi"ta shekara dubu tanayi"
Jinjina kai malik yayi yana murmushi yasan cikin bacin rai yake,amman tabbas yasan wannan ban hkr sai Alfah yayi shi,don daga jiya zuwa yau ya fahimci wasu abubuwa tsakaninsu.
Koda sukaje gida shigewa yai yakulle kofarsa ya fada kan gado dafe da xuciyarsa,murgina kurin yake yana nishi shikadai yasan azabar dayakeji aciki,yau ciwonsa na shekara shidda ya dawo sabo,wani radadi yakeji cikin xuciyarsa.fadowa kasa yayi timm har malik dake falo saida yajiyo karar faduwarsa,gabansa ya fadi ya rugo ya banko kofar dayake ba sosai ya rufe ba saigata tabude..........asume ya yadda shi duk inda hankalin malik yake ya tashi ainun,ya rude sosai rabinda yaga Alfah cikin wannan halin bazai iya tuna wa ba..........yana kerma yana karkarwa ya dauko phone dinsa yashiga kiran dr Alfah din.
Bakinsa yana rawa yake gaya mashi halin da ake ciki,yace gashinan zuwa insha Allah.
Haka malik yaringa kwaraya ma Alfah ruwa Amman baifar fado ba saoda likitan yazo yashiga nemo numfashinsa yasha wuya ba karama ba, kafin Allah yasa numfashin dawowa,amman dole saidai karamin oxygen aka saka mashi yadda zai taimaka mashi wajen numfashin,dr yace"xuciyarsa ce ta halba dakarfi,wanda hakan yajawo sumar tashi da alama dai yana cikin damuwa da tsananin tashin hankali,meya faru ne?"
Dafe kai malik yayi yana sauke ajiyar xuciya yace"yaga abunda ya tuna mashi rayuwar sa ta baya,bacin ransa na shekaru da yawa shine yadawo mashi sabo,ya kasa control din kansa har hakan tafaru."
"Allah ya kyauta gaba,ka kula dashi gobe zan dawo na sake dubashi yanxu dai kabarshi yayita baccin har sanda zai tashi,na xuba allurai acikin ruwan drip din zaitaima ka mashi wajen samun arfin xuciyar"
Rakashi yayi yadawo ya tusa Alfah gaba yana kallo kamar yasamu tv ,tausayinsa ne ya kamashi sosai dole zai shiga wannan haki don kuwa kana ganin rayuwa.
Koma wa yayi daga can saman kujera ya kwanta yana kallonsa.
Ya jima yana cikin tunani da sakawa da kwancewa,kafin ya dauki wayarsa yashiga kiran fiyah.
Ta gama alwallar bacci kenan ta fito tajiyo rurin wayar,kallonta tayi taga sunan malik,da dai kamar ta share amman sai xuciyarta takasa yin hakan.
Ahankali ta dauki wayar tana sawa ga kunnenta.
"Qanwata ban sanki da haka ba,yaushe kika b'aci da fushi ban sani ba"
Turo baki tayi kamar yana gabanta ta haye kan gado tana jingina bayanta ga allon gadon cikin sassanyar murya tace"yaya haka ma zakace bacin,bacin abunda akaimun har zaka ce kar nayi fushi"
"Ni bance karkiyi fushi ba,amman saiki yi mashi uziri abunda ya sakashi yin hakan kinsani meyasa bazaki mashi uxiri ba,"
Sake sunburo bakin tayi kamar zata yi kuka tace"yaya malik Amman basai yazo ya ban hkr inshiga ba amman fa gabansa na tsayar da taxi natafi baiyyi yunkurin dakatar dani baya kyaleni natafi"
"Sorry qanwata zaibaki hkr Amman saiya samu sauki"
Gabanta yafadi rasss "yaya malik baya da lafiya ne"
Iska yafesar yana gyara kwanciyarsa yace"fadowa yayi daga kan gado ya suma xuciyarsa ce ta halba numfashinsa ya tsaya,amman ya samu sauki don gashi can likita ya saka mashi oxygen.xuwa safe zai farka cikin koshin lfiya insha Allah"
Kwalla suka zubo mata cikin kermar murya kiris yarage ta fashe da kuka tace"yaya malik ka tabbatar yana lafiya,ya samu sauki sosai yaya malik nice na bata mashi rai ko?wlh yaya malik ni banson hakan zai bata ransa ba kuma wlh ni kai nakoira bashi ba,amman sai kurin naganshi yazo.......kasa cigaba tayi da magana don kukanta ya kusa fitowa"
Jinjina kai yake yajiyo sautin kukanta tabbas safiyya ta kamu da abunda yake zargin cewar shima Abdoul din ya kamu,duba da yadda duk yabi ta rude ta tashi hankalinta.
"Kuka kike fiyah,miye na kukan to?bakison wani abu yasamai ne"
Shashshekarta ce ta fito fili takasa ansashi murmushi yayi yace"ki kwantar da hankalinki babu abun da zai sameshi,kiyi mashi Addua daya farka da safe zan kiraki sai kimasa ya jiki ko"
Shiru tayi tana jin kamar tayi tsuntsuwa tazo ta ganshi,amma bata son Yaya malik ya fahimci kotana jin wani new feelings akan Abokin nashi.
"Kinyi shiru qanwata"
"Saida safe yaya malik zan kwanta"
Murmushi yayi yanajin ina mace shine yayi dacen samun wannan tsadaddar yarinyar mai kunya da tarbiyya.
"Shikenan qanwata Mma i promise u immediately daya tashi zan kiraki kizo ki ganshi,sannan zakiyya na asibiti ta samu sauki itama da safe ko zuwa yamma zata iya farkawa ai zaki xo ganinta ko saimuyi magana daganan"
Daker ta iya ce mashi "oky,goodnight"
Ta sauke wayar tana silalewa saman gadon tana jawo filo tana kwakwumeshi ga kirjinta.
Plssss kuyi hkr gobe ba zaku samu posting ba saboda muna aikin suna sorry plsssss nasan ba zakuji dadi ba,amman inhar nasamu lokaci zanyi maku
Pls don't share it i beg
[9/17, 3:41 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
FOR SALE 300 VIA KISIYA KISHA KARATUNKI CIKIN NATSUWA.
GA MAI BUKATA TA TUNTUBI WANNAN LAYIN 09034722979
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ALFAH FANS GROUP*
🅿️.........33
"Anty bazan iya zama har kigama wanka ba,kinga exams ke gareni ina bukatar inje na natsu gida nayi karatuna,kiyi hkr nidai kibarni natai tunda kinga wlh yya muhseen baxai barni nasake ba inhar yasan ina nan gidan gara dai na tai can gida."
"Shikenan,Bari na dauko maki naman ku kowa na mashi kullinsa don haka babu wata rigima,halinki nasani kan nama idan na sake na hadaki dana yesmin wlh kwararta xakiyi,har gara inkeda mamane wanan tana iya ma raba nata biyu takara maki ita ko baba,don naga dagaske kin anshe ma yesmin fadarta"
Dariya fiyah tayi tana yiwa little fiyah rawa tace"uhm shedar da zakiyi mun kenan Anty?kuma ai dama can fadata ce tana zuwa naga alamar da niyar juyin mulki tazo saina zage don kar na rasa matsayina,amman duk da haka Anty Ai yesmin tafini fada aji wajen mama,da dai babane wannan nasan bai bari abunda zai bata raina,don ta nama ma saiya hkr da nashi yabani incinye"
Tafada tana dariya antyn dake cikin daki tace"wlh karma kifara,kowa anbashi nashi kiji tsoron Allah kibarshi yaci,haba safiyya wlh nasan zaki aikata don Allah karkiyi haka"
Tana dariyar tace"to inbaki so inyi nawa yafi na kowa yawa aradu"
Fitowa tai da babar lea viva ta ajiye gabanta,ta fido wata bakar leda cike tab daker aka kulleta tace"wannan na kine kici kiyi kashi don ubanki,wanna kuma na mama gashinan nayi alama,wannan kuma na baba shima ga shedar shinan,inna balaraba tunjiya suka wuce da nasu banda su anan ciki,ga na yesmin ga na yaya jalal asaka mashi akitse tunda ya tafi randa ya dawo sai yaci"
"Kai Anty,saikace dole nidai gaskiya ki kyale yaya kiban shi in cinye in yadawo sai inbashi hkr"
"Uban hkr zaki bashi wallahi karnaji wannan labarin kinji dai na gaya maki,kodayake ma bari kigani."
Ya daukeshi daga cikin sauran tace"nizan ajiye mashi dakaina"
Suna cikin haka uncle ya shigo yace"safiyya badai tafya ba?"
"Wlh uncle tafiya zanyi,inje na natsu infara karatu lokaci yana kure mana"
"To gama bari nazo na saukeki,muhseen baya nan da nasaka ya kaiki."
Aranta tace"nagode Allah"