← Book details Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 80 OF 87

Sashe 80

Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Tsintar idonsa tai cikin nata daidai zata juya kenan taji kamar kiran salla,kuma acikin dakin take jiyosa
Kamar alam ne akasaka mai kiran salla idan time yayi,dauke kai yayi daga kallonta yasha mur.
"Meya kawoki kan gadona,harda wani shishshigeman cikin jiki keda bakisona miye na kwakwata kuma"
Zaro duka idonta tayi tana kallonsa tana kwalkwal da ido cike da son yin kwallah cikin muryarta ta bacci tace"wlh nibana kwakwarka kuma bani na hau gadon ba,Allah ma ya sani ni akasa na kwanta saidai idan..........tsura mata ido yayi yana kallon lips dinta sun mashi kyau sosai ya karkace kai yace"saidai me?saidai idan ni nine na daukoki ko saboda ina kwakwarki zanbiki har kasan kafet na daukoki,to inmaki me?"
Harara ta watsa mashi tana tashi zaune taja blanket din xuwa kirjinta saboda babu hijab ajikinta,hakan yasa ta tabbayar shine ya daukota zai rena mata wayau.
"Nafa gajii da halin da kake nuna mun daga jiya zuwa safiyar yau,wai ce maka akai nima damuwa dakai nai don Allah ka sallamani inhar dole akai ma"
Tatashi tana saka abayarta ta shife toilet tayi fitsari tayi alwalla tafito,tana shan mur.
Danne murmushinsa yayi yace"ke nida dakina zaki yimun rashin kunya,Wlh zan turaki falo duk sanyin dake can yakare kanki daga an rufa maki asiri"
Wata hararar ta danna mai tana neman abun salla,"kaga banda lokacinka"
Ta nufi inda taga an killace shi donyin salla saidai kuma wandonta bai kai mata har idon sawuba,kuma abayar itama bata wuce guiwa ba.
Kauda kai yayi yana dariya can kasan makoshi,yaga yadda xatai sallar ai dole dai yakawo wani taimakon.satar kallonsa tayi taga ya juya baya yana kashe alam din daketa ki faman kiran sallah.
Ganin bata ita yake ba yasa ta dan waigo "don Allah........"
Mikewa yayi ya nufota dan danan kuma gabanta ya fadi,runtse ido tai tana adduar karya iso inda take amman adduar bata ci ba daf da ita ya tsaya har yana goga goshinsa anata dan danan ta mamuke jikinta tana runtse ido.
"Kaga fa salla zanyi lokaci yana tafiya kuma bacci nakeji"
Kuncinsa ya dora bisa nata idonsa rufe kamshin dake jikinta yakeji yana sashi wani yanayi,don baisa ma meyake shirin yi ba.
"Ban hanaki ba ai,kiyi sallar ki"
Kamar zatai kuka tace"ai ka tareni ko"
Murmushi yayi yana jaye abayarta ahankali ahankali har cinyoyinta suna bayyana ya dora hannunsa akai.........numfashinta taja tana rike hannunsa "ahaka zaki sallar xindir"
Kasa ta silale tana soka kanta cikin cinya tana jin kunyar duniya tana rufeta,har yanzu jitake hannun nashi yana cinyarta.
"Tashi na baki kayana kisa"
Babu shiri ta dago tana kallonshi cike da zare ido.
"Allah ya kyauta nasaka kayanka"
Dariya yayi yana nufar wadrop din kayansa yana budewa.
"Yanzu kuwa zaki ga ikon Allah"
Kallonsa take ita duk gani take kamar bashi ba,duk ya canza gaba daya tashi tai tsaye tana raba ido ita kam yau taga haza harda haxihi.
Jallabiya ce ya dauko fara kal sai kamshi take,kuma zata shigeta saidai tsawon ne zai mata yawa.
Mika mata yayi daga ina take"zoki ansa kisaka kokuma yanzu kiga ikon Allah"
Babu musu tataho tana rabewa gefe ita wlh duk ta takure ita yau wata irin kunyarsa takeji,kamar ta bace ko tashige cikin bango.
Mika hannu tai zata ansa taji yajata dakarfi xuwa jikinsa ya matse...............abun yazo mata bazata gaba daya jikinta ya dau rawa,dan danan kuma taji ta nemi natsuwarta ta rasa mutsu mutsu kurun take tana son kwacewa amman yayi mata riko bana wasa ba.
"Zaki saka ko ni nasa maki,gardamammiyar yarinya kawai daga yau idan nace ga abunda zakiyi banson musu just do it kawai."
Daga kai take kamar kadangaruwa tana kermar baki"to kasakan wlh zansaka Allah zan saka"
Murmushi yayi ya tallabo face dinta yana kallon yadda ta rufe dukan idanunta,saiyaji sha,awar ya sunbaci idon nata.
Ahankali ya matso da bakinsa ya mata sunba kan kowane idon nata,sannan yace "oya open ur eyes"
Girgirza kai tayi ahankali kuma saita fara budewa tana zube mashi idon nata akan fuskarshi,gira ya daga mata yace "are u oky"
Daga kai tayi yace"oky bari muyi jam,i zakiyi dani ko"
Nan ma daga kai tayi ya saketa yana nufar bayin shima.
Wata nannauyar ajiyar xuciya ta saki tana nufar inda ake shiga asaka kaya taje ta cire na jikinta tana sauri karya zo ya sameta,fadin ya yi mata yawa amman daga kasanta hips dinta sun cika kasan,sai tsawon daya mata yawa shima.
Kalon kanta tai ga mirrow din dake wajen taga kuma tai mata kyau,saidai saman ne ya mata yawa Allah yasota bata cire bra ba da kirjinta yawo zaitayi aciki.
Jin anbude kofar toilet din yasa ta fito tana sanye da abayar,kallonta yayi yana murmushi ya je shima ya canza kaya xuwa jallabiya yajasu sallar,karatunsa gwanin dadi kamar ya daina ashe daman ya iya qira,a haka aikuwa nan gaba idan komi ya daidaita zairinga mata kari don ita inda yake jawowa ma bata kawo nan ba.
Suna sallamewa kowa yaja gefe yana azkar dinsa,amman kadan kadan sun saci kallon juna.
Idan ya kamata tana kallonsa sai yayi mata murmushi kawai,idan itace ta kamashi yana kallonta saita watsa mashi harara jinjina kai yake ya rabu da ita ahaka har suka gama,zaman cin tuwo yayi yana kallonta yace"good morning love"
Sadda kai kasa tai tana jin yana kashe mata jiki,ashe dai darabon zasu sake ganawa ashe dai darabon su mallaki juna,aduk sanda ta tuna saitayi wa baba addua marar iyaka.
Ahankali tana wasa da hannunsa da yasha kunshin biki tace"ina kwana"
Jingina bayansa yayi da abun gado yana ajiyar xuciya yace"bani nafara gaidaki ba"
Murmushi ya kubce mata ta sake boye fuskarta tace"ai babba baya gaida karami inko har karamin ya ansa to ya cika marar sanin girman na sama dashi"
Dadi yaji ya kamashi yace"oky to as from 2 day damun gama salla inason gaisuwarki ta fara shiga kunnena,are u hear me"
"Insha Allah"
Shiru sukai kowa da tunanin dayake hannunta hake kallo kunshin yayi masifar daukar hankalinsa,kamar ya kamashi yayita lasa.kamar kurame haka suka zama,jawo system yayi yana dannawa bakuma don yasan me zai ba,kawai dai yana son ya dauke hankalinsa daga shagala da kallonta basu ankaraba
Alam ya buga karfe takwas,xunbur tatashi taje ta cire jallabiyar ta ajiye mashi gefen gado ta nufi kofar fita.
"Ina zaki"
Chapter 80 · 0% Book details