Sashe 75
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Fiyah na fitowa daga wanka maiyi masu make up tazo ta fara gyareta tana mulketa da wasu arnayen turaruka da tunda akafara yimasu gyara dasu ake mulke masu jikinsu,shiyasa dasun gifta ka zakaji sun barka da tarin kamshin.komi suka rike saiya kamu da wannan kamshi,ana cikin kwallaiyar ne dayake tace kartayi mata heavy make up simple takeso,wata kawar yesmin ce ta shigo tace"Adda safiyyah ga yesmin can tana kuka dagajin an daura aure"
Wani irin duka taji ga kirjinta,har saida taji sautin cikin kunnuwanta dan danan jikinta yadauki rawa dakarkarwa daker tace mata"don Allah salaha kilallasheta kafin inxo idan akwai masuyi mata dariya sudaina hakan zai tun xurata"
Tace "to bari naje"
Tana fita tacigaba dajin wanan dukan a kirjinta,tsawon lokaci tana haka kafin wasu zafafan hawaye su sulalo mata,cigaba da xuba sukai babu kakkautawa mai kwalliyar ta dakata tana kallonta cikin murmushi.
"Kema kukan kike,to inkekinayi ya za,ai ita tadaina.kuyi hkr kowace mace da haka ta saba agidan mijinta,kuma kugodema Allah wasu nacan neman mazan dazasu auresu suke sun rasa,amman kuganku ku da kananun shekarunku kunyi aurenku kun huta,kuyi hkr daman dole wataran duk shakuwarku da yan gidanku dole zaka barsu,ni kinga burgeni kuke wlh shekarata goma da gama secondary har yau Allah bai ban mijin ba,ba kuma don banda masu sona ba aa lokacine Allah bai kawo ba."
Goge kwallarta fiyah tai tana shanken majina tayi murmushi na karfin hali tace"na gode Anty,insha Allah zandaina kuka itama zan lallasheta,kuma insha Allah zaki samu miji wanda baki taba tsammani ba"
Murmushi tai tana jin dadin Adduarta cigaba da kwalliyar sukai tana janta da fira,don ganin har lokacin tana cikin damuwa.
Bakomi take tunawa ba illa Abdoul,yanzu shekanan ta zama ta wani,duk wahalar dasuka sha akan juna daman bazasu rayu tare ba,wannan abunne idan ta tuna yake sata jin kirjinta yana zafi fiye dakima.
Haka aka gama ta tayata shiryawa cikin wasu dankareren less na cikin lefenta da aka kawo akwati shabiyu,harda gwal aciki da xinarai abunda yafi dakar ma masu kallon lefen hankali irin jewelrys din da aka saka tsalatsala da daukar ido,hakika anma fiyah lefe na nuna ma sa,a haka yesmin ma akwatunanta goma ras,masu shegen kyau.
Sunsha saka albarka wajen dangi da abokan arxiki,qawayen fiyah uku kacal ta gaya mawa daga feea sai yan class dinsu su biyu zuhra da ziyada.
Zanso kuga yadda fiyah ta dauki kyau,hotuna mai kwalliyar tayi mata da wayar fiyah tana janta wai ta nuna ma angonta idan ta isa kasar,don karfe takwas na dare jirginsu zai tashi.yan rakiyarta duk mutun ukune daga yakumbo hajara yayar baba sai inna balaraba da Anty jamila saifa hasana diyar inna balaraba.yesmin ana gama sallar la,asar za,a mikata.
Shiyasa tunda suka kulle kansu daki ita da fiyah basu bar juna ba,kuka kurin suke ita fiyah abun ya hade mata goma da ashrin,ga rashin masoyi ga rashi iyaye ga na yar uwarta rabin jikinta,tunda suka xo duniya basayin nisa da juna irin haka saigashi yau aure zai rabasu don dole.
Motace akazo da ita ta abokin yaya jalal zai dauki amaren akaisu gida aimasu fada za,akai yesmin nata gidan.
Ai jisukai kamar ance za,akaisu makabarta kuka kamar zasu mutu,Inna balaraba ce da Anty jamila suka jasu suka sasu motar sanan suka tai,gidan acike da mutane mama kokadan batai tunanin yan unguwar zasu shigo mata ba,bacin momin su feea.
Saigashi har mutanen da batai tunani ba sunxo kuma ta samu abun arxiki sosai,dakin baba aka ajesu fura mai kindurmo aka dama masu harda xuma akasaka,don cikinsu babu wace tasaka ko ruwa aciki ta tun safiyar yau.
Baban da kanshi ya tsaresu saida sukasha furar sosai,sanan shida baffa ubaidullah kanensa da yayansa baffa kalil suka sasu gaba da nasiha sosai,har jikinsu yayi sanyi suka daina kukan.
Sannan yan uwan mama ma suka zo suka dora nasu,yinayi bari nabari ta rabaki da kowa tsafta,biyayya,ladabi,girmamawa da girmama iyauensa yan uwansa da duk wanda ya kawo.sune ke saka kiga miji yana bin matarsa,yana mata duk abunda takeso shike sawa har ace masa mijintace,idan kin tsare wadannan kin zama sarauniya kuma gimbiya agidanki,babu boka babu malam zaki kame mijinki kihanashi kallon wasu sai ke,idan har kin dauki duk abunda ake gaya maku ina mai tabbatar maku zakusha mamaki."
Cewar goggo ladidi diyar wansu mama.
"Hakuri shine jigon zaman aure,kiji kikiji kigani kikigani,ki kawar da idonki akan komi kiringa wa mijinki uziri komi kike idan har yashigo gida ajiye ki kula dashi,wannan na daya daga cikin abunda yasa maza da dama basa son dawowa gidansu kan lokaci.inhar kikai hkr dashi ananma xakici riba ba yar karama ba,sannan ki rike mashi amana kirike sirrinki kedashi kunyi karatun addini kunsan hukuncin mai tona sirrin ta tsakaninta da mijinta,don haka kurike sirrinsa kowane irine,sannan ku kula da dukiyarsu kuzama masu taka tsantsan da duk abun daya mallaka,karki zama mai saka mashi ido kan lamarranshi."
Haka sukaita basu shawarwari da nasihu da kalamai kala kala da zasu natsu su zauna gidajensu.
Har abokan muhseen suka iso da motoci dan daukar amarya,mota ashirin ce cif kowa dakeson xuwa saida ya samu waje.
Harda fiya aka tafi raka yesmin kafin lokacin tashin nasu jirgin yayi.
Motarsu guda da yesmin suna makale da juna,sai inna balaraba jusa dasu sai Anty agaba,dayake uncle yahya ne kejan motar.
Gaskiya gidan yesmin yayi babu karya,don gudane na kere sa,a giane dan gaske wanda tawon rayuwarta bata taba kawo cewar zatai aure aciki ba,tana ganinsu unguwanni masu hali amman bata taba saka hakan aranta cewar wataran zata mallakeshi ba.
Kowa idan yashigo saiya yi magana ana ta saka mata albarka,da fatan dorewa acikinsa har iyakar rayuwarsu,bed room dinta uku amman guda biyu baba da mama sukai kokarin cika mata da kaya,sai falukanta biyu suma acike da kaya na zamani masu kyau.
Kawayenta harda hotuna daya daga cikin dakunan aka sauketa ita da Addarta,can suka shige kowa ya buga tagumin sabuwar rayuwar dasuka shigo,wanda tazo masu abazata don kokusa fiya bata kawo aurenta nan da shekara mai xuwa ba na balle wata uku.sunsha addua ga
Mutane kafin suka fara ragewa ahankali ahankali har ya rage daga su sai inna balaraba da hasana saint feea da ziyada sai Antyn.
Hira akeyi yadda abubuwan suka kasance inna na sake jawo hankulansu tana kwantar masu dashi,har yesmin ta dan fara dayayewa.
Amman fiyah sauraren bugun kirjinta kurin take,zata so tayi ido biyu da wannan mai karfin halin daya aureta,taya zata fara rayuwa da wani namiji bacin ba wanda taje tsara rayuwarta dashi bane........sai hawaye tayi kukanta mai isarta ta hkr.
Anayin magruba kawayen duk suka watse sai kawayen yesmin su biyu da zasu jirayi anguna kafin sutai,don baza,a kwana ba gaskiya.
Babane ya kira Anty yace tayi maza tazo ta hada kayan da za,a tafi dasu na safiyya suma su idasa hada nasu lokaci na tafiya.
On ready daman tun daren biki babban aminin angon yazo ya tai da lefenta da sauran tarkacenta,yanzu kurin kayan sawarta ne datayi amfani dasu za,a hado kamar zatai kuka tace"Anty dagaske dai barinku zan,barin garin nan zanyi nidai wlh bana so har cikin raina banso".
Tausayinta ya kamasu inna ta rungumota tace"kwantar da hankalinki diyata zaki samu rayuwa mai kyau,kuma zakiyi mamakin mijinki da ikon Allah,kicire damuwa karki tadama kanki ciwi kinga ba lafiya gareki isassaba"
Kai ta iya dagawa kurin tana kwanciya kan cinyar innar,Anty jamila ta shafa kanta ta fice don ganin anata kiran sallar magruba kamata yayi ace tanzu suna airport............
**************
******************
Fiyah da mama kamar bazasu bar juna ba saboda kuka da jin inama karsu rabu,shi kanshi baban karfin hali yake kurin shine ya janye mamar su yakumbo sukai ciki da ita,shikuma ya kama hannun fiyah ya sata cikin mota,shafa kanta cikin rauni yace"Allah yayi maki albarka safiyya,kamar yadda kikemun biyayya Allahu yabaku xuria mai irin halinki,Allah ya albarkaci zamanku ya baku zaman lafiya,idan naimaki abunda kikejin ban kyauta ba kiyafe mun kinji yar albarka........kuka ta fashe dashi tana riko rigarsa "baba wlh bakayimun komi ba,nice zance ka yafe mun zantai wata duniya inbarku badan raina yaso ba don Allah baba kakula da mama inasonku kuduka,ina alfahari daku zancigaba da yin biyayya gareku don kune jigon duk abunda nazama arayuwa........kuka yaci karfinta duk wanda yake wajen saida yayi hawaye dalha kanshi kukan yake,yaya jalal juyawa yayi yanajin wani iri cikin ransa,lallai wannan soyayya tasu ajinjina mata.
"Allah ya maki albarka uwata Allah ya saukeku lafiya kibi mijinki kicigaba da hkr kamar yadda kowa yasanki.........juyawa yayi yakoma don ga kwallarsa nan afili,kuka ta cigaba dayi tana jin inama bata girma ba har ta isa wani aure dazai rabata da iyayenta masu sonta da kaunarta.duk nacikin motar kukan suke amman na hawaye ita kadai akejin shashshekarta.
Karfe takwas daidai jirginsu ya tashi sai *Australia*
Gobe bazan typing ba gaskiya kila sai dare tunda har kukaja nai maku update biyu at d same time.
[10/15, 3:03 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
🅿️.............62
Wani irin duka taji ga kirjinta,har saida taji sautin cikin kunnuwanta dan danan jikinta yadauki rawa dakarkarwa daker tace mata"don Allah salaha kilallasheta kafin inxo idan akwai masuyi mata dariya sudaina hakan zai tun xurata"
Tace "to bari naje"
Tana fita tacigaba dajin wanan dukan a kirjinta,tsawon lokaci tana haka kafin wasu zafafan hawaye su sulalo mata,cigaba da xuba sukai babu kakkautawa mai kwalliyar ta dakata tana kallonta cikin murmushi.
"Kema kukan kike,to inkekinayi ya za,ai ita tadaina.kuyi hkr kowace mace da haka ta saba agidan mijinta,kuma kugodema Allah wasu nacan neman mazan dazasu auresu suke sun rasa,amman kuganku ku da kananun shekarunku kunyi aurenku kun huta,kuyi hkr daman dole wataran duk shakuwarku da yan gidanku dole zaka barsu,ni kinga burgeni kuke wlh shekarata goma da gama secondary har yau Allah bai ban mijin ba,ba kuma don banda masu sona ba aa lokacine Allah bai kawo ba."
Goge kwallarta fiyah tai tana shanken majina tayi murmushi na karfin hali tace"na gode Anty,insha Allah zandaina kuka itama zan lallasheta,kuma insha Allah zaki samu miji wanda baki taba tsammani ba"
Murmushi tai tana jin dadin Adduarta cigaba da kwalliyar sukai tana janta da fira,don ganin har lokacin tana cikin damuwa.
Bakomi take tunawa ba illa Abdoul,yanzu shekanan ta zama ta wani,duk wahalar dasuka sha akan juna daman bazasu rayu tare ba,wannan abunne idan ta tuna yake sata jin kirjinta yana zafi fiye dakima.
Haka aka gama ta tayata shiryawa cikin wasu dankareren less na cikin lefenta da aka kawo akwati shabiyu,harda gwal aciki da xinarai abunda yafi dakar ma masu kallon lefen hankali irin jewelrys din da aka saka tsalatsala da daukar ido,hakika anma fiyah lefe na nuna ma sa,a haka yesmin ma akwatunanta goma ras,masu shegen kyau.
Sunsha saka albarka wajen dangi da abokan arxiki,qawayen fiyah uku kacal ta gaya mawa daga feea sai yan class dinsu su biyu zuhra da ziyada.
Zanso kuga yadda fiyah ta dauki kyau,hotuna mai kwalliyar tayi mata da wayar fiyah tana janta wai ta nuna ma angonta idan ta isa kasar,don karfe takwas na dare jirginsu zai tashi.yan rakiyarta duk mutun ukune daga yakumbo hajara yayar baba sai inna balaraba da Anty jamila saifa hasana diyar inna balaraba.yesmin ana gama sallar la,asar za,a mikata.
Shiyasa tunda suka kulle kansu daki ita da fiyah basu bar juna ba,kuka kurin suke ita fiyah abun ya hade mata goma da ashrin,ga rashin masoyi ga rashi iyaye ga na yar uwarta rabin jikinta,tunda suka xo duniya basayin nisa da juna irin haka saigashi yau aure zai rabasu don dole.
Motace akazo da ita ta abokin yaya jalal zai dauki amaren akaisu gida aimasu fada za,akai yesmin nata gidan.
Ai jisukai kamar ance za,akaisu makabarta kuka kamar zasu mutu,Inna balaraba ce da Anty jamila suka jasu suka sasu motar sanan suka tai,gidan acike da mutane mama kokadan batai tunanin yan unguwar zasu shigo mata ba,bacin momin su feea.
Saigashi har mutanen da batai tunani ba sunxo kuma ta samu abun arxiki sosai,dakin baba aka ajesu fura mai kindurmo aka dama masu harda xuma akasaka,don cikinsu babu wace tasaka ko ruwa aciki ta tun safiyar yau.
Baban da kanshi ya tsaresu saida sukasha furar sosai,sanan shida baffa ubaidullah kanensa da yayansa baffa kalil suka sasu gaba da nasiha sosai,har jikinsu yayi sanyi suka daina kukan.
Sannan yan uwan mama ma suka zo suka dora nasu,yinayi bari nabari ta rabaki da kowa tsafta,biyayya,ladabi,girmamawa da girmama iyauensa yan uwansa da duk wanda ya kawo.sune ke saka kiga miji yana bin matarsa,yana mata duk abunda takeso shike sawa har ace masa mijintace,idan kin tsare wadannan kin zama sarauniya kuma gimbiya agidanki,babu boka babu malam zaki kame mijinki kihanashi kallon wasu sai ke,idan har kin dauki duk abunda ake gaya maku ina mai tabbatar maku zakusha mamaki."
Cewar goggo ladidi diyar wansu mama.
"Hakuri shine jigon zaman aure,kiji kikiji kigani kikigani,ki kawar da idonki akan komi kiringa wa mijinki uziri komi kike idan har yashigo gida ajiye ki kula dashi,wannan na daya daga cikin abunda yasa maza da dama basa son dawowa gidansu kan lokaci.inhar kikai hkr dashi ananma xakici riba ba yar karama ba,sannan ki rike mashi amana kirike sirrinki kedashi kunyi karatun addini kunsan hukuncin mai tona sirrin ta tsakaninta da mijinta,don haka kurike sirrinsa kowane irine,sannan ku kula da dukiyarsu kuzama masu taka tsantsan da duk abun daya mallaka,karki zama mai saka mashi ido kan lamarranshi."
Haka sukaita basu shawarwari da nasihu da kalamai kala kala da zasu natsu su zauna gidajensu.
Har abokan muhseen suka iso da motoci dan daukar amarya,mota ashirin ce cif kowa dakeson xuwa saida ya samu waje.
Harda fiya aka tafi raka yesmin kafin lokacin tashin nasu jirgin yayi.
Motarsu guda da yesmin suna makale da juna,sai inna balaraba jusa dasu sai Anty agaba,dayake uncle yahya ne kejan motar.
Gaskiya gidan yesmin yayi babu karya,don gudane na kere sa,a giane dan gaske wanda tawon rayuwarta bata taba kawo cewar zatai aure aciki ba,tana ganinsu unguwanni masu hali amman bata taba saka hakan aranta cewar wataran zata mallakeshi ba.
Kowa idan yashigo saiya yi magana ana ta saka mata albarka,da fatan dorewa acikinsa har iyakar rayuwarsu,bed room dinta uku amman guda biyu baba da mama sukai kokarin cika mata da kaya,sai falukanta biyu suma acike da kaya na zamani masu kyau.
Kawayenta harda hotuna daya daga cikin dakunan aka sauketa ita da Addarta,can suka shige kowa ya buga tagumin sabuwar rayuwar dasuka shigo,wanda tazo masu abazata don kokusa fiya bata kawo aurenta nan da shekara mai xuwa ba na balle wata uku.sunsha addua ga
Mutane kafin suka fara ragewa ahankali ahankali har ya rage daga su sai inna balaraba da hasana saint feea da ziyada sai Antyn.
Hira akeyi yadda abubuwan suka kasance inna na sake jawo hankulansu tana kwantar masu dashi,har yesmin ta dan fara dayayewa.
Amman fiyah sauraren bugun kirjinta kurin take,zata so tayi ido biyu da wannan mai karfin halin daya aureta,taya zata fara rayuwa da wani namiji bacin ba wanda taje tsara rayuwarta dashi bane........sai hawaye tayi kukanta mai isarta ta hkr.
Anayin magruba kawayen duk suka watse sai kawayen yesmin su biyu da zasu jirayi anguna kafin sutai,don baza,a kwana ba gaskiya.
Babane ya kira Anty yace tayi maza tazo ta hada kayan da za,a tafi dasu na safiyya suma su idasa hada nasu lokaci na tafiya.
On ready daman tun daren biki babban aminin angon yazo ya tai da lefenta da sauran tarkacenta,yanzu kurin kayan sawarta ne datayi amfani dasu za,a hado kamar zatai kuka tace"Anty dagaske dai barinku zan,barin garin nan zanyi nidai wlh bana so har cikin raina banso".
Tausayinta ya kamasu inna ta rungumota tace"kwantar da hankalinki diyata zaki samu rayuwa mai kyau,kuma zakiyi mamakin mijinki da ikon Allah,kicire damuwa karki tadama kanki ciwi kinga ba lafiya gareki isassaba"
Kai ta iya dagawa kurin tana kwanciya kan cinyar innar,Anty jamila ta shafa kanta ta fice don ganin anata kiran sallar magruba kamata yayi ace tanzu suna airport............
**************
******************
Fiyah da mama kamar bazasu bar juna ba saboda kuka da jin inama karsu rabu,shi kanshi baban karfin hali yake kurin shine ya janye mamar su yakumbo sukai ciki da ita,shikuma ya kama hannun fiyah ya sata cikin mota,shafa kanta cikin rauni yace"Allah yayi maki albarka safiyya,kamar yadda kikemun biyayya Allahu yabaku xuria mai irin halinki,Allah ya albarkaci zamanku ya baku zaman lafiya,idan naimaki abunda kikejin ban kyauta ba kiyafe mun kinji yar albarka........kuka ta fashe dashi tana riko rigarsa "baba wlh bakayimun komi ba,nice zance ka yafe mun zantai wata duniya inbarku badan raina yaso ba don Allah baba kakula da mama inasonku kuduka,ina alfahari daku zancigaba da yin biyayya gareku don kune jigon duk abunda nazama arayuwa........kuka yaci karfinta duk wanda yake wajen saida yayi hawaye dalha kanshi kukan yake,yaya jalal juyawa yayi yanajin wani iri cikin ransa,lallai wannan soyayya tasu ajinjina mata.
"Allah ya maki albarka uwata Allah ya saukeku lafiya kibi mijinki kicigaba da hkr kamar yadda kowa yasanki.........juyawa yayi yakoma don ga kwallarsa nan afili,kuka ta cigaba dayi tana jin inama bata girma ba har ta isa wani aure dazai rabata da iyayenta masu sonta da kaunarta.duk nacikin motar kukan suke amman na hawaye ita kadai akejin shashshekarta.
Karfe takwas daidai jirginsu ya tashi sai *Australia*
Gobe bazan typing ba gaskiya kila sai dare tunda har kukaja nai maku update biyu at d same time.
[10/15, 3:03 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
🅿️.............62