Sashe 17
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Duk idonsu akan su suna jiran ganin baba ya shigo suka ka shiru,zama jalal yayi cikin damuwa dalha kuma ya dauki buta ya zuba ruwa yafita don yin Alwallar magruba.
Cikin zak'uwa da sonjin halin da akeciki fiyah ta dawo gabansa ta rik'o hanunsa cikin damuwa "yaya mesuka ce kenan can baba zai kwana,yaya ya zamuyi bamuda wani matakin dauka kenan."
Shima muryar sa cike da damuwa yace"me zamu iya yi sofiyyah,kawai kuyita mashi addua itace kawai mafita,munyi iyakar yinmu amman mutanem nan sun runtse idonsu akan baza su bari ma muganshi ba,Allah shine maganinsu shine kawai."
Mama na gama jin haka ta wuce taje tayo alwallarta tashige d'aki shima tashin yayi yafita.
Kuka yesmin da fiyah sukeyi sosai daker sukai sallar magruba,rokon Allah kau sunyisa kamar me akan Allah ya kawo masu mafita ya kuma saka ma baba.
Ranar abincin kirki ma babu wanda ya iya sawa ga baki,anayin isha,i kowa ya wuce masaukinsa don ko hirat da suka saba yi bayan sallar isha,in yau babu natsuwar yinta.damuwar da suke ciki tafi karfin hirar.
Bayan yesmin ta kwanta saida fiyah taga tayi bacci sannan tafiddo wayarta ta kunna,ta shiga kiran malik.
Suna tare da Alfah yana mashi bayanin kudaden sa zasu fitar don yin tafiyar dasuke so,sai shan mur yake daker yake maida mashi ansa,don tundazun abun da yafaru bai wuce mashi ba,jiyake inama yasamu damar karya shegiya.
Daker suka gama tattaunawar sun tsayar da lokacin tafiyar wayar malik tashiga ringing,kallon Alfah yayi yana murmushi yace"mutuniyarka ce kozaku gaisa."
Wani jakin kallo ya watsa mashi ya tashi yabar falon,dariya malik yayi yana daukar wayar.
"Yadai matsoraciya."
Cikin halin kunci tace"yah malik inaciki tsananin tashin hankali."
Cikin mamaki da rudewa yace"kina lafiya dai ko badai yaji maki mummunan ciwo ba."
Cikin zubar kwallah tace"Aa ba Abdoul bane mahaifinsa ne ya kama mana babanmu,yana can caji office sun ma hana ganinsa balle aji ta bakinsa,suma kuma basuce komi ba sunce kuma bayanxu zasu sakeshi ba."
Kuka take k'asa k'asa.
Cikin tausayawa yace"yi hkr fiyah,daina kukan insha Allah baba zaidawo yanzu kinga dare ne kiyi bacci zuwa safe saimuyi magana.ai kinada class gobe ko."
Cikin shashshekar kuka tace eh ina dashi 9:00am to 12:00am imfact sai hudu zan dawo gida kila."
Yace"don't worry kisa ma xuciyarki natsuwa kiyi bacci insha Allah xantai makamaki zuwa gobe."
Godiya tayi mashi yace"Abdoul dai baiji maki rauni ba ko?"
Tace"targade ne amman zan gasa dasafe inshafa magani."
"OK sorry Allah ya sawake muhadu goben ki kwantar ma da mama hankali babu abunda zai faru."
Haka dai yayita lallashinta da tausarta sukai sallama tayo Alwallah tayi nafila sannan tayi karatun qur ani ta kwanta.
Washe gari kowa sukuku daker ma yesmin tasha koko taci waina gira sannan jalal ya bata kudin taxi tatafi jarabawar ta.don ma xuwa jibi suke gamawa.
Ta riga fiyah tafiya ita saida ta gama ayyukanta tanayi tana tausar mama,tana kara bata hkr da kalamai masu sanyaya zuciya har ta samu tayi kalaci don cewatai azumi tatashi dasi d'ore.
Jalal da fiyah suka tilasta mata ta ajiyesa don zata sha wahala tunda batai sahur ba,ga damuwa kuma har saida fiyah ta ragewa mama ayyukan gidan,har jajjagen kayan miya tai mata ta gyara shinkafa ta dora mata ruwan zafin wanka.
Albarka kawai mama ke samata don sofiyyah badai kokari ba,tana da tausayi fiyeda sauran yarata.
Don saida ta makara ma don wajen tara da kusan rabi ta samu tafiya bayan ta gasa k'afarta ta shafa magani.
Fuskarta yau babu walwala sosai daka kalleta kasan bata da walwala sosai,makaranta ta wuce taci sa,ar malamin baida zafi yabarta tashiga,rabida kwatar lectures din ta yau basu shigeta ba yadda ya ka mata,haka dai ta samu ta silale duk da yadda feea ke son yin magana da ita,amman ta sace ta barta don abunda ke gabanta yafi tattauna wa da feea muhimmanci.
Cikin zak'uwa da sonjin halin da akeciki fiyah ta dawo gabansa ta rik'o hanunsa cikin damuwa "yaya mesuka ce kenan can baba zai kwana,yaya ya zamuyi bamuda wani matakin dauka kenan."
Shima muryar sa cike da damuwa yace"me zamu iya yi sofiyyah,kawai kuyita mashi addua itace kawai mafita,munyi iyakar yinmu amman mutanem nan sun runtse idonsu akan baza su bari ma muganshi ba,Allah shine maganinsu shine kawai."
Mama na gama jin haka ta wuce taje tayo alwallarta tashige d'aki shima tashin yayi yafita.
Kuka yesmin da fiyah sukeyi sosai daker sukai sallar magruba,rokon Allah kau sunyisa kamar me akan Allah ya kawo masu mafita ya kuma saka ma baba.
Ranar abincin kirki ma babu wanda ya iya sawa ga baki,anayin isha,i kowa ya wuce masaukinsa don ko hirat da suka saba yi bayan sallar isha,in yau babu natsuwar yinta.damuwar da suke ciki tafi karfin hirar.
Bayan yesmin ta kwanta saida fiyah taga tayi bacci sannan tafiddo wayarta ta kunna,ta shiga kiran malik.
Suna tare da Alfah yana mashi bayanin kudaden sa zasu fitar don yin tafiyar dasuke so,sai shan mur yake daker yake maida mashi ansa,don tundazun abun da yafaru bai wuce mashi ba,jiyake inama yasamu damar karya shegiya.
Daker suka gama tattaunawar sun tsayar da lokacin tafiyar wayar malik tashiga ringing,kallon Alfah yayi yana murmushi yace"mutuniyarka ce kozaku gaisa."
Wani jakin kallo ya watsa mashi ya tashi yabar falon,dariya malik yayi yana daukar wayar.
"Yadai matsoraciya."
Cikin halin kunci tace"yah malik inaciki tsananin tashin hankali."
Cikin mamaki da rudewa yace"kina lafiya dai ko badai yaji maki mummunan ciwo ba."
Cikin zubar kwallah tace"Aa ba Abdoul bane mahaifinsa ne ya kama mana babanmu,yana can caji office sun ma hana ganinsa balle aji ta bakinsa,suma kuma basuce komi ba sunce kuma bayanxu zasu sakeshi ba."
Kuka take k'asa k'asa.
Cikin tausayawa yace"yi hkr fiyah,daina kukan insha Allah baba zaidawo yanzu kinga dare ne kiyi bacci zuwa safe saimuyi magana.ai kinada class gobe ko."
Cikin shashshekar kuka tace eh ina dashi 9:00am to 12:00am imfact sai hudu zan dawo gida kila."
Yace"don't worry kisa ma xuciyarki natsuwa kiyi bacci insha Allah xantai makamaki zuwa gobe."
Godiya tayi mashi yace"Abdoul dai baiji maki rauni ba ko?"
Tace"targade ne amman zan gasa dasafe inshafa magani."
"OK sorry Allah ya sawake muhadu goben ki kwantar ma da mama hankali babu abunda zai faru."
Haka dai yayita lallashinta da tausarta sukai sallama tayo Alwallah tayi nafila sannan tayi karatun qur ani ta kwanta.
Washe gari kowa sukuku daker ma yesmin tasha koko taci waina gira sannan jalal ya bata kudin taxi tatafi jarabawar ta.don ma xuwa jibi suke gamawa.
Ta riga fiyah tafiya ita saida ta gama ayyukanta tanayi tana tausar mama,tana kara bata hkr da kalamai masu sanyaya zuciya har ta samu tayi kalaci don cewatai azumi tatashi dasi d'ore.
Jalal da fiyah suka tilasta mata ta ajiyesa don zata sha wahala tunda batai sahur ba,ga damuwa kuma har saida fiyah ta ragewa mama ayyukan gidan,har jajjagen kayan miya tai mata ta gyara shinkafa ta dora mata ruwan zafin wanka.
Albarka kawai mama ke samata don sofiyyah badai kokari ba,tana da tausayi fiyeda sauran yarata.
Don saida ta makara ma don wajen tara da kusan rabi ta samu tafiya bayan ta gasa k'afarta ta shafa magani.
Fuskarta yau babu walwala sosai daka kalleta kasan bata da walwala sosai,makaranta ta wuce taci sa,ar malamin baida zafi yabarta tashiga,rabida kwatar lectures din ta yau basu shigeta ba yadda ya ka mata,haka dai ta samu ta silale duk da yadda feea ke son yin magana da ita,amman ta sace ta barta don abunda ke gabanta yafi tattauna wa da feea muhimmanci.