Sashe 25
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Da saukin mutane gidan don makociyarta ce kadai sai wasu mutun biyu dangin uncle yahya,ta gaidasu tana isa ga jaririyar ta dauketa cike da jin sonta.
"Welcome to d world my princess Allah yayi maki albarka ya raya ki bisa sunna,amman don Allah karkiyo fadan Anty wlh bata wa zamuyi."
Dariya duk suka saka masu itama fiyar tana dariyar,tace"Allah kuwa dagaske nake,dama dama ma inkika biyoni da naji dadi."
Nan ma dariyar sukai Antyn dake shigowa dakin tace"kice dana shiga ukuna wlh,aiban mance masifar da kika gana ma mama ba,sannan kice ta biyoki aa ban lamunta ba."
Hira suka ringa sha yaka junan su da kuma mutanen cikin dakin,saida dare yakara sannan duk sukatai,nan suka bude sabuwar hira saida uncle din ya dawo sannan tayi masu saida safe ta wuce dakin da zata sauka,komi akwai bata bukatar komai shirin bacci take tayo wanka hade da alwalla tayi ksha,i da shafa,i da wutri sannan ta saka kayan baccinta ta haye gado wannan gift din ta dauko tana warwarwa,wani box ne ya hadu sai daukar ido yake ya budesa ............wow wow masha Allah kawai take furtawa zobene yasha kyau,dan karami kuma sannan yazauna daidai kan yatsarta ta kusada ta tsakiya,dan danan ya haske mata hannun damabgata da dogayen yatsu da doguwar akaifa......bata fita cikin shaukin zoben ba kiransa ya shigo.
"Fatan kin kwanta."
Cikin annashuwa tace"ina zan iya bacci yaya malik."
Cikin rashin gane kan maganarta yace"ban gane ba."
Ajiyar xuciya ta sauke tace"shaukin zoben nan ya kawar da baccin,wlh yayi kyau sosai baka ga yadda yayi kyau ga hannuna na ba,kuma daman ni mutunce mai son ring."
Wani dadi yaji jin abunda take cewa,murmushi mai sauti yayi yace"daman ina ganin sa nace bai dace da hannun kowa ba sai yatsar qanwata safiyyah."
Kwanciya tayi tana kallon hannun bace komi ba,wannan damar ya samu ya sanyaya muryarsa yace"ya kikeji."
Murmushi kan fuskarta tace"i'm feeling happy yaya malik har na mance rabona da zobe."
"Karki damu indan wanan,fatan zaki kasance cikin farinciki har waye war gari,zanso inga yadda fuskarki take Annashuwa,kinsan duk sanda kike cikin farinc ciki duk kan wani kyau daAllah yayi maki safiyyah yana fitowa,kamar misali kinga inkikai dariya wushoryarki tana bayyana,yayinda take kara fiddo annurin face naki,and than kywawan hakoranki wadanda ake kira da hakoran kyau suna fitowa su haskeke fuskarki,bayan wannan ma kina da abu mafi soyuwa dayake kara mun ganin kyanko shine dumful dinki left and right,ta ko ina Allah ya baki ki gode masa."
Tunda yafara magana tayi lub cikin bargo,idonta arufe yake ruf,kunnenta ne kawai yake sauraren kalaman malik,da take jinsu amar acikin bacci shin idan ta dorasu bisa ma,aunin tunninta anya atayi gaskiyaa abun da take zargi,meyasa haka to ko dai shi haka yake salonsa saika ce wamda yake cikin soyayya........wata zuciyar tace aa ba haka bane malik bazai soyayya dani ba,aini bana soyayya yanzu ban ma iyaba wata kuma tace mata"bakison sa kenan,meyarasa duk abunda kake bukata ga namiji ya mallaka.....runtse idonta tayi tana ciro wayar taga kodai shirmene na tunani ban gaskiya ba,amman still yana online.
Muryarta kamar wacce aka shake tace"zan kwanta saida safe."
Ta kashe wayar ba wai don wulakanci ba aa bata san dai abunda za tace masa ba,daker tayi addua ta kwanta amman baccin ya jima bai zo ba.
Mrs bb ce
Mom muhseen.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........22
Tunda tayi asuba bata koma ba ta fito ta kama gyaran gidan,don tana da lectures around 8:00 yau suke covering lectures din don week mai zuwa exams ne zasu fara biyowa baya,dolene ta bama kanta hutu kodan exams din nata.kafin mai aikin tazo fiyah ta gama shara da goge goge duk wani lungu da sak'o ta share ta gyara,sannan ta gogeshi tas kamar kasunkiya ka lasa don tsananin yadda ta goge tayils din,dama gashi fari sai ya sake haskawa.
Ta bud'e ko ina da turarukan wuta dakin Antyn ne kurin bata gyara ba.
Saifa bangaren uncle yahya shikuma sai ya tashi kilama saita dawo ta gyara,duk da tasan Anty da kokarin tsafta take ba ma lallai yayi wata daud'aba.
Falukan biyu da extra rooms din ta gama dasu da daining room.
Kitchen ta wuce ta duba abun da suke dashi tahau hada kalaci,tana yi tana ankare da time.
Kunun alkama tayi mai hade da markad'ad'dar gyada yasha madara sai daukar ido yake.sai ta dumama wani ferfesu data gani cikin frig,sannan ta fere doya ta tadafa ta sannan ta daketa tayi sakwara daman akwai kayan miya tayi greeting dinsu ta yi yar sos mai hade da kwai da vegetables........dan danan k'amshi ya karad'e gidan.
Wainar fulawa ta hau soyawa bayan tasaka mata albasa mai lawashi da cabbage,sai kwai data xuba aciki da magi.......kafin takwas da rabi harta gama da wanna fannin ta wuce tashiga wanka.
Duk abunda takeyi kalaman malik na jiya suna mata yawo cikin kai,ta rasa wani waje zata ajiyesu duk inda ta duba taga basu da waje amman kasancewar malik mutunne mai mutunci da dadin zama,saitaji bai dace da wofintar waba koba komi sun saba kuma aduk hasashen irinsa take yiwa kanta fata.
Wanda ba dan kowa ba bai kuma da jijidakai irin na masu shi,wanda yasan girma da mutuncin iyaye wanda zai girmama mata nata,wanda bai dauki duniya da abunda ke cikin ta ba.wayayye mai fara,a da boye bacin ransa akowane hali.
A iyakar zaman su ta karance shi duk haka yake,malik yana da kudi don kuwa zaman sa da Alfah ya samu kudi da shi kansa baisan yawan su ba,amman bai dauki kansa bakin komi ba bai kuma kalli kudin matsayin masu darajar da zai iya yin komi dasu ba.
Yana yin komi yadda ya dace da ace wani ne yadda yake kokarin ganin ya faranta mata,to zaiyyi anfani da dukiyarsa don yana ganin ai kodan ita zata saka yasamu duk abunda yakeso.
Sai akai sa,a shima malik din ya ganeta yaga kudi da wasu kyalekyale na duniya basu gabanta,iyayenta sunyi kokarin gina mata tarbiyya da duk wanda yazauna da ita ko ta zauna dashi zayyi sha,awart.
Fitowa tayi tana tsane jikinta bakin gado taji budewar kofar juyawa tai taga Anty ce.
Murmushi tayi tace"Anty maijego barka da tashi ga ruwa can baya an kwashe maki karya huce,ya kwanan princess."
Cikin jin dadin kulawar yar uwar tata ta idasa shigowa tace"princess dinki bata da kirki jiya bata barni nayi bacci ba wlh sai biyu da rabi,nikau in tace ke zata biyo wlh na bani uku na safiyyah."
Me fiya zatai ba dariya ba tana lakuto mai tana bin jikinta dashi tace"Allah yayi wa princess albarka ai kema mama tace kin mata kuka har taji da ana bayarwa data samu maiso ta bada saboda kukan ki."
Murmushi tayi tace "aigashinan kau ana rama mata,ke wai kinji yadda take kuka saboda wulakanci wai kar a kashe wuta kuma karna zauna kiji min yarinya ita nan har tasan wani zama da wani haske ita da tazo shekaranjiya."
Fiyah shafarta take tana dariya tace"Ato sai kushirya don aradu akwai aiki."
"Uhm Bari kawai,fiyah duk ke kai ayyukan gidan nan,gaskiya kin kyauta Allah yabiya ki yabar ki da muhseen."
Dam taji kirjinta yace ita wlh ta ma manta da babin wannan gayen,tunda ta anshi wayarsa bata taba yunkurin kiran sa ba.
Tabdijam ashe anty nanan kan bakanta nashigesu yazan yi,don wlh ni ban ra,ayinsa ya cika yanga wlh.
Yak'e take tace"uhm Anty kenan."
"Kamar ya anty kenan badai baku waya ba,mekike nufi fiyah?"
Bata bari sun hada ido ba tace"kai anty shidin ya ce maki bamu waya?"
"Ban sani ba"
Dariya take ciki ciki tace"sorry kwantar da hankalin ki muna waya amman ba kullin ba gaskiya."
Sai lokacin ta washe baki "koke fa yar qanwata,wlh ina maki sha,awar muhseen yaron kirki ne baida wata matsala."
Uhm kawai fiyah tace ta shiga saka kayanta juyo mata bata tayi "mak'ala mun Anty."
Cikin haushi tace"tirr da ke shekara ashirin da biyu baki iya saka bra ba,ba doke yesmin take maki dariya ba."
Ya mutsa fuska tayi "Anty hannuna ne fah bai kaiwa,nidai ki makalan mun sauri nake in da class."
Makala matan tayi tana nufar kofar fita"ga kudinki can bisa frig kitchen,nasan sadda zaki fito ina wanka ga kaya can da za asaka mata idan za,ai mata wanka."
To tace mata sanan ta fice ita kuma ta idasa saka kayan ta murza farar powder da libstick bata sa kwalli ba fiyah irin mutanan nan ne da zaka ga koba su saka kwalli ba sai kaga kamar sunsa,haka idonsu yake daga Allah ne.
Hijab har kasa ta zuba bayan riga da siket din data saka don inhar ta sasu tofa bata saka karamar hijab,saboda duk shap dinta bayyana yake tubarkallah.
"Welcome to d world my princess Allah yayi maki albarka ya raya ki bisa sunna,amman don Allah karkiyo fadan Anty wlh bata wa zamuyi."
Dariya duk suka saka masu itama fiyar tana dariyar,tace"Allah kuwa dagaske nake,dama dama ma inkika biyoni da naji dadi."
Nan ma dariyar sukai Antyn dake shigowa dakin tace"kice dana shiga ukuna wlh,aiban mance masifar da kika gana ma mama ba,sannan kice ta biyoki aa ban lamunta ba."
Hira suka ringa sha yaka junan su da kuma mutanen cikin dakin,saida dare yakara sannan duk sukatai,nan suka bude sabuwar hira saida uncle din ya dawo sannan tayi masu saida safe ta wuce dakin da zata sauka,komi akwai bata bukatar komai shirin bacci take tayo wanka hade da alwalla tayi ksha,i da shafa,i da wutri sannan ta saka kayan baccinta ta haye gado wannan gift din ta dauko tana warwarwa,wani box ne ya hadu sai daukar ido yake ya budesa ............wow wow masha Allah kawai take furtawa zobene yasha kyau,dan karami kuma sannan yazauna daidai kan yatsarta ta kusada ta tsakiya,dan danan ya haske mata hannun damabgata da dogayen yatsu da doguwar akaifa......bata fita cikin shaukin zoben ba kiransa ya shigo.
"Fatan kin kwanta."
Cikin annashuwa tace"ina zan iya bacci yaya malik."
Cikin rashin gane kan maganarta yace"ban gane ba."
Ajiyar xuciya ta sauke tace"shaukin zoben nan ya kawar da baccin,wlh yayi kyau sosai baka ga yadda yayi kyau ga hannuna na ba,kuma daman ni mutunce mai son ring."
Wani dadi yaji jin abunda take cewa,murmushi mai sauti yayi yace"daman ina ganin sa nace bai dace da hannun kowa ba sai yatsar qanwata safiyyah."
Kwanciya tayi tana kallon hannun bace komi ba,wannan damar ya samu ya sanyaya muryarsa yace"ya kikeji."
Murmushi kan fuskarta tace"i'm feeling happy yaya malik har na mance rabona da zobe."
"Karki damu indan wanan,fatan zaki kasance cikin farinciki har waye war gari,zanso inga yadda fuskarki take Annashuwa,kinsan duk sanda kike cikin farinc ciki duk kan wani kyau daAllah yayi maki safiyyah yana fitowa,kamar misali kinga inkikai dariya wushoryarki tana bayyana,yayinda take kara fiddo annurin face naki,and than kywawan hakoranki wadanda ake kira da hakoran kyau suna fitowa su haskeke fuskarki,bayan wannan ma kina da abu mafi soyuwa dayake kara mun ganin kyanko shine dumful dinki left and right,ta ko ina Allah ya baki ki gode masa."
Tunda yafara magana tayi lub cikin bargo,idonta arufe yake ruf,kunnenta ne kawai yake sauraren kalaman malik,da take jinsu amar acikin bacci shin idan ta dorasu bisa ma,aunin tunninta anya atayi gaskiyaa abun da take zargi,meyasa haka to ko dai shi haka yake salonsa saika ce wamda yake cikin soyayya........wata zuciyar tace aa ba haka bane malik bazai soyayya dani ba,aini bana soyayya yanzu ban ma iyaba wata kuma tace mata"bakison sa kenan,meyarasa duk abunda kake bukata ga namiji ya mallaka.....runtse idonta tayi tana ciro wayar taga kodai shirmene na tunani ban gaskiya ba,amman still yana online.
Muryarta kamar wacce aka shake tace"zan kwanta saida safe."
Ta kashe wayar ba wai don wulakanci ba aa bata san dai abunda za tace masa ba,daker tayi addua ta kwanta amman baccin ya jima bai zo ba.
Mrs bb ce
Mom muhseen.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........22
Tunda tayi asuba bata koma ba ta fito ta kama gyaran gidan,don tana da lectures around 8:00 yau suke covering lectures din don week mai zuwa exams ne zasu fara biyowa baya,dolene ta bama kanta hutu kodan exams din nata.kafin mai aikin tazo fiyah ta gama shara da goge goge duk wani lungu da sak'o ta share ta gyara,sannan ta gogeshi tas kamar kasunkiya ka lasa don tsananin yadda ta goge tayils din,dama gashi fari sai ya sake haskawa.
Ta bud'e ko ina da turarukan wuta dakin Antyn ne kurin bata gyara ba.
Saifa bangaren uncle yahya shikuma sai ya tashi kilama saita dawo ta gyara,duk da tasan Anty da kokarin tsafta take ba ma lallai yayi wata daud'aba.
Falukan biyu da extra rooms din ta gama dasu da daining room.
Kitchen ta wuce ta duba abun da suke dashi tahau hada kalaci,tana yi tana ankare da time.
Kunun alkama tayi mai hade da markad'ad'dar gyada yasha madara sai daukar ido yake.sai ta dumama wani ferfesu data gani cikin frig,sannan ta fere doya ta tadafa ta sannan ta daketa tayi sakwara daman akwai kayan miya tayi greeting dinsu ta yi yar sos mai hade da kwai da vegetables........dan danan k'amshi ya karad'e gidan.
Wainar fulawa ta hau soyawa bayan tasaka mata albasa mai lawashi da cabbage,sai kwai data xuba aciki da magi.......kafin takwas da rabi harta gama da wanna fannin ta wuce tashiga wanka.
Duk abunda takeyi kalaman malik na jiya suna mata yawo cikin kai,ta rasa wani waje zata ajiyesu duk inda ta duba taga basu da waje amman kasancewar malik mutunne mai mutunci da dadin zama,saitaji bai dace da wofintar waba koba komi sun saba kuma aduk hasashen irinsa take yiwa kanta fata.
Wanda ba dan kowa ba bai kuma da jijidakai irin na masu shi,wanda yasan girma da mutuncin iyaye wanda zai girmama mata nata,wanda bai dauki duniya da abunda ke cikin ta ba.wayayye mai fara,a da boye bacin ransa akowane hali.
A iyakar zaman su ta karance shi duk haka yake,malik yana da kudi don kuwa zaman sa da Alfah ya samu kudi da shi kansa baisan yawan su ba,amman bai dauki kansa bakin komi ba bai kuma kalli kudin matsayin masu darajar da zai iya yin komi dasu ba.
Yana yin komi yadda ya dace da ace wani ne yadda yake kokarin ganin ya faranta mata,to zaiyyi anfani da dukiyarsa don yana ganin ai kodan ita zata saka yasamu duk abunda yakeso.
Sai akai sa,a shima malik din ya ganeta yaga kudi da wasu kyalekyale na duniya basu gabanta,iyayenta sunyi kokarin gina mata tarbiyya da duk wanda yazauna da ita ko ta zauna dashi zayyi sha,awart.
Fitowa tayi tana tsane jikinta bakin gado taji budewar kofar juyawa tai taga Anty ce.
Murmushi tayi tace"Anty maijego barka da tashi ga ruwa can baya an kwashe maki karya huce,ya kwanan princess."
Cikin jin dadin kulawar yar uwar tata ta idasa shigowa tace"princess dinki bata da kirki jiya bata barni nayi bacci ba wlh sai biyu da rabi,nikau in tace ke zata biyo wlh na bani uku na safiyyah."
Me fiya zatai ba dariya ba tana lakuto mai tana bin jikinta dashi tace"Allah yayi wa princess albarka ai kema mama tace kin mata kuka har taji da ana bayarwa data samu maiso ta bada saboda kukan ki."
Murmushi tayi tace "aigashinan kau ana rama mata,ke wai kinji yadda take kuka saboda wulakanci wai kar a kashe wuta kuma karna zauna kiji min yarinya ita nan har tasan wani zama da wani haske ita da tazo shekaranjiya."
Fiyah shafarta take tana dariya tace"Ato sai kushirya don aradu akwai aiki."
"Uhm Bari kawai,fiyah duk ke kai ayyukan gidan nan,gaskiya kin kyauta Allah yabiya ki yabar ki da muhseen."
Dam taji kirjinta yace ita wlh ta ma manta da babin wannan gayen,tunda ta anshi wayarsa bata taba yunkurin kiran sa ba.
Tabdijam ashe anty nanan kan bakanta nashigesu yazan yi,don wlh ni ban ra,ayinsa ya cika yanga wlh.
Yak'e take tace"uhm Anty kenan."
"Kamar ya anty kenan badai baku waya ba,mekike nufi fiyah?"
Bata bari sun hada ido ba tace"kai anty shidin ya ce maki bamu waya?"
"Ban sani ba"
Dariya take ciki ciki tace"sorry kwantar da hankalin ki muna waya amman ba kullin ba gaskiya."
Sai lokacin ta washe baki "koke fa yar qanwata,wlh ina maki sha,awar muhseen yaron kirki ne baida wata matsala."
Uhm kawai fiyah tace ta shiga saka kayanta juyo mata bata tayi "mak'ala mun Anty."
Cikin haushi tace"tirr da ke shekara ashirin da biyu baki iya saka bra ba,ba doke yesmin take maki dariya ba."
Ya mutsa fuska tayi "Anty hannuna ne fah bai kaiwa,nidai ki makalan mun sauri nake in da class."
Makala matan tayi tana nufar kofar fita"ga kudinki can bisa frig kitchen,nasan sadda zaki fito ina wanka ga kaya can da za asaka mata idan za,ai mata wanka."
To tace mata sanan ta fice ita kuma ta idasa saka kayan ta murza farar powder da libstick bata sa kwalli ba fiyah irin mutanan nan ne da zaka ga koba su saka kwalli ba sai kaga kamar sunsa,haka idonsu yake daga Allah ne.
Hijab har kasa ta zuba bayan riga da siket din data saka don inhar ta sasu tofa bata saka karamar hijab,saboda duk shap dinta bayyana yake tubarkallah.