Sashe 39
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari da wuri suka gama soyen raguna uku,zuwa karfe biyu na rana sun gama dan ma Suna da dan yawa kuma kasko uku sukai,duk yadda fiya take kwari kwari saida Inna balaraba da Anty jamila sukai mata magana ko bata da lfiya,saboda yadda duk ta zama sukuku,bacin sun santa da kazar kazar da yawan magana wani bin.
Tun safe take tsammanin wayar zakiyya amman shiru kuma ta kirata bata samu ba,duk saitaji gabanta yana faduwa Allah yasa ba wani abunne zai faruba,haka taita tsammanin kiranta har karfe uku na rana.
Daker ma taci abincin rana kadan kadan ta duba wayarta taga ko zata ga misscall amman shiru.
Saida akai sallar la,asar ta sallame kenan taji karar wayar zunbur tayi ta jawota
Kosallama batakai dayi ba taji muryar zakiyya tana magana cikin tsananin tashin hankali,
"Fiyah........kina ina fito yanzu fito don Allah ki saman hanyar shoprite.......babu lokaci kifito don Allah akwai babbar matsala"
Jikinta ya dauki karkarwa tace"ganinan zakiyya kiyi kokarin boyewa biyoki akai ne"
Muryarta da alamun kuka take tace"eh biyoni sukai gasu nan bayana ina cikin mota na samu waje na lab'e kiyi sauri bari na turo maki inda zaki saman."
Kashewa tayi tatashi zunbur ta canza abayarta ta suri wayar tafito falon.
Anty na kitchen ta sameta tace"Anty don Allah zan fita bazan jimaba,result dinmu na islamiya zan ansa feea tace yau ake rabawa kuma basu bada na wani,don zasu tantance wadanda zasuyi musabaqa"
Kallonta take kamar zata karyata ta amman kuma bata hujja,
"Shikenan,amman safiyya don girman Allah kiyi kokari kidawo da wuri,banson kiyo dare nafison kina kusadani"
"Insha Allah bazan ba"
Fita tayi cikin hanzari saita dawo ta duba jikkarta tadauki kudin taxi ta sake ficewa cike da fargaba.
Duba kwatancen tayi tasanar da mai taxi din ya karya kwana ya nufi wajen,suna shiga wani lungu ta hangi mota tsayw wajen,tunaninta ta zakiyyarce don bata sanar da ita kalar motar da take ciki ba.
Sauka tayi ta sallami mai taxin ta nufi motar,kwankwasa glass din tayi aka sauke shi idonta akan wani bakin mutun fuskarshi babu kyan gani,shikadai ne cikin motar ja baya tayi tana rawar murya tace"kayi hkr nai zaton yayana ne yace mun yana kusa da nan"
Kallonta yake yana zaro ido yace"bar nan kafin ina farka cikinki"
Babushiri na yanki hanya amman jikina yaban akwai wani abu,labewa nai wani sakon gida ina leken motar wani katon mutun yafito daga wani gida hannunsa da wata jikka ta mata,yana fitowa daga gidan na hangi faduwar mukulli baisan ya fadi bama shi,shiga motar yayi ya jima sannan sukaja suka bar wajen.
Saida na tabbatar sunyi nisa sosai na dawo da sauri na dauki key din,nashiga kofar da zata sadani da gidan don kofar babu marfi.
Mukullin nasakana shiga bude gidan jikina ko ina rawa yake,daker ya bude na shiga gidan da gani andade babu kowa cikinsa.
Kiran wayar zakiyar nayi tana ringing bata dauka hankalina yasake tashi,sako da lungu na gidan nashiga kewaye wa Allah baisa naga kofa mai irin mukullin hannuna ba,fitowa nai nayo hanyar fita naji alamun tsayawar mota jinai fitsari zai kubcemin.........wata mota da take ajiye ta lalace na kurda kasanta na kwanta gabana banda faduwa babu abunda yake,zuciyata kamar zata fito waje haka nakeji.
Motace aka shigo da ita daga baya naga an fizgo mutun abayan motar idona akan kafafun mace,hankalina yasake tashi don tabbas raina yaban zakiyya ce.yadda take nishi da gurnani daji bakinta suka dade..........rawa kurin jikina yake bakamar jin danai wani yace"da alamun fa wani yashigo mu jefa shegiya can dakin muduba mugani."
Dayan yace"nifa wannan yarinyar ban yarda da ita ba duk zargina tare suke"
"Aa ban tunanin haka kamota mugani,shegiya zaki yi magana ne inkikaji ukuba,saikin fadi inda kika ajiye memory din nan"
Wani daki dake bayana suka bude suka sata suka jawo suka rufe da kwado.
Dube duben gidan kawai suke Allah bai basu sa,ar ganina ba,sannan suka fita nabada tsawon lokaci sannan nafito ina rawar sanyi duk da ba sanyin nakeji ba.
Leka wa waje nayi naga basunan na koma ina b'ab'are na samu katon dutsi naringa bugun wannan kwad'on yana waigen bayana karsu dawo su saman.
Nasha wuya kafin na samu nasarar balle kwadon.
Shiganai dasauri itace kau kwamce daker take numfashi,cikin sauri na cire plaster da aka rufe mata baki,ashe bayan ma plaster saida suka cusa mata soso cikin bakin.
Tari takamayi tana rike da wuyanta,
"Tashi maza zakiyya bamuda lokaci,koda ace munyi asarar memory yazama dai ke bamuyi asararki ba,"daker tatashi muka fito janta nake daker muka fito duk arude nake,karar motar da mukaji abayan mu bayan fitowar mu daga cikin yasa ina juyawa muka hada ido da daya daga cikinsu,zakiyya tace cikin nishi "muruga fiyah yaya mamman ne karmu tsaya,idan suka kamamu bazasu barmu da rai ba."
Tunkafin na idasa jin mezatace na fizgeta muka fara falfala gudu,yayinda suka rufa mana baya don insukace su shiga mota zamu bace masu.
Gudu muke wanda tunda nake bantaba irin saba,zakiyya tun bata iyawa har ta zage itama damun ga sun kusa cin mana saimu sake himma...........wani gida dake bude muka fada muka labe bayan kyauren kofar,muna lekensu suna dube duben wajen.
Jinake fitsari zai kucce man zakiyya durkushewa tayi kasa tana rufe bakinta,don nishi take take sosai karsujimu.
Sun jima sosai wannan wurin har muka sadakar da bazasu tai ba sannan suka tafi.
A gajiye suka fito suka yanki titi kamar zasu fadi kowa cikin su ya gama galabaita,zubewa sukai bakin titin suna maida numfashi.
Xakiyya numfashinta sama sama yake daker tae fizgoshi,riko hannun fiya tayi daker take iya magana tace"fiy....ah.......kikira wani yazo ya taimakemu ina......buk...atar asibiti ga wannan mcard din ta ciroshi cikin breziyarta,ki adanashi....ko..namut..u foyah ki idasa wannan aikin........sumewa tayi nan wajen.
Saida fiyah ta saki kara tana girgiza zakiyyar amman bata motsi,agigice take sosai.
tafara tarar mota neman taimako amman babu mai tsaywa duba da yadda taimako yanzu yayi wuya,durkushewa tayi gaban zakiyyar tana kuka,kamar anzungureta tatuna da malik ta rarumo wayarta hannunta yana karkarwa ta shiga kiransa.
Harta tsinke baidauka ba ta sake kira karo na biyu,nan ma haka jitake kamar zata haukace"kadauki waya yaya malik ina bumatar taimakonka"
Runtse ido tai tana sake kira cikin sadakarwa saikuma taji andaga,bata bari yayi magana ba tace cikin kuka"yaya malik don Allah kataimakeni kazo ka taimake mu........kuka yaci karfinta ta kasa cigaba da maganar.
Jitai ance"kina iya"
Bata cikin natsuwar da zata iya tantance muryar waye amman tasan bata malik bace.
Fadar inda suke tayi cikin dimaucewa da gigita,saidai shican ya kashe wayar.
Kuka ta tisa zakiyya gaba tanayi idan zakiyya ta muti ya zatayi da rayuwarta.
Babu jimawa taga mota tsaye inda suke saidai wanda yafito daga motar ne yasa hankalinta dawo jikinta,bakinta ne taji yafurta.
*yah Abdoulnasser* kallon zakiyya tayi dake kwance kamar gawa sannan ta dago ta kallai,shikanshi wadda ke kwance kasan kusada fiyah ganin ta ya gigitashi,idonsa dan danan yayi jajawur yasha mur matuka bai sake dago kai ya kalli fiyar ba yayi kwana zaibar wajen batare da yunkurin yin wani abuba.
Aguje tatashi ta bishi tana hawaye ganin dagaske koma wa zaiyyi. idan yatai yabarsu anan komi zai iya faruwa dasu wata kila zakiyya tana iya rasa ranta.
Jiyai kurin ta rike hannunsa cikin rawar murya tace"karkayi haka plsss narokeka karka tai karka tai kabrmu a,inhar katai zamu iya rasa ranta bata camcanci haka ba kome katuna akanta baidace kabarmu ahaka ba......narokeka plsss yah Abdoul plssss.........ingijeni yayi na fadi agefe cikin fushi da na jima banganshi cikin sa ba yace"ina ruwana da mutuwarta ko rayuwarta,baishafan ba data mutu kotai rai karkisake zuwa inda nake balle kimun mganar wanna abar."
Ya wuce kamar kububuwa yabar ni awajen.....zaman dirshen nayi ina kuka nashiga ukuna ni safiyya yau naga bala,i dagaske Alfah tafiya yayi wace irin xuciyace dashi haka,ya zanyi da zakiyya ni kau yau.nafi karfin minty talatin wajen babu wanda ya kulani kowa yazo wucewar sa yake.........kamar wasa saiga motarsa tasake dawowa wajen,inda muke lokacin naci kuka nakoshi har muryata bata fita,koda naga kiran anty kasa dauka nai namata sakon cewa naje gida amman zan dawo yanzu.
Ko kallonsa banba banza nai dashi yana zuwa ya sungumeta yaje yasata baya yarufe,yayi tsaye baimun magama ba alamun intaho mutai,yadda ya bata mun rai bana jin ko kallonsa zan sake yi ahalin yanzu,tashi nai daga durkushin danake na kakkabe jikona na share fuskata na nufi tiri kurin,inajin xuciyata na zafi kamar garwashi.
Madam bata lokaci kafin taxi ta tsaya nashiga nabarsa nan shida zakiyyar nasan dole zaikula da ita ko dawowar dayayi nasan xuciyarsa ce taji bazata iya barinta ta rasa rayuwarta ba bayan yana da damar kaita asibiti,can kukarata kaida ita wani abu yazo mun wuya ya tomare kuka nakeson inyi inba haka ba azai wuce ba,kukan naitayi wanda har cikin raina nakejinsa har mai taxin yana ban hkr ,ban ma sauraresa ba saida nayi na koshi sannan ya mikomun ruwa na wanke fuskata dashi bayan nafito daga taxin.na sallamai na shiga gida.
Anty na ganina tace"kina lafiya fiyah?kuka kikai me akai maki"
Wani kukan ya haomun nace"Anty yanzu don Allah sun kyauta mun kenan,inazowa na biyu amman suka ban na biyar wannan karon,har hakan yaja baza asani cikin musabaqa ba,wlh Allah ya isana"
Dariya Antyn tayi tace"lallai safiyya har yau dai da sauranki,to waye yace maki kullum ake kwana bisa gado" ganin haka karyata ta ansu yasa nashige daki naci gaba da kukana.
Don't share it plssss and plss
[9/17, 3:39 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........32
Tun safe take tsammanin wayar zakiyya amman shiru kuma ta kirata bata samu ba,duk saitaji gabanta yana faduwa Allah yasa ba wani abunne zai faruba,haka taita tsammanin kiranta har karfe uku na rana.
Daker ma taci abincin rana kadan kadan ta duba wayarta taga ko zata ga misscall amman shiru.
Saida akai sallar la,asar ta sallame kenan taji karar wayar zunbur tayi ta jawota
Kosallama batakai dayi ba taji muryar zakiyya tana magana cikin tsananin tashin hankali,
"Fiyah........kina ina fito yanzu fito don Allah ki saman hanyar shoprite.......babu lokaci kifito don Allah akwai babbar matsala"
Jikinta ya dauki karkarwa tace"ganinan zakiyya kiyi kokarin boyewa biyoki akai ne"
Muryarta da alamun kuka take tace"eh biyoni sukai gasu nan bayana ina cikin mota na samu waje na lab'e kiyi sauri bari na turo maki inda zaki saman."
Kashewa tayi tatashi zunbur ta canza abayarta ta suri wayar tafito falon.
Anty na kitchen ta sameta tace"Anty don Allah zan fita bazan jimaba,result dinmu na islamiya zan ansa feea tace yau ake rabawa kuma basu bada na wani,don zasu tantance wadanda zasuyi musabaqa"
Kallonta take kamar zata karyata ta amman kuma bata hujja,
"Shikenan,amman safiyya don girman Allah kiyi kokari kidawo da wuri,banson kiyo dare nafison kina kusadani"
"Insha Allah bazan ba"
Fita tayi cikin hanzari saita dawo ta duba jikkarta tadauki kudin taxi ta sake ficewa cike da fargaba.
Duba kwatancen tayi tasanar da mai taxi din ya karya kwana ya nufi wajen,suna shiga wani lungu ta hangi mota tsayw wajen,tunaninta ta zakiyyarce don bata sanar da ita kalar motar da take ciki ba.
Sauka tayi ta sallami mai taxin ta nufi motar,kwankwasa glass din tayi aka sauke shi idonta akan wani bakin mutun fuskarshi babu kyan gani,shikadai ne cikin motar ja baya tayi tana rawar murya tace"kayi hkr nai zaton yayana ne yace mun yana kusa da nan"
Kallonta yake yana zaro ido yace"bar nan kafin ina farka cikinki"
Babushiri na yanki hanya amman jikina yaban akwai wani abu,labewa nai wani sakon gida ina leken motar wani katon mutun yafito daga wani gida hannunsa da wata jikka ta mata,yana fitowa daga gidan na hangi faduwar mukulli baisan ya fadi bama shi,shiga motar yayi ya jima sannan sukaja suka bar wajen.
Saida na tabbatar sunyi nisa sosai na dawo da sauri na dauki key din,nashiga kofar da zata sadani da gidan don kofar babu marfi.
Mukullin nasakana shiga bude gidan jikina ko ina rawa yake,daker ya bude na shiga gidan da gani andade babu kowa cikinsa.
Kiran wayar zakiyar nayi tana ringing bata dauka hankalina yasake tashi,sako da lungu na gidan nashiga kewaye wa Allah baisa naga kofa mai irin mukullin hannuna ba,fitowa nai nayo hanyar fita naji alamun tsayawar mota jinai fitsari zai kubcemin.........wata mota da take ajiye ta lalace na kurda kasanta na kwanta gabana banda faduwa babu abunda yake,zuciyata kamar zata fito waje haka nakeji.
Motace aka shigo da ita daga baya naga an fizgo mutun abayan motar idona akan kafafun mace,hankalina yasake tashi don tabbas raina yaban zakiyya ce.yadda take nishi da gurnani daji bakinta suka dade..........rawa kurin jikina yake bakamar jin danai wani yace"da alamun fa wani yashigo mu jefa shegiya can dakin muduba mugani."
Dayan yace"nifa wannan yarinyar ban yarda da ita ba duk zargina tare suke"
"Aa ban tunanin haka kamota mugani,shegiya zaki yi magana ne inkikaji ukuba,saikin fadi inda kika ajiye memory din nan"
Wani daki dake bayana suka bude suka sata suka jawo suka rufe da kwado.
Dube duben gidan kawai suke Allah bai basu sa,ar ganina ba,sannan suka fita nabada tsawon lokaci sannan nafito ina rawar sanyi duk da ba sanyin nakeji ba.
Leka wa waje nayi naga basunan na koma ina b'ab'are na samu katon dutsi naringa bugun wannan kwad'on yana waigen bayana karsu dawo su saman.
Nasha wuya kafin na samu nasarar balle kwadon.
Shiganai dasauri itace kau kwamce daker take numfashi,cikin sauri na cire plaster da aka rufe mata baki,ashe bayan ma plaster saida suka cusa mata soso cikin bakin.
Tari takamayi tana rike da wuyanta,
"Tashi maza zakiyya bamuda lokaci,koda ace munyi asarar memory yazama dai ke bamuyi asararki ba,"daker tatashi muka fito janta nake daker muka fito duk arude nake,karar motar da mukaji abayan mu bayan fitowar mu daga cikin yasa ina juyawa muka hada ido da daya daga cikinsu,zakiyya tace cikin nishi "muruga fiyah yaya mamman ne karmu tsaya,idan suka kamamu bazasu barmu da rai ba."
Tunkafin na idasa jin mezatace na fizgeta muka fara falfala gudu,yayinda suka rufa mana baya don insukace su shiga mota zamu bace masu.
Gudu muke wanda tunda nake bantaba irin saba,zakiyya tun bata iyawa har ta zage itama damun ga sun kusa cin mana saimu sake himma...........wani gida dake bude muka fada muka labe bayan kyauren kofar,muna lekensu suna dube duben wajen.
Jinake fitsari zai kucce man zakiyya durkushewa tayi kasa tana rufe bakinta,don nishi take take sosai karsujimu.
Sun jima sosai wannan wurin har muka sadakar da bazasu tai ba sannan suka tafi.
A gajiye suka fito suka yanki titi kamar zasu fadi kowa cikin su ya gama galabaita,zubewa sukai bakin titin suna maida numfashi.
Xakiyya numfashinta sama sama yake daker tae fizgoshi,riko hannun fiya tayi daker take iya magana tace"fiy....ah.......kikira wani yazo ya taimakemu ina......buk...atar asibiti ga wannan mcard din ta ciroshi cikin breziyarta,ki adanashi....ko..namut..u foyah ki idasa wannan aikin........sumewa tayi nan wajen.
Saida fiyah ta saki kara tana girgiza zakiyyar amman bata motsi,agigice take sosai.
tafara tarar mota neman taimako amman babu mai tsaywa duba da yadda taimako yanzu yayi wuya,durkushewa tayi gaban zakiyyar tana kuka,kamar anzungureta tatuna da malik ta rarumo wayarta hannunta yana karkarwa ta shiga kiransa.
Harta tsinke baidauka ba ta sake kira karo na biyu,nan ma haka jitake kamar zata haukace"kadauki waya yaya malik ina bumatar taimakonka"
Runtse ido tai tana sake kira cikin sadakarwa saikuma taji andaga,bata bari yayi magana ba tace cikin kuka"yaya malik don Allah kataimakeni kazo ka taimake mu........kuka yaci karfinta ta kasa cigaba da maganar.
Jitai ance"kina iya"
Bata cikin natsuwar da zata iya tantance muryar waye amman tasan bata malik bace.
Fadar inda suke tayi cikin dimaucewa da gigita,saidai shican ya kashe wayar.
Kuka ta tisa zakiyya gaba tanayi idan zakiyya ta muti ya zatayi da rayuwarta.
Babu jimawa taga mota tsaye inda suke saidai wanda yafito daga motar ne yasa hankalinta dawo jikinta,bakinta ne taji yafurta.
*yah Abdoulnasser* kallon zakiyya tayi dake kwance kamar gawa sannan ta dago ta kallai,shikanshi wadda ke kwance kasan kusada fiyah ganin ta ya gigitashi,idonsa dan danan yayi jajawur yasha mur matuka bai sake dago kai ya kalli fiyar ba yayi kwana zaibar wajen batare da yunkurin yin wani abuba.
Aguje tatashi ta bishi tana hawaye ganin dagaske koma wa zaiyyi. idan yatai yabarsu anan komi zai iya faruwa dasu wata kila zakiyya tana iya rasa ranta.
Jiyai kurin ta rike hannunsa cikin rawar murya tace"karkayi haka plsss narokeka karka tai karka tai kabrmu a,inhar katai zamu iya rasa ranta bata camcanci haka ba kome katuna akanta baidace kabarmu ahaka ba......narokeka plsss yah Abdoul plssss.........ingijeni yayi na fadi agefe cikin fushi da na jima banganshi cikin sa ba yace"ina ruwana da mutuwarta ko rayuwarta,baishafan ba data mutu kotai rai karkisake zuwa inda nake balle kimun mganar wanna abar."
Ya wuce kamar kububuwa yabar ni awajen.....zaman dirshen nayi ina kuka nashiga ukuna ni safiyya yau naga bala,i dagaske Alfah tafiya yayi wace irin xuciyace dashi haka,ya zanyi da zakiyya ni kau yau.nafi karfin minty talatin wajen babu wanda ya kulani kowa yazo wucewar sa yake.........kamar wasa saiga motarsa tasake dawowa wajen,inda muke lokacin naci kuka nakoshi har muryata bata fita,koda naga kiran anty kasa dauka nai namata sakon cewa naje gida amman zan dawo yanzu.
Ko kallonsa banba banza nai dashi yana zuwa ya sungumeta yaje yasata baya yarufe,yayi tsaye baimun magama ba alamun intaho mutai,yadda ya bata mun rai bana jin ko kallonsa zan sake yi ahalin yanzu,tashi nai daga durkushin danake na kakkabe jikona na share fuskata na nufi tiri kurin,inajin xuciyata na zafi kamar garwashi.
Madam bata lokaci kafin taxi ta tsaya nashiga nabarsa nan shida zakiyyar nasan dole zaikula da ita ko dawowar dayayi nasan xuciyarsa ce taji bazata iya barinta ta rasa rayuwarta ba bayan yana da damar kaita asibiti,can kukarata kaida ita wani abu yazo mun wuya ya tomare kuka nakeson inyi inba haka ba azai wuce ba,kukan naitayi wanda har cikin raina nakejinsa har mai taxin yana ban hkr ,ban ma sauraresa ba saida nayi na koshi sannan ya mikomun ruwa na wanke fuskata dashi bayan nafito daga taxin.na sallamai na shiga gida.
Anty na ganina tace"kina lafiya fiyah?kuka kikai me akai maki"
Wani kukan ya haomun nace"Anty yanzu don Allah sun kyauta mun kenan,inazowa na biyu amman suka ban na biyar wannan karon,har hakan yaja baza asani cikin musabaqa ba,wlh Allah ya isana"
Dariya Antyn tayi tace"lallai safiyya har yau dai da sauranki,to waye yace maki kullum ake kwana bisa gado" ganin haka karyata ta ansu yasa nashige daki naci gaba da kukana.
Don't share it plssss and plss
[9/17, 3:39 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........32