Sashe 8
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Lectures sukai yau masu zafi,don semester tazo karewa shiyasa KO wane malami soyake yayi covering Kan lokacin exam yayi don har sunfara test ma.
Sun had'u da feea cap wajen cin abinci take cema ta.
"Fiyah ashe guy d'inan bakaramin k'usa bane aharinnan,kinsan kowaye babansa kuwa."
Fiyah saita nuna kamar bata sani ba cikin mamaki da al,ajabi tace"Kai haba,bani insha."
Tace"kinsan Alh muazzam canji,na cikin estate dinmu,to wlh shine ya haifesa wani babban laifi ya aikata ma shi ya korai tsawon shekara da shekaru kenan,nayi nayi da momi aman tace baruwanta wlh."
Jinjina kai kurin fiyah keyi tace"lallai banyi mamaki ba,saboda tun farko naga muguwar kamarsa da y'angidan.Allah ya kyauta gaba ya sasatanshi da iyayensa."
Feea tayi tagumi tace"wlh yaban tausayi jiya,tsoro naji ai karya shak'oni ya dunga jibga karshe ya kasheni abanza.don naga jiyake da karfi kamar doki."
Dariya fiyah tayi tace"ba take yake ba lokacin ai."
Feea tace"wlh kuma guy din ya gama had'uwa ban tab'a ganin ruwan kyau ga namijiba irin nashi Zan so in samu saurayi kamarsa."
Dariya fiyah tayi tana kallonta tace"kozaki shiga daga ciki naimaki hanya."
Zaro ido feea tayi tana rufe baki tace"rufaman asiri wlh ko k'ashina bazai bari ajikina ba,keee wannan guy d'in banga fitsararrar dazata tunkarai da maganar soba,aikoba so wannan ixxarsa ma da kwarjininsa sun sata rugawa,balle yadda naga yana da bakar zuciya."
Dariya kurin takeyiwa feea ganin duk ta rud'e lokaci guda alamun dai wannan Marin bata manta dashi ba.
Karfe d'aya da kwata tafito daga cikin makarantar,feea tace tazo suwuce tace ai bagida tayi ba,zata dawo karfe hud'u suna da test.
Bata sha wuyar samun abun hawa ba tawuce gidan Anti jamila,don yau idan bata jeba tashiga ukunta wajenta,takakkiya zatayo Mata har gida.
Babu laifi mijinta yana dashi,don babban gidane Mai plat biyu shiga tayi tana doka sallama,Mai aikinta ce take ta ansawa,shiga tayi cikin falon tana kallonsa an sake mashi kujeru da TV plasma,ansaka wata kantamemiya ga sabon canis kafet Mai shegen laushi,andai gyara falon kamar na sabuwar amarya,bama falonba ta lura gyaran duka gidanne.
Magana tajiyo cikin bedroom d'in kamar ita da wata ne, kasa kunne tayi tajiyo muryar wata tana cewa"wlh jamila maganin nan shayanzu magani yanzu,kinsan da kanwata tayi anfani dashi,saigata da kanta tana nemana ruwa ajallo,dakau kamar bazata siyaba,kinga wannan sunan sa rijiya tunjum,wlh shima badai aiki ba nake gaya maki makociyaya data siyai,can cikin dare naringa jiyo ihun maigidanta,washe gari saigata wai insiye matashi duk,Abban Ahmad bai tab'a Mata kuka ba insuna tare sai jiya,ai ban sayar da kayan banza kinsani.yo in gaya maki da mijin yayata dan rainin wayau ne,yaraina ta nake gaya maki,baya kusantarta saiya ga dama haka bai zaman gida,ke Abu yazo har yakai ga Saki jamila,dakerfa iyaye suka shiga lamarin,lokacin Ina Ibadan Dana dawo lokacin ta koma najefa na tsumata,nahad'ata yadda yakamata karshe saigashi duk inda zata shine kekaita yana rik'eda jikkarta."
Ajiyar xuciya ta sauke tace"lami ya isa haka,ki ajiyemun wannan da wad'annan,na wane kud'insu."
Tana washe baki tace"wlh don kece Zan maki sauki ki bada 10k ai babu cuta tsakaninmu."
Tace"toshike nan ki ajiyemun sy wajenki karki sugar wa da kowa,in na ta shi zan ansa."
Dahaka suka fito tana yimata sai anjima,ganin fiyah falon yasa ta rik'ebaki tace"shegiya kin zo shine baki sallama."
Matar ficewa tayi tabarsu fiyah tace"anti ya za,ai kiji bayan kunshige ciki sai ciniki kuke,wai anty da wannan uban cikin ma sai kinsha kayan Mata,baki bari ki haihu."
KUYI HKR WLH NAGAJI,MUHADU GOBE IDAN ALLAH YASA MUNKAI DA RAI DA LAFIYA.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
[9/17, 3:35 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........9
Sun had'u da feea cap wajen cin abinci take cema ta.
"Fiyah ashe guy d'inan bakaramin k'usa bane aharinnan,kinsan kowaye babansa kuwa."
Fiyah saita nuna kamar bata sani ba cikin mamaki da al,ajabi tace"Kai haba,bani insha."
Tace"kinsan Alh muazzam canji,na cikin estate dinmu,to wlh shine ya haifesa wani babban laifi ya aikata ma shi ya korai tsawon shekara da shekaru kenan,nayi nayi da momi aman tace baruwanta wlh."
Jinjina kai kurin fiyah keyi tace"lallai banyi mamaki ba,saboda tun farko naga muguwar kamarsa da y'angidan.Allah ya kyauta gaba ya sasatanshi da iyayensa."
Feea tayi tagumi tace"wlh yaban tausayi jiya,tsoro naji ai karya shak'oni ya dunga jibga karshe ya kasheni abanza.don naga jiyake da karfi kamar doki."
Dariya fiyah tayi tace"ba take yake ba lokacin ai."
Feea tace"wlh kuma guy din ya gama had'uwa ban tab'a ganin ruwan kyau ga namijiba irin nashi Zan so in samu saurayi kamarsa."
Dariya fiyah tayi tana kallonta tace"kozaki shiga daga ciki naimaki hanya."
Zaro ido feea tayi tana rufe baki tace"rufaman asiri wlh ko k'ashina bazai bari ajikina ba,keee wannan guy d'in banga fitsararrar dazata tunkarai da maganar soba,aikoba so wannan ixxarsa ma da kwarjininsa sun sata rugawa,balle yadda naga yana da bakar zuciya."
Dariya kurin takeyiwa feea ganin duk ta rud'e lokaci guda alamun dai wannan Marin bata manta dashi ba.
Karfe d'aya da kwata tafito daga cikin makarantar,feea tace tazo suwuce tace ai bagida tayi ba,zata dawo karfe hud'u suna da test.
Bata sha wuyar samun abun hawa ba tawuce gidan Anti jamila,don yau idan bata jeba tashiga ukunta wajenta,takakkiya zatayo Mata har gida.
Babu laifi mijinta yana dashi,don babban gidane Mai plat biyu shiga tayi tana doka sallama,Mai aikinta ce take ta ansawa,shiga tayi cikin falon tana kallonsa an sake mashi kujeru da TV plasma,ansaka wata kantamemiya ga sabon canis kafet Mai shegen laushi,andai gyara falon kamar na sabuwar amarya,bama falonba ta lura gyaran duka gidanne.
Magana tajiyo cikin bedroom d'in kamar ita da wata ne, kasa kunne tayi tajiyo muryar wata tana cewa"wlh jamila maganin nan shayanzu magani yanzu,kinsan da kanwata tayi anfani dashi,saigata da kanta tana nemana ruwa ajallo,dakau kamar bazata siyaba,kinga wannan sunan sa rijiya tunjum,wlh shima badai aiki ba nake gaya maki makociyaya data siyai,can cikin dare naringa jiyo ihun maigidanta,washe gari saigata wai insiye matashi duk,Abban Ahmad bai tab'a Mata kuka ba insuna tare sai jiya,ai ban sayar da kayan banza kinsani.yo in gaya maki da mijin yayata dan rainin wayau ne,yaraina ta nake gaya maki,baya kusantarta saiya ga dama haka bai zaman gida,ke Abu yazo har yakai ga Saki jamila,dakerfa iyaye suka shiga lamarin,lokacin Ina Ibadan Dana dawo lokacin ta koma najefa na tsumata,nahad'ata yadda yakamata karshe saigashi duk inda zata shine kekaita yana rik'eda jikkarta."
Ajiyar xuciya ta sauke tace"lami ya isa haka,ki ajiyemun wannan da wad'annan,na wane kud'insu."
Tana washe baki tace"wlh don kece Zan maki sauki ki bada 10k ai babu cuta tsakaninmu."
Tace"toshike nan ki ajiyemun sy wajenki karki sugar wa da kowa,in na ta shi zan ansa."
Dahaka suka fito tana yimata sai anjima,ganin fiyah falon yasa ta rik'ebaki tace"shegiya kin zo shine baki sallama."
Matar ficewa tayi tabarsu fiyah tace"anti ya za,ai kiji bayan kunshige ciki sai ciniki kuke,wai anty da wannan uban cikin ma sai kinsha kayan Mata,baki bari ki haihu."
KUYI HKR WLH NAGAJI,MUHADU GOBE IDAN ALLAH YASA MUNKAI DA RAI DA LAFIYA.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
[9/17, 3:35 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........9