Sashe 15
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Wajen da ya sauketa wancen lokacin nan ya sake saukarta,bayan ta zauna yadan rusuna yace"hajiya me zakisha."
Murmushi tayi tana waigen nayanta tace"rufan asiri kaganni ko airport ni ban tab'a zuwa ba,amman karka damu kanka wlh bana son komi nidai kayi ka idasa mun infece kafin wannan boss din naka ya dawo."
Dariya yayi yana jan kujera ya zauna yace"kinga can gashi can cikin d'akin exercise yana ta faman G-ming kawai dai abunda zakiyi ya taimakeki fiyah shine jajircewa,da fitar sa tsoro acikin ranki koda kinajin tsoron karkibari ya fito kan fuskarki kisha mur kuma duk abunda ya fada maki kiyi kokarin maida mashi wadda ya gaya maki,koma fiye da haka ki fetsare idonki gabanshi,shine zaisa ya sassauta maki kuma hakan zai baki damar shiga jikinsa kuma duk abunda kika zomashi dashi zai yarda."
Murmushi tayi tace"uhmmm yah malik kenan nidai ina jinka kawai aman ina ni ina mayarwa da wancen gagaren magana."
Dariya yayi ya cigaba da sanar da ita cewa.
"Alh kwangila ne yace ma Abbi Alh muazzam zaman wannan yaron cikin iyalinka masiface babba,kamar yadda hajiya umma tace ka korai tokuwa hakan yafi dacewa,ka rabashi da kai ka ahalinka wannan shine mafita inba haka ba............cikin zafin rai da kunan zuciya Alfah ya shak'oshi iyakar karfinsa,ya ringa naushi ga fuska har hakorinsa ya fita,kuka yake yana cewa muryarsa duk ta dishe don kuka karya kake munafuki wlh baka isa ba kana gudun na fallasa.......kafin ya idasa abunda yakeson fada Mutanen wajen suka ringa janshi suna raba shi da Alh kwangila,daker aka rabasu inkinga yadda kirjinsa yake d'agawa saikin zata xuciyarsa fitowa zatai.Abbi ne ya iso wajen yana huci ya fizgoshi bai diresa ko inaba sai gaban mami wadda sai lokacin ta samu hawayen yin kuka,cikin kakkausar murya yace"zan fad'a gaban kowa kuma gabanki,daga rana mai kamar ta yau babuni babu Abdoulnasser na yafeshi daga cikin zuria ta,na barshi har abadan abada sanan wlh wlh wlh duk wanda na kama cikin yaran gidannan yana muamala dashi aboye ko azahiri wlh zaibisa,yadda na korai shima haka zaibisa.ba ga yara ba harke ushe muddin kika bibiyesa ko awaya ko zahiri daga ranar abakin aurenki,kidauka koda ban gani ba to ranar zakibar gidana..........yanzu ba sai anjima ba nakeson ka tattara komatsanka da wancen yaron da ka kwaso ka kawo mun agida,waya sani koshine ya koya maka kufitar mun agida yanzu,kuma karka bari ink'arayin arba da bakaken fuskokin ku,inba haka ba wlh sawa zanyi adaureku har tsawon rayuwarku........bazan anshe duk abunda ka samu daga jikina ba don wannan nayi makane domin Allah da wahalar da dakakemun........muryarsa tayi rauni sosai fiye da lokacin da ya fara magana.........bakayi mun Adalci ba Abdoulnasser ba ka kyauta ma rayuwata ba,duk cikin zuria ta babau wanda nakeso kamar ka,babu wanda ke kyautata mun kamarka,shine zaka yimun haka dole zaka ar jikina kuka Abi yake kamar yaro,kai idan mai hankaline zaka san cewar abun anfi karfinsa ne baida wata mafita........barin wajen yayi yana shashshekar kuka.ina daga can jikin bango ina nawa kukan,inajin inama ace mafarki nake ba gaske bane wannan wace irin bakar rana ce.umma kau tana ganin tafiyar abbi ita dasu haulat mezasuyi ba darinba,har gaban mami tazo tace to sai abi wani sarkin don yaudai tauraron gidan nan haskensa ya dishe har abadan abada mamman shine zai maye mana gurbinsa.
Mami tana durk'ushe gaban Abdoul tana kuka ita da ni'ima bata maida kai ga umma ba.
Cikin karfin hali da danne ciwon da yakeji ga xuciyarsa yace ma mami"mamina kuta shi kubar nan wajen wannan kukan da kuke bazai canza komi ba,kunfi kowa sanin waye Abbi baya magana daya don haka ni da ya fidda zan fita ba ka zan sake bari fuskata da tashi ta hadua sai in munje lahira sai Allah yayi mana hisabi."
Ta shi yayi yana yafitoni akan inzo muje mu hada kayan mu,
Alh kwangila da wani amininsa murmushi suke suna magana k'asa k'asa ba zan iya jiyo kome suke tattaunanwa ba dariya sukai suka fice daga gidan,yan jaridar suka rufa masu baya don da gani sune suka kirasu.
Har mun fara nisa da barin filin wajen saiga zakiya ta rugo da gudu ta rungumeshi ta baya,tana wani irin kuka kar ramta zai fita tana cewa"yah Naseer wlh banda yadd.........wata irin fizga yayo mata daga bayansa,yayi mata wani kalar rik'o kamar ya rik'e doki ko wani k'ato girgizata yayi iyakar karfinsa harsaida numfashinta ya kusan fita,kokarin kwatar ta nake ua daka man wata tsawa da tun da nazo duniya banji irinta ba,ban tab'a ganin Alfah cikin irin wsnnam condition din ba,cikin tsawa da hargagi yake mata magana still yana rik'e da shoulder dinta "uban me zaki gaya man,mekike dashi da zaki gaya man,ashe daman kaunar banza kike mun ashe daman soyayyar cin amana muke nida ke,ahada kai dake acimun mutunci a wulakanta ni wannan tozarcin ya isheki ko da saura,jijjigata yake yana sake cewa nace ya isheki ko da saura to bari kiji zakiya wlh nai nadamar amuncewa dake arayuwata,natsaneki zakiya na tsaneki ban kaunar sake ganin fuskarki gabana,kuma kin ban darasi kin nuna man halinku na mata ashe duk haka kuke wannan ma ya isheni kibarni da wannan jeki kibar nan wajen.
Yayi jifa da zakiya gefe saida kanta ya bugi wani tudu dandanan wajen ya fashe,yaja ni muka shiga tattara kayanmu muka bar gidan fiyah tunda ga wannan ranan har yau ban sake shiga maitama ba,bamu sake hada ido da wani daga cikin yan unguwar ba sai fah Alh kwangila da abun nan ya faru.ko mami bama waya da ita,saboda ranar da zamu taho ta kirani tana kuka kamar me duk ta tashi hankanlinta tana cewa kakula man da Abdoul malik ka kula man dashi,daga shi sai ni'imah nake dasu don Allah karka bari ya illata kanshi,Abdoul yana da zuciya xuciyarma kamar ta mahaukata muddin akaimashi abunda yafi karfin tunaninsa zai iya aikata komi akan shi,na rokeka karka barshi shikadai duk abunda zai maka don Allah malik karka barshi ya cutar da rayuwrsa,ta ban wsu iyayen kudi nikaina lokacin bansan adadinsu ba ina kuka tana kuka haka ma ni'ima tanayi muka baro gidan,lokacin daddy bai gari abun yafaru daga baya ya nememu yabamu hkr tare da cewa duk abunda muke so muzo mu samai.
Amman lokacin Alfah sai ya kwana uku bai gidan nan,yana can club wajen wasu abokansa tun suna secondary,wanda sukaita kokarin ganin sun jawoshi cikinsu amman abun ya gagara sai yanzu da ya idasa rikicewa dafari har wiwi yakesha.
yasha shisha duk wani abu da kikasan d'an maye yana sha Abdoul yasha abuguda ce baisha ba,itace sigari taba kenan.
Nasha bak'ar wuya kafin na iya samo kanshi yana zaman gida,sannan nafara yak'in ganin ya daina shan sauran kayan mayen amman har yau Allah baisa giya ta barsa ba,nasha wuyar Alfah koma ince ina cikin shanta.kinji waye Malik sannan kinji waye Abdoulnaseer Alfah.yanzu zan bar maki wuk'a da nama sai d'an abunda ba arasa ba da zan kama maki dashi"
Tana dafe dakai tasha hawayenta ta gode ma Allah.
Cikin sanyin murya tace"yah malik wlh labarin ku yaban tausayi,yatab'a man zuciya nama rasa sanin ta ina zan fara kama abun,don akwai abubuwan tambaya aciki da basu da iyaka,amman kaban lokaci inyi tunani sosai akwai bukatar inkulla kawancen dole da zakiya,inhar Allah baisa tayi aure yanzu ba."
Gyara zama yayi yace"zakiya nanan batai aure ba mun tab'a had'uuwa a store din Alfah tazo itada wasu kawayenta,taso muyi magana mai tsawo amman muna tare da alfah idan yasan intare da ita zamu samu matsala,tabbas hangen ki yayi daidai tunda bata sanki ba zaki iya bugar cikinta kisan gaskoyar komi kafin musan yanhar da zamu bayyana ta ga kowa.na jinjina karfin tunaninki wannan ma alamace ta kinda tsananin kokari makaramta."
Dariya tayi tana duba wayarta alamar kamar sak'o taga har hudu tayi,
"Yah malik inga zan wuce sai munyi waya kome kenam zamu tattauna."
Ta shi yayi shima yana taka mata suna hira da dariya afuskarsu,kamar daga sama suka ganshi gabansu fuskar nan banu alamun rahma akanta ko miskala zarratin........fiyah jitai kamar zata saki zawo cikin wando har saida cikinta yabada sautin kulululu........tunkarota yake yana daure da fuska bata yi kokarin matsawa ba amman fah cikin xuciyarta k'es za ace mata ta ranci na kare.
Ga wayar ta yah jalal nata faman kira babu halin dauka.
Fiyah anshigo komar Alfah koya dramer zata kasance😂
Mrs bb ce
Mom muhseen.
09034722970
Karku manta sanyin idaniya Abin cikin ruhina return,yana nan bisa hanya akan farashi mai tahusa darin ki biyu kacal ta nisha dantar dake,labarin mai tafe da rikita zuciya da d'okantuwa zuwaga ainahin inda zamuje.labarin yana dauke da salo salo da zaisaka mai karatu nishad'i da kuma d'okin jin yadda Ayman da sanyin idaniyarsa zasu kasance.
Ku kasance da mom muhseen domin nishadantar da masoyanta.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........15
Murmushi tayi tana waigen nayanta tace"rufan asiri kaganni ko airport ni ban tab'a zuwa ba,amman karka damu kanka wlh bana son komi nidai kayi ka idasa mun infece kafin wannan boss din naka ya dawo."
Dariya yayi yana jan kujera ya zauna yace"kinga can gashi can cikin d'akin exercise yana ta faman G-ming kawai dai abunda zakiyi ya taimakeki fiyah shine jajircewa,da fitar sa tsoro acikin ranki koda kinajin tsoron karkibari ya fito kan fuskarki kisha mur kuma duk abunda ya fada maki kiyi kokarin maida mashi wadda ya gaya maki,koma fiye da haka ki fetsare idonki gabanshi,shine zaisa ya sassauta maki kuma hakan zai baki damar shiga jikinsa kuma duk abunda kika zomashi dashi zai yarda."
Murmushi tayi tace"uhmmm yah malik kenan nidai ina jinka kawai aman ina ni ina mayarwa da wancen gagaren magana."
Dariya yayi ya cigaba da sanar da ita cewa.
"Alh kwangila ne yace ma Abbi Alh muazzam zaman wannan yaron cikin iyalinka masiface babba,kamar yadda hajiya umma tace ka korai tokuwa hakan yafi dacewa,ka rabashi da kai ka ahalinka wannan shine mafita inba haka ba............cikin zafin rai da kunan zuciya Alfah ya shak'oshi iyakar karfinsa,ya ringa naushi ga fuska har hakorinsa ya fita,kuka yake yana cewa muryarsa duk ta dishe don kuka karya kake munafuki wlh baka isa ba kana gudun na fallasa.......kafin ya idasa abunda yakeson fada Mutanen wajen suka ringa janshi suna raba shi da Alh kwangila,daker aka rabasu inkinga yadda kirjinsa yake d'agawa saikin zata xuciyarsa fitowa zatai.Abbi ne ya iso wajen yana huci ya fizgoshi bai diresa ko inaba sai gaban mami wadda sai lokacin ta samu hawayen yin kuka,cikin kakkausar murya yace"zan fad'a gaban kowa kuma gabanki,daga rana mai kamar ta yau babuni babu Abdoulnasser na yafeshi daga cikin zuria ta,na barshi har abadan abada sanan wlh wlh wlh duk wanda na kama cikin yaran gidannan yana muamala dashi aboye ko azahiri wlh zaibisa,yadda na korai shima haka zaibisa.ba ga yara ba harke ushe muddin kika bibiyesa ko awaya ko zahiri daga ranar abakin aurenki,kidauka koda ban gani ba to ranar zakibar gidana..........yanzu ba sai anjima ba nakeson ka tattara komatsanka da wancen yaron da ka kwaso ka kawo mun agida,waya sani koshine ya koya maka kufitar mun agida yanzu,kuma karka bari ink'arayin arba da bakaken fuskokin ku,inba haka ba wlh sawa zanyi adaureku har tsawon rayuwarku........bazan anshe duk abunda ka samu daga jikina ba don wannan nayi makane domin Allah da wahalar da dakakemun........muryarsa tayi rauni sosai fiye da lokacin da ya fara magana.........bakayi mun Adalci ba Abdoulnasser ba ka kyauta ma rayuwata ba,duk cikin zuria ta babau wanda nakeso kamar ka,babu wanda ke kyautata mun kamarka,shine zaka yimun haka dole zaka ar jikina kuka Abi yake kamar yaro,kai idan mai hankaline zaka san cewar abun anfi karfinsa ne baida wata mafita........barin wajen yayi yana shashshekar kuka.ina daga can jikin bango ina nawa kukan,inajin inama ace mafarki nake ba gaske bane wannan wace irin bakar rana ce.umma kau tana ganin tafiyar abbi ita dasu haulat mezasuyi ba darinba,har gaban mami tazo tace to sai abi wani sarkin don yaudai tauraron gidan nan haskensa ya dishe har abadan abada mamman shine zai maye mana gurbinsa.
Mami tana durk'ushe gaban Abdoul tana kuka ita da ni'ima bata maida kai ga umma ba.
Cikin karfin hali da danne ciwon da yakeji ga xuciyarsa yace ma mami"mamina kuta shi kubar nan wajen wannan kukan da kuke bazai canza komi ba,kunfi kowa sanin waye Abbi baya magana daya don haka ni da ya fidda zan fita ba ka zan sake bari fuskata da tashi ta hadua sai in munje lahira sai Allah yayi mana hisabi."
Ta shi yayi yana yafitoni akan inzo muje mu hada kayan mu,
Alh kwangila da wani amininsa murmushi suke suna magana k'asa k'asa ba zan iya jiyo kome suke tattaunanwa ba dariya sukai suka fice daga gidan,yan jaridar suka rufa masu baya don da gani sune suka kirasu.
Har mun fara nisa da barin filin wajen saiga zakiya ta rugo da gudu ta rungumeshi ta baya,tana wani irin kuka kar ramta zai fita tana cewa"yah Naseer wlh banda yadd.........wata irin fizga yayo mata daga bayansa,yayi mata wani kalar rik'o kamar ya rik'e doki ko wani k'ato girgizata yayi iyakar karfinsa harsaida numfashinta ya kusan fita,kokarin kwatar ta nake ua daka man wata tsawa da tun da nazo duniya banji irinta ba,ban tab'a ganin Alfah cikin irin wsnnam condition din ba,cikin tsawa da hargagi yake mata magana still yana rik'e da shoulder dinta "uban me zaki gaya man,mekike dashi da zaki gaya man,ashe daman kaunar banza kike mun ashe daman soyayyar cin amana muke nida ke,ahada kai dake acimun mutunci a wulakanta ni wannan tozarcin ya isheki ko da saura,jijjigata yake yana sake cewa nace ya isheki ko da saura to bari kiji zakiya wlh nai nadamar amuncewa dake arayuwata,natsaneki zakiya na tsaneki ban kaunar sake ganin fuskarki gabana,kuma kin ban darasi kin nuna man halinku na mata ashe duk haka kuke wannan ma ya isheni kibarni da wannan jeki kibar nan wajen.
Yayi jifa da zakiya gefe saida kanta ya bugi wani tudu dandanan wajen ya fashe,yaja ni muka shiga tattara kayanmu muka bar gidan fiyah tunda ga wannan ranan har yau ban sake shiga maitama ba,bamu sake hada ido da wani daga cikin yan unguwar ba sai fah Alh kwangila da abun nan ya faru.ko mami bama waya da ita,saboda ranar da zamu taho ta kirani tana kuka kamar me duk ta tashi hankanlinta tana cewa kakula man da Abdoul malik ka kula man dashi,daga shi sai ni'imah nake dasu don Allah karka bari ya illata kanshi,Abdoul yana da zuciya xuciyarma kamar ta mahaukata muddin akaimashi abunda yafi karfin tunaninsa zai iya aikata komi akan shi,na rokeka karka barshi shikadai duk abunda zai maka don Allah malik karka barshi ya cutar da rayuwrsa,ta ban wsu iyayen kudi nikaina lokacin bansan adadinsu ba ina kuka tana kuka haka ma ni'ima tanayi muka baro gidan,lokacin daddy bai gari abun yafaru daga baya ya nememu yabamu hkr tare da cewa duk abunda muke so muzo mu samai.
Amman lokacin Alfah sai ya kwana uku bai gidan nan,yana can club wajen wasu abokansa tun suna secondary,wanda sukaita kokarin ganin sun jawoshi cikinsu amman abun ya gagara sai yanzu da ya idasa rikicewa dafari har wiwi yakesha.
yasha shisha duk wani abu da kikasan d'an maye yana sha Abdoul yasha abuguda ce baisha ba,itace sigari taba kenan.
Nasha bak'ar wuya kafin na iya samo kanshi yana zaman gida,sannan nafara yak'in ganin ya daina shan sauran kayan mayen amman har yau Allah baisa giya ta barsa ba,nasha wuyar Alfah koma ince ina cikin shanta.kinji waye Malik sannan kinji waye Abdoulnaseer Alfah.yanzu zan bar maki wuk'a da nama sai d'an abunda ba arasa ba da zan kama maki dashi"
Tana dafe dakai tasha hawayenta ta gode ma Allah.
Cikin sanyin murya tace"yah malik wlh labarin ku yaban tausayi,yatab'a man zuciya nama rasa sanin ta ina zan fara kama abun,don akwai abubuwan tambaya aciki da basu da iyaka,amman kaban lokaci inyi tunani sosai akwai bukatar inkulla kawancen dole da zakiya,inhar Allah baisa tayi aure yanzu ba."
Gyara zama yayi yace"zakiya nanan batai aure ba mun tab'a had'uuwa a store din Alfah tazo itada wasu kawayenta,taso muyi magana mai tsawo amman muna tare da alfah idan yasan intare da ita zamu samu matsala,tabbas hangen ki yayi daidai tunda bata sanki ba zaki iya bugar cikinta kisan gaskoyar komi kafin musan yanhar da zamu bayyana ta ga kowa.na jinjina karfin tunaninki wannan ma alamace ta kinda tsananin kokari makaramta."
Dariya tayi tana duba wayarta alamar kamar sak'o taga har hudu tayi,
"Yah malik inga zan wuce sai munyi waya kome kenam zamu tattauna."
Ta shi yayi shima yana taka mata suna hira da dariya afuskarsu,kamar daga sama suka ganshi gabansu fuskar nan banu alamun rahma akanta ko miskala zarratin........fiyah jitai kamar zata saki zawo cikin wando har saida cikinta yabada sautin kulululu........tunkarota yake yana daure da fuska bata yi kokarin matsawa ba amman fah cikin xuciyarta k'es za ace mata ta ranci na kare.
Ga wayar ta yah jalal nata faman kira babu halin dauka.
Fiyah anshigo komar Alfah koya dramer zata kasance😂
Mrs bb ce
Mom muhseen.
09034722970
Karku manta sanyin idaniya Abin cikin ruhina return,yana nan bisa hanya akan farashi mai tahusa darin ki biyu kacal ta nisha dantar dake,labarin mai tafe da rikita zuciya da d'okantuwa zuwaga ainahin inda zamuje.labarin yana dauke da salo salo da zaisaka mai karatu nishad'i da kuma d'okin jin yadda Ayman da sanyin idaniyarsa zasu kasance.
Ku kasance da mom muhseen domin nishadantar da masoyanta.
[9/17, 3:37 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.........15