Sashe 70
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kuwa yana shiga part d'in umma a parlour suka hadu da umman ya gaida ita tukunna ya juya xai nufi upstairs umma tace
"abduljabbar ba nauwara tana wurin ka ba ne?"
Yana sosa kai yace "Ehh umma tana nan, uhm kayan ta xan d'auko mata"
Girgixa kai umma tayi hmm yaran xamani basu da kunya tukunna tace
"Okay amman tayi sauri taxo tayi breakfast d'in tun da tace min xata je gidan fa'iza da jiddah kada rana tayi "
"Okay umma yanxu xata xo"
Yana gama fad'in hka ya haye stairs umma kuwa tayi kitchen, bayan ya d'auko mata kayan ya tafi kai mata tsaya wa yayi cike da mamaki yana kallon ta ganin yanda ta koma bacci, xama yayi kusa da ita ya xuba mata ido yana kallon ta wani son ta da k'aunar tane yake shiga cikin xuciyar ya gode wa Allah da ya bashi mace da tai dai dai dashi a komai da hka yasa hannun shi yana yi mata tafiyar tsutsuwa a kafar ta har ta bud'e idon ta yace "kin manta da fitar taki "
Tuna wa da tayi da hka yasa ta tashi da sauri ta shiga toilet sannan ta fito ta shirya cikin wani cotton lace maroon colour riga da siket ne sunyi mata kyau sosae da yake babu kayan make up yasa ta d'aura d'ankwalin ta sannan suka fito a kunyace ta gaida da umma Sannan a gurguje suka yi breakfast taje ta yiwa fuskar ta light make up ta sanya mayafi da takalmi sannan ta fito tayi sallama da umma suka fita da abduljabbar don shi xai kai ta.
A farfajiyar gidan suka had'u da na'eem da ameer nan suka mak'ale sai sun bisu haka suka xuba su a bayan sit d'in motar suka tafi, a gidan jiddah ya fara ajiye ta ya bata 30 mints ta fito su tafi haka ta shiga gidan da sallama jiddah da gudu taje ta rungume ta sannan ta gaisa da hindatu suka shige part d'in jiddah sun sha er hira ta wajen 30 mint di'n tukunna tayi mata sallama suka fito ta rakota har wajen da abduljabbar yayi parking suka gaisa ya bata kyautar kud'i da yawa sannan suka yi sallama da juna suka tafi.
Suna er hirar su da yaran su har suka k'araso gidan fa'iza to anan ya ajiye so sai 5 na yamma xai xo ya d'auke su, suna shiga fa'iza tana jin sallamar nauwara ta fara tsallen murna bare da taga har da twins aka xo mata........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_dedicated to my Ummiey xeey Allah ya k'ara basirah da fasaha da k'arfin ido ina miki fatan alkhairi_💞😍
*~Pg 99~*
Sun sha hira da fa'iza sosai yinin ranar tare suka yi girkin rana suna ta hira don sunyi kewar juna sosai, sai 5 abduljabbar yaxo d'aukan su da bai yi niyyar shiga gidan ba sai ga Dr muh'd ya dawo daga wurin aiki shi ya tilas ta mishi ya shiga.
Fa'iza baki fah yak'i rufuwa ganin babban yaya a gidan ta nan ta gaida shi sannan ta had'o mishi drinks da bottle d'in faro ta kawo mishi babu abin da sha sai da suka tisa shi a gaba daga fa'iza har Dr muh'd di'n da naci sannan yasha drink d'in yana gama sha ya yi musu sallama ya fito daga gidan xuwa cikin motar shi ya xauna yana jiran nauwara.
Kamar kada su rabu da juna haka suka ji sai lokacin suka gaisa da Dr muh'd don lokacin da ya shigo tana bedroom d'in fa'iza, kamar yanda ya bawa jiddah kyautar kud'i haka ya bawa fa'iza tayi ta godia sannan suka rabu cike da kewar junan su.
Sun dawo gida nauwara agajiye sosai take don hka tana sallahr isha'e ta watsa ruwa a jikin ta tabi lafiyar gado sai bacci, abduljabbar kuwa kasa bacci yayi sai faman juyi yake daga K'arshe ya tarkato yayo d'akin nauwara ya rungume abar shi a jikin shi sai lokacin bacci ya mai dad'i ya d'auke shi.
Hka su nauwara suka cigaba da xuba soyayyar su cikin kwanciyar hankali, har xuwa ranar monday da safe abduljabbar ya koma abuja suka rabu cike da kewar junan su.
Duk wasu shirye shirye an gama na d'aurin auren Abba da ammi an gyara mata part d'aya wanda xata xauna aciki girman shi da komai nashi kamar nasu umma, abduljabbar ne ya xuba kayan furnitures da sauran kayan kyala kyale na gida shi ya d'auke wannan nauyin, sam nauwarah ta kasa sakin jiki da umma kamar da don wlh ita fah har yanxu wannan auren bai kwanta mata a rai ba kawai don an fi k'arfin ta ne, har abduljabbar ta fad'a mishi yace kawai ta bisu da addu'ar xaman lafia don shi ma yana son auren abba da ammi dole ta hak'ura kuwa.
Ranar juma'a bayan an idar da sallahr juma'a Kafin mutane su tafi acikin masallacin dubban mutane suka shaida daurin auren abba da ammi daga nan aka watse ana musu addu'ar xaman lafia.
Daman nauwara bata xo kaduna ba don umma tace taje kadunan amman nauwara tace ita Mai xata je tayi Hka umma ta kyale ta, tana kula da ita bayan an d'aura auren abduljabbar yana kiran umma yana fad'a mata to da yake nauwara tana xaune kusa da umman tsam ta tashi ta shige d'aki taci kukanta ta more sannan ta fito kallo d'aya umma tayi mata ta tabbatar kuka tayi girgixa kai kawai umma tayi bata ce mata komai ba kamar yanda ita ma nauwara bata k'ara magana ba.
Bayan su abduljabbar sun dawo daga d'aurin auren a d'akin ta ya same ta a kwance shima kwanciyar yayi a jikin ta tare da cewa
"me yake damun baby nah? "
Murmishin yak'e tayi tana cewa "ba komai dear just ina huta wa ne "
"da kyau habibty nah ya kamata ki fara shiri ranar sunday xamu wuce abuja har da twins xamu tafi"
"da gaske kake? "
Ta fad'i tana d'an waro ido bushe mata idon yayi ta lumshe su kuwa tana murmishi yana murxa mata hannu yace "da gaske nake wlh baby na gaji da xirga xirgan nan "
"baxa mu barwa umma twins ba? "
"tabbb Allah baxan iya ba da yara na xan tafi "
"kai dear "
"yes! Baby nah baki san yanda nake son yara ba, har na matsu kin dad'a samun ciki kin haifa min wasu twins d'in dukka mata, na'eem da ameer sun girma fah ya kamata su samu kanne ina nan ina addu'a jiki na yana bani kin kusa samu ko ma har kin harbu Insha Allah "
Kwa6e fuska tayi tare da yin kalar tausayi da fuskar tace "kai dear twins fah kace tabbb ba kasan xafin haihuwa bane da wahala fa wayyo Allah nah"
Dariya ta bashi ganin yanda tayi yana dariyar yace "ba wani wahala fah abin da tare ma xamu haihun ina miki nakudar Kina haihuwar ae kada ki damu "
"Hmmm " abin da nauwara tayi kenan ,kallon ta yayi yana cewa
"komai na gidan ki an xuba bari ma Ki gani ko yayi miki"
Wayar shi ya d'auko ya fara nuna mata irin yanda aka canja gidan kamar bashi ba yayi matuk'ar yin kyau gashi kaloli masu kyau aka shirya gidan dasu "Wow masha Allah gaskiya dear yayi kyau sosai Allah ya k'ara bud'i ya kare min kai daga sharrin masu sharri nagode "
"Ameeen habibty na ki bar godiyar nan kin fi k'arfin komai a waje na"
Peck ta bashi a kumatu sannan ya ce "baby nah i luv u "
"i luv u too my dear "
cikin marairaice murya ta kwantar da kanta a saman kafad'ar shi tace "my dear anjima xamu fita shan ice cream please "
Bakin ta ya rik'o da hannun shi yace "wannan bakin ya fiye kwadayi da yawa "
"xamu je don Allah "
Yana murmishi yace "don't worry baby nah xamu je, amman yanxu a dan rage min xafi Kafin anjima Kinsan nayi missing di'n ki sosai "
Ya K'arasa fad'i yana kashe mata ido d'aya rungume shi tayi a jikin ta tana Godiya ga Allah da ya mallaka mata wannan gwarxon mijin nata tana fatan mutuwa ce xata raba su.
Ae kuwa da yammacin ranar suka shirya don tafiya nauwara tana sanye da blue gown mai touch d'in white ajikin rigar tayi rolling d'in kanta da white veil shi kuwa abduljabbar black trouser nd T-shirt blue sunyi matuk'ar yin kyau ko twins basu tafi dasu ba don suna islamia, ko umma ta yaba da wannan k'walliyar tasu, sun birge mutane da dama sai kallon su ake kishi ya ishi nauwara ganin yanda emmata suke kallon abduljabbar ba don ta gaji ba tasa shi da mitar su dawo gida kallon ta yayi yana murmishi yace "Haba baby nah baxa ki bar ni na lalubo d'aya ba sai ki samu k'anwa koh yah "
Ya fad'i yana d'aga mata gira harara ta 6alla mishi tare da had'e rai kiris take jira ta fashe mishi da kuka nan kuma ya dawo rarrashin ta don baxai jure fushin habibty di'n shi ba, Sun sha selfie sannan suka yiwa su twins da su umma siyayyan kayan ciye ciye tukunna suka dawo gida xuciyar su cike da farin ciki.
Duk wasu abubuwan da xasu buk'ata umma ta tanadar wa nauwara sun had'a kayan su sai jiran ranar tafiya dakyar ya barta taje gidan jiddah, fa'iza da aunty kausar tayi musu sallama ranar sunday misalin karfe 2:30 jirgin su nauwara ya d'aga xuwa abuja sun bar umma da abba, aunty sadiya saleem da kewar su.
Alhmdllh sun sauka a abuja lafia Joseph driven Yah abduljabbar ne yaxo ya dauke su a airport xuwa gida, Wow duk irin Kyan da nauwara ta gani a wayar abduljabbar na gidan sai yanxu taga ni axahiri yafi mata kyau,sai da ya xagaya dasu ko'ina na gidan, d'akin su twins ma ya had'u iya had'u wa sannan kuma abduljabbar da nauwara suka tafi bedrooms di'n su don yin wanka yayin da er aikin da umma ta had'a mata da ita ta kwashe su twins don tayi musu wanka su ma.
"abduljabbar ba nauwara tana wurin ka ba ne?"
Yana sosa kai yace "Ehh umma tana nan, uhm kayan ta xan d'auko mata"
Girgixa kai umma tayi hmm yaran xamani basu da kunya tukunna tace
"Okay amman tayi sauri taxo tayi breakfast d'in tun da tace min xata je gidan fa'iza da jiddah kada rana tayi "
"Okay umma yanxu xata xo"
Yana gama fad'in hka ya haye stairs umma kuwa tayi kitchen, bayan ya d'auko mata kayan ya tafi kai mata tsaya wa yayi cike da mamaki yana kallon ta ganin yanda ta koma bacci, xama yayi kusa da ita ya xuba mata ido yana kallon ta wani son ta da k'aunar tane yake shiga cikin xuciyar ya gode wa Allah da ya bashi mace da tai dai dai dashi a komai da hka yasa hannun shi yana yi mata tafiyar tsutsuwa a kafar ta har ta bud'e idon ta yace "kin manta da fitar taki "
Tuna wa da tayi da hka yasa ta tashi da sauri ta shiga toilet sannan ta fito ta shirya cikin wani cotton lace maroon colour riga da siket ne sunyi mata kyau sosae da yake babu kayan make up yasa ta d'aura d'ankwalin ta sannan suka fito a kunyace ta gaida da umma Sannan a gurguje suka yi breakfast taje ta yiwa fuskar ta light make up ta sanya mayafi da takalmi sannan ta fito tayi sallama da umma suka fita da abduljabbar don shi xai kai ta.
A farfajiyar gidan suka had'u da na'eem da ameer nan suka mak'ale sai sun bisu haka suka xuba su a bayan sit d'in motar suka tafi, a gidan jiddah ya fara ajiye ta ya bata 30 mints ta fito su tafi haka ta shiga gidan da sallama jiddah da gudu taje ta rungume ta sannan ta gaisa da hindatu suka shige part d'in jiddah sun sha er hira ta wajen 30 mint di'n tukunna tayi mata sallama suka fito ta rakota har wajen da abduljabbar yayi parking suka gaisa ya bata kyautar kud'i da yawa sannan suka yi sallama da juna suka tafi.
Suna er hirar su da yaran su har suka k'araso gidan fa'iza to anan ya ajiye so sai 5 na yamma xai xo ya d'auke su, suna shiga fa'iza tana jin sallamar nauwara ta fara tsallen murna bare da taga har da twins aka xo mata........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_dedicated to my Ummiey xeey Allah ya k'ara basirah da fasaha da k'arfin ido ina miki fatan alkhairi_💞😍
*~Pg 99~*
Sun sha hira da fa'iza sosai yinin ranar tare suka yi girkin rana suna ta hira don sunyi kewar juna sosai, sai 5 abduljabbar yaxo d'aukan su da bai yi niyyar shiga gidan ba sai ga Dr muh'd ya dawo daga wurin aiki shi ya tilas ta mishi ya shiga.
Fa'iza baki fah yak'i rufuwa ganin babban yaya a gidan ta nan ta gaida shi sannan ta had'o mishi drinks da bottle d'in faro ta kawo mishi babu abin da sha sai da suka tisa shi a gaba daga fa'iza har Dr muh'd di'n da naci sannan yasha drink d'in yana gama sha ya yi musu sallama ya fito daga gidan xuwa cikin motar shi ya xauna yana jiran nauwara.
Kamar kada su rabu da juna haka suka ji sai lokacin suka gaisa da Dr muh'd don lokacin da ya shigo tana bedroom d'in fa'iza, kamar yanda ya bawa jiddah kyautar kud'i haka ya bawa fa'iza tayi ta godia sannan suka rabu cike da kewar junan su.
Sun dawo gida nauwara agajiye sosai take don hka tana sallahr isha'e ta watsa ruwa a jikin ta tabi lafiyar gado sai bacci, abduljabbar kuwa kasa bacci yayi sai faman juyi yake daga K'arshe ya tarkato yayo d'akin nauwara ya rungume abar shi a jikin shi sai lokacin bacci ya mai dad'i ya d'auke shi.
Hka su nauwara suka cigaba da xuba soyayyar su cikin kwanciyar hankali, har xuwa ranar monday da safe abduljabbar ya koma abuja suka rabu cike da kewar junan su.
Duk wasu shirye shirye an gama na d'aurin auren Abba da ammi an gyara mata part d'aya wanda xata xauna aciki girman shi da komai nashi kamar nasu umma, abduljabbar ne ya xuba kayan furnitures da sauran kayan kyala kyale na gida shi ya d'auke wannan nauyin, sam nauwarah ta kasa sakin jiki da umma kamar da don wlh ita fah har yanxu wannan auren bai kwanta mata a rai ba kawai don an fi k'arfin ta ne, har abduljabbar ta fad'a mishi yace kawai ta bisu da addu'ar xaman lafia don shi ma yana son auren abba da ammi dole ta hak'ura kuwa.
Ranar juma'a bayan an idar da sallahr juma'a Kafin mutane su tafi acikin masallacin dubban mutane suka shaida daurin auren abba da ammi daga nan aka watse ana musu addu'ar xaman lafia.
Daman nauwara bata xo kaduna ba don umma tace taje kadunan amman nauwara tace ita Mai xata je tayi Hka umma ta kyale ta, tana kula da ita bayan an d'aura auren abduljabbar yana kiran umma yana fad'a mata to da yake nauwara tana xaune kusa da umman tsam ta tashi ta shige d'aki taci kukanta ta more sannan ta fito kallo d'aya umma tayi mata ta tabbatar kuka tayi girgixa kai kawai umma tayi bata ce mata komai ba kamar yanda ita ma nauwara bata k'ara magana ba.
Bayan su abduljabbar sun dawo daga d'aurin auren a d'akin ta ya same ta a kwance shima kwanciyar yayi a jikin ta tare da cewa
"me yake damun baby nah? "
Murmishin yak'e tayi tana cewa "ba komai dear just ina huta wa ne "
"da kyau habibty nah ya kamata ki fara shiri ranar sunday xamu wuce abuja har da twins xamu tafi"
"da gaske kake? "
Ta fad'i tana d'an waro ido bushe mata idon yayi ta lumshe su kuwa tana murmishi yana murxa mata hannu yace "da gaske nake wlh baby na gaji da xirga xirgan nan "
"baxa mu barwa umma twins ba? "
"tabbb Allah baxan iya ba da yara na xan tafi "
"kai dear "
"yes! Baby nah baki san yanda nake son yara ba, har na matsu kin dad'a samun ciki kin haifa min wasu twins d'in dukka mata, na'eem da ameer sun girma fah ya kamata su samu kanne ina nan ina addu'a jiki na yana bani kin kusa samu ko ma har kin harbu Insha Allah "
Kwa6e fuska tayi tare da yin kalar tausayi da fuskar tace "kai dear twins fah kace tabbb ba kasan xafin haihuwa bane da wahala fa wayyo Allah nah"
Dariya ta bashi ganin yanda tayi yana dariyar yace "ba wani wahala fah abin da tare ma xamu haihun ina miki nakudar Kina haihuwar ae kada ki damu "
"Hmmm " abin da nauwara tayi kenan ,kallon ta yayi yana cewa
"komai na gidan ki an xuba bari ma Ki gani ko yayi miki"
Wayar shi ya d'auko ya fara nuna mata irin yanda aka canja gidan kamar bashi ba yayi matuk'ar yin kyau gashi kaloli masu kyau aka shirya gidan dasu "Wow masha Allah gaskiya dear yayi kyau sosai Allah ya k'ara bud'i ya kare min kai daga sharrin masu sharri nagode "
"Ameeen habibty na ki bar godiyar nan kin fi k'arfin komai a waje na"
Peck ta bashi a kumatu sannan ya ce "baby nah i luv u "
"i luv u too my dear "
cikin marairaice murya ta kwantar da kanta a saman kafad'ar shi tace "my dear anjima xamu fita shan ice cream please "
Bakin ta ya rik'o da hannun shi yace "wannan bakin ya fiye kwadayi da yawa "
"xamu je don Allah "
Yana murmishi yace "don't worry baby nah xamu je, amman yanxu a dan rage min xafi Kafin anjima Kinsan nayi missing di'n ki sosai "
Ya K'arasa fad'i yana kashe mata ido d'aya rungume shi tayi a jikin ta tana Godiya ga Allah da ya mallaka mata wannan gwarxon mijin nata tana fatan mutuwa ce xata raba su.
Ae kuwa da yammacin ranar suka shirya don tafiya nauwara tana sanye da blue gown mai touch d'in white ajikin rigar tayi rolling d'in kanta da white veil shi kuwa abduljabbar black trouser nd T-shirt blue sunyi matuk'ar yin kyau ko twins basu tafi dasu ba don suna islamia, ko umma ta yaba da wannan k'walliyar tasu, sun birge mutane da dama sai kallon su ake kishi ya ishi nauwara ganin yanda emmata suke kallon abduljabbar ba don ta gaji ba tasa shi da mitar su dawo gida kallon ta yayi yana murmishi yace "Haba baby nah baxa ki bar ni na lalubo d'aya ba sai ki samu k'anwa koh yah "
Ya fad'i yana d'aga mata gira harara ta 6alla mishi tare da had'e rai kiris take jira ta fashe mishi da kuka nan kuma ya dawo rarrashin ta don baxai jure fushin habibty di'n shi ba, Sun sha selfie sannan suka yiwa su twins da su umma siyayyan kayan ciye ciye tukunna suka dawo gida xuciyar su cike da farin ciki.
Duk wasu abubuwan da xasu buk'ata umma ta tanadar wa nauwara sun had'a kayan su sai jiran ranar tafiya dakyar ya barta taje gidan jiddah, fa'iza da aunty kausar tayi musu sallama ranar sunday misalin karfe 2:30 jirgin su nauwara ya d'aga xuwa abuja sun bar umma da abba, aunty sadiya saleem da kewar su.
Alhmdllh sun sauka a abuja lafia Joseph driven Yah abduljabbar ne yaxo ya dauke su a airport xuwa gida, Wow duk irin Kyan da nauwara ta gani a wayar abduljabbar na gidan sai yanxu taga ni axahiri yafi mata kyau,sai da ya xagaya dasu ko'ina na gidan, d'akin su twins ma ya had'u iya had'u wa sannan kuma abduljabbar da nauwara suka tafi bedrooms di'n su don yin wanka yayin da er aikin da umma ta had'a mata da ita ta kwashe su twins don tayi musu wanka su ma.