Sashe 53
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aunty sadiya ce ta mik'e ta bar wajen sannan ammi ma ta mik'e tana cewa
"fa'iza taho muje ki kitse min wannan kan nawa ya ishe ni hka"
Mik'e wa tayi tana cewa
"toh ammi "
Suka nufi d'akin da ammi take k'wana aka bar umma da abduljabbar xaune su kadai sunyi shiru sai can tace
"sai ka fad'i abin da yake tafe da kai duk ka kore min en hirar kuma ka sani a gaba kayi shiru "
Tsugunna wa yayi har k'asa ya rik'e kafafun umma yana bata hak'uri ta yafe mishi baxai k'ara kwatanta hakan ba
"toh me kayi min abdul ai ni bakai min laifin komai ba "
"nooo umma Kina fushi da ni har da abba ba naje office na same shi dakyar ya amsa min gaisuwa ta ku yafe min pls"
"Shikenan komai ya wuce "
Cikin tsananin farinciki yace
"thank u umma nah Allah ya k'are min ku"
"Ameeen "
Umma tace sai kuma ya fara sosa k'eya da akwai wata maganar bayan wannan don hka tace
"sai kuma me? "
Cikin kwantar da murya yace
"umma daman abdulkareem ne ya bani na'eem da ameer ya bar min su har abada so shine naxo d'aukan su xamu wuce abuja "
Kallon shi umma take kallon irin anya kana cikin hayyacin ka can tace
"shi abdulkareem din ne yace maka ya bar maka na'eem da ameer? "
"ehhh umma ashe Maryam ta haifar mishi twins ban sani ba? "
Wani murmishin takaici umma tayi sannan tace
" na'eem da ameer nauwara ce ta haife su ba maryam ba don haka wannan kyautar Bata yi ba "
Tun da ta fara magana yake kallon ta cike da mamaki nauwara ce ta haifi twins daman ba 'ya'yan abdulkareem ba ne
"umma Kina nufin Kice min aure ta sake har ta haife su? "
Wani kallo ta watsa mishi wanda ya sashi shiga taitayin shi a fusace tace
"ka maida mu mahaukata in banda haka taya ya xata sake wani auren bayan tana da aure toh na'eem da ameer dai 'ya'yan Kane na cikin ka "
Jin saukar maganar yayi har cikin kwakwalwar shi da sauri yace
"umma da gaske twins 'ya'ya nane "
Sai ya bata d'an tausayi ganin duk yanda yabi ya rud'e jikin shi har d'an rawa yake tsabar abin ya xo mishi unexpected
"Alhmdllh Allah nagode ma da ka nufe ni da samu d'an kaina "
Sai da ya gama murnar shi sannan yace
"umma a had'a musu kayan su kayan su mu tafi tare "
Wani kallo umma ta watsa mishi tace
"kada na kuma jin wannan maganar a bakin ka yaran da bakasan da haihuwar su ba da wahalar su lokaci d'aya kace a baka su toh wallahi ka fita a idona na rufe kaji na fad'a maka tashi ka bani waje"
Jikin shi a sanyaye ya tashi ya fita daga parlourn a farfajiyar gidan suka had'u da twins da saleem sun dawo had'a su yayi ya rungume su a jikin shi k'aunar su tana ratsa jinin jikin shi har sai da ya goge hawayen da suka xubo mishi wai yau shine da yaran kanshi saleem ma yana gefe yana kallon shi cike da tausayin shi na'eem da ameer ma kwanciya suka yi a jikin shi suna xuba mishi surutu tuni ya wartsake ya biye musu sai da yasha hira dasu dakyar ya iya tafiya ba don ya so ba xuciyar shi cike da kaunar yaran shi Duk wata tsana da yake wa nauwara ta bar xuciyar shi wani sonta ne ma yake dad'a shiga cikin xuciyar shi da hka har ya K'arasa abuja da tunanin nauwarah da twins d'in shi na'eem da ameer
Aishat A muh'd
🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 80~*
6angaren su abba duk wasu shirye shirye sun kammala na shigar da k'arar su Alhj salisu don haka Abba da abdulkareem da kanshi yaje har kaduna ya d'auko su baffah da inna habiba sai da suka xo kano tukunna yayi musu bayanin komai lokacin da suka ga ammi nauwara da saleem sai da suka kusan suma tsabar mamaki da farin ciki suka rungume juna suna kuka dakyar aka rarrashe su suka yi shiru nan abba yace su baffah su xauna anan har sai an kammala Shari'ar nan take suka amince
********
Sai faman had'a gumi yake yana ta safa da marwa a cikin office d'in wata doguwar takarda a hannun shi Alhj salisu kenan yanxu aka kawo mishi takardar sammaci daga kotu abin da yayi matuk'ar gigita tashi da d'aga mishi hankali shine sunan nauwara sa'eed haruna da saleem sa'eed haruna sune suka shigar dashi k'ara wayyo xan so kuga yanda fuskar Alhj salisu ta koma saboda tsanani tashin hankali, d'aya daga cikin mai kula da office d'in shi ya shigo bayan yayi mishi ixinin shigowa wasu files ne a hannun shi ya ajiye akan table d'in sannan ya d'an saci kallon Alhj salisu ya ga baya kallon shi da sauri ya d'auko wata er K'aramar wani abu ya d'ora kan table d'in Inda baxai gani ba ya bar office d'in da sauri yana fita daga office d'in ya d'auki waya ya Kira wata number cikin k'asa k'asa da murya don kada aji shi yace "yalla6ai na ajiye abin da ka bani " d'an shiru yayi alamar sauraren mai maganar can yace "ba matsala duk xa'a yi abin da kace Allah ya baku nasara" yana gama fad'in hka ya mayar da wayar aljihu sannan ya d'an wai waiga bai ga kowa sai ya juya ya tafi
wayar shi ne tayi k'ara da sauri ya dauka ya duba sunan d'aya daga cikin yaran shi ne da sauri yayi picking
"what!!!!? "
Abin da ya fad'i da k'arfi sannan yace
"ta gudu kuka ce toh ina neman ku da gaggawa kuxo kaduna yau d'in nan akwai aikin da xaku yi min mu had'u a guest house d'ina "
Yana gama fad'in hka yayi hanging up d'in wayar yana furxar da wani xaxxafan gumi nan take ya kirawo Alhj lawan shana da yanxu sam basa shiri sunyi fad'a kaca kaca akan kud'in da bai bashi yanda yake so ba suka yi baram baram sai yanxu ya nemo shi don shi kad'ai ne xai bashi shawarar don hka sun gama magana kan karfe 8 na dare su had'u a guest house d'in shi don su tattauna yanda xasu 6ullo wa wannan Shari'ar tunani sosai ya xurfafa sai faman had'a uban gumi yake Duk da sanyin ac dake cikin office d'in daman ance komai nisan jifa k'asa xai dawo
********
Yana xaune a office d'in shi gaban shi wata er K'aramar computer ce yana jujjuya wa akan kujerar duk abin da Alhj salisu ya ke fad'a da wayar da yayi da yaran shi xuwa kiran da yayi wa Alhj lawan shana duk ya gansu kuma ya jisu wani murmishin mugunta ya saki MG abduljabbar kenan
Tun da yaxo abuja ya fara bincike akan Alhj salisu har kaduna sai da yaje sau biyu company nin su nauwara da ya koma nashi ta k'arfi da yaji yaje toh da yake kusan duk ma'aikatan ba k'aunar Alhj salisu suke ba saboda rashin mutuncin shi da mugunta yasa shi abduljabbar bai sha wahalar samun had'in kan su ba amman mutum d'aya hankalin shi ya fi kwanta wa dashi ya fada mishi abin da yake so aikuwa nan take ya amince shine ya bashi er na'urar nan yasa ta a Office d'in Alhj salisu da guest house d'in shi don yasan duk motsin shi da abin da suke shirin aikatawa don yafi son ya samu kwararan hujjoji a hannun shi Kafin a shiga kotu
Wayar shi ya d'auka yayi Kira ba'a dad'e ba wasu yaran shi joseph driven shi da wani suka shigo office d'in kallon su yayi tare da yi musu magana da abin da yake so suyi mishi sannan yace
"yanxu xamu shige kaduna bana son wasa da shirme duk abin da na tsara haka xaku bi"
Lokaci d'aya suka had'a baki wajen cewa
"okay boss "
daga hka suka juya suka fita shima abduljabbar mik'e wa yayi ya fita daga office d'in , mota ya shiga su joseph suma suka shiga Joseph yayi wa motar key suka d'auki hanyar kaduna
Yana fitowa daga masallacin da yayi sallahr isha'e shi da wannan d'aya daga cikin ma'aikatan Alhj salisu mota suka shiga inda su joseph suke ciki shi ya nuna musu hanya har guest house d'in Alhj salisu a farkon layin suka yi parking Abduljabbar ya sallami wannan mutumin mai suna yusuf da kud'i masu yawa tare da yi mishi Godiya sosai sannan kuma yana buk'atar yaje kano ko akwai wani abin da xa'a buk'ata yayi mishi alkawarin Insha Allah xai xo Sannan suka rabu Duk wannan binciken da abduljabbar yake su abba basu da labari
en maganganu suka yi da su joseph sannan ya fito daga motar shi kad'ai ya nufi guest house d'in ya tunkare shi ba shakkar komai a tattare dashi abin da ya d'aure min kai ganin mai gadin ya bud'e mishi get har da gaida shi cikin girmamawa nace Lallai abduljabbar ya siyi shi kenan kai tsaye inda nauwara ta ta6a xuwa har ta la6e ta saurari hirar su shi ma nan ya tsaya yaji duk shirye shiryen da suke don ganin asirin su bai tonu ba bayan sun gama maganar tasu Alhj salisu da Alhj lawan shana sai hajia binta suka fita daga falon suka bar yaran nasu su 3 a gidan
Wayar shi ya d'auko yayi wa su joseph waya ba 6ata lokaci suka shigo gidan bayan sunyi parking d'in motar su a wajen gidan kai tsaye falon suka shiga xumbur wad'annan yaran Alhj salisu suka mik'e tare da janyo makamin da yake jikin su babu alamar tsoro a tare da abduljabbar da su joseph suka nufi inda suke wani naushi suka yi musu a ciki nan take suka xube a k'asa cikin matuk'ar gala6aita sannan suka janyo su har gurin motar su ka shigar dasu kai tsaye a cikin Wannan daren abuja suka nufa
"fa'iza taho muje ki kitse min wannan kan nawa ya ishe ni hka"
Mik'e wa tayi tana cewa
"toh ammi "
Suka nufi d'akin da ammi take k'wana aka bar umma da abduljabbar xaune su kadai sunyi shiru sai can tace
"sai ka fad'i abin da yake tafe da kai duk ka kore min en hirar kuma ka sani a gaba kayi shiru "
Tsugunna wa yayi har k'asa ya rik'e kafafun umma yana bata hak'uri ta yafe mishi baxai k'ara kwatanta hakan ba
"toh me kayi min abdul ai ni bakai min laifin komai ba "
"nooo umma Kina fushi da ni har da abba ba naje office na same shi dakyar ya amsa min gaisuwa ta ku yafe min pls"
"Shikenan komai ya wuce "
Cikin tsananin farinciki yace
"thank u umma nah Allah ya k'are min ku"
"Ameeen "
Umma tace sai kuma ya fara sosa k'eya da akwai wata maganar bayan wannan don hka tace
"sai kuma me? "
Cikin kwantar da murya yace
"umma daman abdulkareem ne ya bani na'eem da ameer ya bar min su har abada so shine naxo d'aukan su xamu wuce abuja "
Kallon shi umma take kallon irin anya kana cikin hayyacin ka can tace
"shi abdulkareem din ne yace maka ya bar maka na'eem da ameer? "
"ehhh umma ashe Maryam ta haifar mishi twins ban sani ba? "
Wani murmishin takaici umma tayi sannan tace
" na'eem da ameer nauwara ce ta haife su ba maryam ba don haka wannan kyautar Bata yi ba "
Tun da ta fara magana yake kallon ta cike da mamaki nauwara ce ta haifi twins daman ba 'ya'yan abdulkareem ba ne
"umma Kina nufin Kice min aure ta sake har ta haife su? "
Wani kallo ta watsa mishi wanda ya sashi shiga taitayin shi a fusace tace
"ka maida mu mahaukata in banda haka taya ya xata sake wani auren bayan tana da aure toh na'eem da ameer dai 'ya'yan Kane na cikin ka "
Jin saukar maganar yayi har cikin kwakwalwar shi da sauri yace
"umma da gaske twins 'ya'ya nane "
Sai ya bata d'an tausayi ganin duk yanda yabi ya rud'e jikin shi har d'an rawa yake tsabar abin ya xo mishi unexpected
"Alhmdllh Allah nagode ma da ka nufe ni da samu d'an kaina "
Sai da ya gama murnar shi sannan yace
"umma a had'a musu kayan su kayan su mu tafi tare "
Wani kallo umma ta watsa mishi tace
"kada na kuma jin wannan maganar a bakin ka yaran da bakasan da haihuwar su ba da wahalar su lokaci d'aya kace a baka su toh wallahi ka fita a idona na rufe kaji na fad'a maka tashi ka bani waje"
Jikin shi a sanyaye ya tashi ya fita daga parlourn a farfajiyar gidan suka had'u da twins da saleem sun dawo had'a su yayi ya rungume su a jikin shi k'aunar su tana ratsa jinin jikin shi har sai da ya goge hawayen da suka xubo mishi wai yau shine da yaran kanshi saleem ma yana gefe yana kallon shi cike da tausayin shi na'eem da ameer ma kwanciya suka yi a jikin shi suna xuba mishi surutu tuni ya wartsake ya biye musu sai da yasha hira dasu dakyar ya iya tafiya ba don ya so ba xuciyar shi cike da kaunar yaran shi Duk wata tsana da yake wa nauwara ta bar xuciyar shi wani sonta ne ma yake dad'a shiga cikin xuciyar shi da hka har ya K'arasa abuja da tunanin nauwarah da twins d'in shi na'eem da ameer
Aishat A muh'd
🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 80~*
6angaren su abba duk wasu shirye shirye sun kammala na shigar da k'arar su Alhj salisu don haka Abba da abdulkareem da kanshi yaje har kaduna ya d'auko su baffah da inna habiba sai da suka xo kano tukunna yayi musu bayanin komai lokacin da suka ga ammi nauwara da saleem sai da suka kusan suma tsabar mamaki da farin ciki suka rungume juna suna kuka dakyar aka rarrashe su suka yi shiru nan abba yace su baffah su xauna anan har sai an kammala Shari'ar nan take suka amince
********
Sai faman had'a gumi yake yana ta safa da marwa a cikin office d'in wata doguwar takarda a hannun shi Alhj salisu kenan yanxu aka kawo mishi takardar sammaci daga kotu abin da yayi matuk'ar gigita tashi da d'aga mishi hankali shine sunan nauwara sa'eed haruna da saleem sa'eed haruna sune suka shigar dashi k'ara wayyo xan so kuga yanda fuskar Alhj salisu ta koma saboda tsanani tashin hankali, d'aya daga cikin mai kula da office d'in shi ya shigo bayan yayi mishi ixinin shigowa wasu files ne a hannun shi ya ajiye akan table d'in sannan ya d'an saci kallon Alhj salisu ya ga baya kallon shi da sauri ya d'auko wata er K'aramar wani abu ya d'ora kan table d'in Inda baxai gani ba ya bar office d'in da sauri yana fita daga office d'in ya d'auki waya ya Kira wata number cikin k'asa k'asa da murya don kada aji shi yace "yalla6ai na ajiye abin da ka bani " d'an shiru yayi alamar sauraren mai maganar can yace "ba matsala duk xa'a yi abin da kace Allah ya baku nasara" yana gama fad'in hka ya mayar da wayar aljihu sannan ya d'an wai waiga bai ga kowa sai ya juya ya tafi
wayar shi ne tayi k'ara da sauri ya dauka ya duba sunan d'aya daga cikin yaran shi ne da sauri yayi picking
"what!!!!? "
Abin da ya fad'i da k'arfi sannan yace
"ta gudu kuka ce toh ina neman ku da gaggawa kuxo kaduna yau d'in nan akwai aikin da xaku yi min mu had'u a guest house d'ina "
Yana gama fad'in hka yayi hanging up d'in wayar yana furxar da wani xaxxafan gumi nan take ya kirawo Alhj lawan shana da yanxu sam basa shiri sunyi fad'a kaca kaca akan kud'in da bai bashi yanda yake so ba suka yi baram baram sai yanxu ya nemo shi don shi kad'ai ne xai bashi shawarar don hka sun gama magana kan karfe 8 na dare su had'u a guest house d'in shi don su tattauna yanda xasu 6ullo wa wannan Shari'ar tunani sosai ya xurfafa sai faman had'a uban gumi yake Duk da sanyin ac dake cikin office d'in daman ance komai nisan jifa k'asa xai dawo
********
Yana xaune a office d'in shi gaban shi wata er K'aramar computer ce yana jujjuya wa akan kujerar duk abin da Alhj salisu ya ke fad'a da wayar da yayi da yaran shi xuwa kiran da yayi wa Alhj lawan shana duk ya gansu kuma ya jisu wani murmishin mugunta ya saki MG abduljabbar kenan
Tun da yaxo abuja ya fara bincike akan Alhj salisu har kaduna sai da yaje sau biyu company nin su nauwara da ya koma nashi ta k'arfi da yaji yaje toh da yake kusan duk ma'aikatan ba k'aunar Alhj salisu suke ba saboda rashin mutuncin shi da mugunta yasa shi abduljabbar bai sha wahalar samun had'in kan su ba amman mutum d'aya hankalin shi ya fi kwanta wa dashi ya fada mishi abin da yake so aikuwa nan take ya amince shine ya bashi er na'urar nan yasa ta a Office d'in Alhj salisu da guest house d'in shi don yasan duk motsin shi da abin da suke shirin aikatawa don yafi son ya samu kwararan hujjoji a hannun shi Kafin a shiga kotu
Wayar shi ya d'auka yayi Kira ba'a dad'e ba wasu yaran shi joseph driven shi da wani suka shigo office d'in kallon su yayi tare da yi musu magana da abin da yake so suyi mishi sannan yace
"yanxu xamu shige kaduna bana son wasa da shirme duk abin da na tsara haka xaku bi"
Lokaci d'aya suka had'a baki wajen cewa
"okay boss "
daga hka suka juya suka fita shima abduljabbar mik'e wa yayi ya fita daga office d'in , mota ya shiga su joseph suma suka shiga Joseph yayi wa motar key suka d'auki hanyar kaduna
Yana fitowa daga masallacin da yayi sallahr isha'e shi da wannan d'aya daga cikin ma'aikatan Alhj salisu mota suka shiga inda su joseph suke ciki shi ya nuna musu hanya har guest house d'in Alhj salisu a farkon layin suka yi parking Abduljabbar ya sallami wannan mutumin mai suna yusuf da kud'i masu yawa tare da yi mishi Godiya sosai sannan kuma yana buk'atar yaje kano ko akwai wani abin da xa'a buk'ata yayi mishi alkawarin Insha Allah xai xo Sannan suka rabu Duk wannan binciken da abduljabbar yake su abba basu da labari
en maganganu suka yi da su joseph sannan ya fito daga motar shi kad'ai ya nufi guest house d'in ya tunkare shi ba shakkar komai a tattare dashi abin da ya d'aure min kai ganin mai gadin ya bud'e mishi get har da gaida shi cikin girmamawa nace Lallai abduljabbar ya siyi shi kenan kai tsaye inda nauwara ta ta6a xuwa har ta la6e ta saurari hirar su shi ma nan ya tsaya yaji duk shirye shiryen da suke don ganin asirin su bai tonu ba bayan sun gama maganar tasu Alhj salisu da Alhj lawan shana sai hajia binta suka fita daga falon suka bar yaran nasu su 3 a gidan
Wayar shi ya d'auko yayi wa su joseph waya ba 6ata lokaci suka shigo gidan bayan sunyi parking d'in motar su a wajen gidan kai tsaye falon suka shiga xumbur wad'annan yaran Alhj salisu suka mik'e tare da janyo makamin da yake jikin su babu alamar tsoro a tare da abduljabbar da su joseph suka nufi inda suke wani naushi suka yi musu a ciki nan take suka xube a k'asa cikin matuk'ar gala6aita sannan suka janyo su har gurin motar su ka shigar dasu kai tsaye a cikin Wannan daren abuja suka nufa