Sashe 59
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Aunty safiyya ta sha kuka sosai tana rungume da nauwara a jikin ta saleem na gefen ta a xaune amman hannun ta yana rike da nashi motsi Kad'an ta jiyo ta kalle su xuciyar ta cike da tarin farinciki ta tausaya wa nauwara sosai lokacin da taji labarin ta
A hka rayuwa ta cigaba da tafiya nauwara da saleem sai da sukayi wajen wata d'aya a kaduna cikin en uwa sun k'i su dawo umma gajiya tayi da rashin dawowar su ta Shirya ta tafi kaduna ta sako su a gaba suka dawo kano amman ammi tayi xamanta acan
Jiddah da maman ta sun xo gidan umma jiddah ta bawa umma hak'uri sosai da nauwara ta roki su yafe mata kuma sun yi hak'uri yafe mata amman sunyi mamakin canja war jiddah sosai ai daman idan ka hana tukunyar wani tafasa to kai ma taka baxa tayi xafi ba balle ta tafasa rayuwa ai juyi juyi ce wai kad'o ya fad'a ruwan xafi a Wannan duniyar da rayuwar da muke ciki wanda cin amana tsantsa butulci hassada da rashin gaskia yayi yawa acikin xuciyoyin mu kana xaune da mutum tsakani da Allah amman baka san abin da yake k'ulla wa ba cikin xuciyar shi ba wani ma gaba d'aya so yake yaga baka duniyar Allah yasa mu fi karfin xuciyar mu Allah ya bamu ikon aikata dai dai a rayuwar mu Ameen
Kamar yau misalin karfe 5 na yamma nauwara tana xaune a bedroom tana sanye da wani Pakistan rigar blue ce da adon flowers fari sai dogon wandon rigar fari ne shima ta gyara gashin kanta ta xubo shi bayan ta bata daure shi da ribbom ba tana waya da doctor muh'd yana fad'a mata acikin wannan week d'in xai dawo bata ankara ba taji na'eem ya kar6e wayar ta dake mak'ale a kunnen ta cikin sauri tasa hannu ta kamo shi tare da kok'arin kar6ar wayar sai ya cilla wa ameer wayar caraf yaron ya cafe yana dariya yayi hanyar fita daga d'akin da d'an gudun shi kunnen na'eem ta d'an ja sannan tabi bayan ameer shima na'eem da gudu ya fice ya bisu
Gaba d'aya twins su rikita ta idan ta kama ameer tana kok'arin kar6ar wayar sai ya cilla wa na'eem suna mata dariya duk Hayaniyar da suke doctor muh'd yana jinsu sai faman murmishi yake xuciyar shi na k'ara son nauwara yak'i kashe wayar don so yake yaji K'arshen wannan wasan uwa da 'ya'yan ta kuma adai dai lokacin nan MG abduljabbar yana tsaye a kofar shiga falon ya xuba musu ido yana kallon su cike da sha'awa wani son nauwara yana dad'a ratsa cikin jikin shi da xuciyar shi gyara tsayuwar yayi yana harde hannuwan shi a kirjin shi shi ma yana son ganin K'arshen wasa nan
Duk tabi ta gaji ta tsaya cak tana mai da numfashi tana kallon na'eem da ameer da suke tsaye d'an nesa da ita na'eem wanda wayar take hannun shi ya d'ago ta sama yace
"mamee mu cigaba da wannan playing game di'n mu ga wane xai samu sa'ar kar6ar wayar "
"yes! hkane na'eem good idea dama aunty fa'iza da bros saleem suna nan "
Ameer ya fad'i hkan suna tafawa da na'eem Kafin su ankara nauwara tayi kansu da gudu da k'arfi suka saki ihu xasu gudu cikin xafin nama ta rik'e rigar na'eem ta amshe wayar ta nan suka fara kukan shagwa6a tare da bubbuga kafafun su a k'asa hararar su tayi sannan tana huci tace
"Allah kuna son na doke ku kullum sai kunsani gudu a gidan nan to ku kiyaye ne "
"mamee ai Idan kina Hka baxa kiyi k'iba ba irin auntyn mu a skul"
"ofcourse na'eem nima bana son mamee tayi jikin auntyn mu "
Ameer ya fad'i yana wani yatsina fuska ba k'aramin dariya suka bawa nauwara ba hka ba abduljabbar da yake tsaye yana kallon shi shima doctor muh'd da yake sauraren su ta waya dariyar yake yi sosai tama rasa me xata ce musu sai hararar su tayi ta juya xata nufi upstairs sai naga na'eem ya Kalli ameer sun kashe ido d'aya wani abu na'eem ya fito dashi a jikin aljihun wandon shi shi da ameer kowa d'aya d'aya sadaf sadaf suke bin bayan ta abduljabbar dai yana tsaye yana kallon mai su twins xasu sake yiwa nauwara d'ora mata lizard di'n roba sukayi kan rigar ta sannan da sauri suka ja da baya kamar had'in baki suka fara ihu da tsalle suna cewa
"wayyo Allah mamee bayan ki a jikin rigar Ki lizard guda biyu sun mak'ale "
A matuk'ar firgice ta jiyo tace "da gaske na'eem "
Cikin tsalle tsalle da ihu na'eem yace " I swear mamee sai motsi suke "
Kafin ya K'arasa fad'i nauwara ta saki wani ihu tare da fara tsalle kamar yanda su na'eem suke su kuma sai kunshe dariya suke yi jin motsin abu a jikin rigar ta yasa ta ta dad'a rikice wa ta rud'e sosai batasan da tayi hanyar fita daga falon ba duk ta kid'ime karo tayi da abduljabbar da yake kok'arin xuwa ya cire mata fad'o wa tayi jikin shi tare da Kank'ame shi shi ma k'ara rungume ta yayi tsam a jikin shi sannan yasa hannu ya cire mata lizard di'n ya xubar dasu k'asa yana d'an hararar twins da suke mata dariyar k'eta sunkuyar da kansu kasa suka yi
Jikin ta sai faman 6ari yake saboda tsabar tsorata hannun shi yasa yana bubbuga bayanta cikin sanyin murya ya rad'a mata a kunne
" shiiiii calm down nauwara lizard di'n roba ne twins suka sa miki "
Saukar sautin muryar shi a kunnen ta shi yasa ta d'ago wa da tare da barin cikin jikin shi lokaci d'aya ta had'e fuska ko kallon Inda yake bata yi ba taja d'an siririn tsaki ta shige falo kallon su na'eem tayi ranta a 6ace ta daka musu tsawa da sai da suka tsorata suka shige jikin abduljabbar suna b'uya alama yayi musu da hannu su je su Bata hak'uri don hka cikin sanyin jiki suka K'arasa wajen ta tare da durkusawa a k'asa suka rik'e kunnuwan su duk biyun suka marairaice fuska kamar xasu yi kuka cikin had'in baki suka ce
"I'm sorry mamee baxa mu k'ara ba wannan shine last please "
Shafa kansu tayi cikin murmishi tace
"alright my guys, muje ku shirya mu tafi shan ice cream "
Rungume ta suka yi suna cewa "yes! Mamee thank u, i luv yhu so much "
Suka bata peck a kumatu da goshi sannan sukayi upstairs da gudu Duk abin nan da suke abduljabbar yana tsaye yana kallon su cike da kaunar su Bata Kalli Inda yake ba ta juya xata tafi taji maganar shi cikin sanyin murya yace
"nauwarahhh d'an tsaya xanyi magana da ke please "
Tsaya wa tayi bata jiyo ba ganin hka yasa ya K'arasa gaban ta ya tsaya sai da ya d'an tsorata ganin yanda fuskar ta koma 6acin rai ne kwance akan fuskar yana kallon fuskar ta yace
"ina neman afuwar Ki akan abin da na aikata miki kiyi hak'uri rashin sani ne "
"hak'uri kace fah!!!?"
Yanda tayi maganar sai da ya xaro idon shi saboda bai ta6a ganin Wannan yanayin a tattare da ita sai yau Kafin ya ankara ta kewaye shi ta tafi cikin sassarfa take hawa stairs baki sake yake bin ta da kallo Lallai yakai nauwara bango dole ya fuskanci hkan daga gare ta sai yayi hakuri don yasan nauwara tana son shi 6acin rai ne na abin da yayi mata dafe kanshi yayi idanun a lumshe yace "Ohh Yah Allah ka kawo min agaji Yah Allah kasa nauwara ta huci daga fushin da take dani "
Yana gama fad'in hka ya xube akan kujera yana sauke ajiyar xuciya.......
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_Hak'ik'a samun k'awa kamar ki sai an tuna ina alfahari da ke my saNaz i really luv u, Allah ya k'ara xumunci, Allah ya barmu tare, Allah ya kare min ke a duk inda kike Allah ya cika miki buri kanki na alkhairi Ameeen_❤😘😘
*~Pg 87~*
A hka rayuwa ta cigaba da tafiya nauwara da saleem sai da sukayi wajen wata d'aya a kaduna cikin en uwa sun k'i su dawo umma gajiya tayi da rashin dawowar su ta Shirya ta tafi kaduna ta sako su a gaba suka dawo kano amman ammi tayi xamanta acan
Jiddah da maman ta sun xo gidan umma jiddah ta bawa umma hak'uri sosai da nauwara ta roki su yafe mata kuma sun yi hak'uri yafe mata amman sunyi mamakin canja war jiddah sosai ai daman idan ka hana tukunyar wani tafasa to kai ma taka baxa tayi xafi ba balle ta tafasa rayuwa ai juyi juyi ce wai kad'o ya fad'a ruwan xafi a Wannan duniyar da rayuwar da muke ciki wanda cin amana tsantsa butulci hassada da rashin gaskia yayi yawa acikin xuciyoyin mu kana xaune da mutum tsakani da Allah amman baka san abin da yake k'ulla wa ba cikin xuciyar shi ba wani ma gaba d'aya so yake yaga baka duniyar Allah yasa mu fi karfin xuciyar mu Allah ya bamu ikon aikata dai dai a rayuwar mu Ameen
Kamar yau misalin karfe 5 na yamma nauwara tana xaune a bedroom tana sanye da wani Pakistan rigar blue ce da adon flowers fari sai dogon wandon rigar fari ne shima ta gyara gashin kanta ta xubo shi bayan ta bata daure shi da ribbom ba tana waya da doctor muh'd yana fad'a mata acikin wannan week d'in xai dawo bata ankara ba taji na'eem ya kar6e wayar ta dake mak'ale a kunnen ta cikin sauri tasa hannu ta kamo shi tare da kok'arin kar6ar wayar sai ya cilla wa ameer wayar caraf yaron ya cafe yana dariya yayi hanyar fita daga d'akin da d'an gudun shi kunnen na'eem ta d'an ja sannan tabi bayan ameer shima na'eem da gudu ya fice ya bisu
Gaba d'aya twins su rikita ta idan ta kama ameer tana kok'arin kar6ar wayar sai ya cilla wa na'eem suna mata dariya duk Hayaniyar da suke doctor muh'd yana jinsu sai faman murmishi yake xuciyar shi na k'ara son nauwara yak'i kashe wayar don so yake yaji K'arshen wannan wasan uwa da 'ya'yan ta kuma adai dai lokacin nan MG abduljabbar yana tsaye a kofar shiga falon ya xuba musu ido yana kallon su cike da sha'awa wani son nauwara yana dad'a ratsa cikin jikin shi da xuciyar shi gyara tsayuwar yayi yana harde hannuwan shi a kirjin shi shi ma yana son ganin K'arshen wasa nan
Duk tabi ta gaji ta tsaya cak tana mai da numfashi tana kallon na'eem da ameer da suke tsaye d'an nesa da ita na'eem wanda wayar take hannun shi ya d'ago ta sama yace
"mamee mu cigaba da wannan playing game di'n mu ga wane xai samu sa'ar kar6ar wayar "
"yes! hkane na'eem good idea dama aunty fa'iza da bros saleem suna nan "
Ameer ya fad'i hkan suna tafawa da na'eem Kafin su ankara nauwara tayi kansu da gudu da k'arfi suka saki ihu xasu gudu cikin xafin nama ta rik'e rigar na'eem ta amshe wayar ta nan suka fara kukan shagwa6a tare da bubbuga kafafun su a k'asa hararar su tayi sannan tana huci tace
"Allah kuna son na doke ku kullum sai kunsani gudu a gidan nan to ku kiyaye ne "
"mamee ai Idan kina Hka baxa kiyi k'iba ba irin auntyn mu a skul"
"ofcourse na'eem nima bana son mamee tayi jikin auntyn mu "
Ameer ya fad'i yana wani yatsina fuska ba k'aramin dariya suka bawa nauwara ba hka ba abduljabbar da yake tsaye yana kallon shi shima doctor muh'd da yake sauraren su ta waya dariyar yake yi sosai tama rasa me xata ce musu sai hararar su tayi ta juya xata nufi upstairs sai naga na'eem ya Kalli ameer sun kashe ido d'aya wani abu na'eem ya fito dashi a jikin aljihun wandon shi shi da ameer kowa d'aya d'aya sadaf sadaf suke bin bayan ta abduljabbar dai yana tsaye yana kallon mai su twins xasu sake yiwa nauwara d'ora mata lizard di'n roba sukayi kan rigar ta sannan da sauri suka ja da baya kamar had'in baki suka fara ihu da tsalle suna cewa
"wayyo Allah mamee bayan ki a jikin rigar Ki lizard guda biyu sun mak'ale "
A matuk'ar firgice ta jiyo tace "da gaske na'eem "
Cikin tsalle tsalle da ihu na'eem yace " I swear mamee sai motsi suke "
Kafin ya K'arasa fad'i nauwara ta saki wani ihu tare da fara tsalle kamar yanda su na'eem suke su kuma sai kunshe dariya suke yi jin motsin abu a jikin rigar ta yasa ta ta dad'a rikice wa ta rud'e sosai batasan da tayi hanyar fita daga falon ba duk ta kid'ime karo tayi da abduljabbar da yake kok'arin xuwa ya cire mata fad'o wa tayi jikin shi tare da Kank'ame shi shi ma k'ara rungume ta yayi tsam a jikin shi sannan yasa hannu ya cire mata lizard di'n ya xubar dasu k'asa yana d'an hararar twins da suke mata dariyar k'eta sunkuyar da kansu kasa suka yi
Jikin ta sai faman 6ari yake saboda tsabar tsorata hannun shi yasa yana bubbuga bayanta cikin sanyin murya ya rad'a mata a kunne
" shiiiii calm down nauwara lizard di'n roba ne twins suka sa miki "
Saukar sautin muryar shi a kunnen ta shi yasa ta d'ago wa da tare da barin cikin jikin shi lokaci d'aya ta had'e fuska ko kallon Inda yake bata yi ba taja d'an siririn tsaki ta shige falo kallon su na'eem tayi ranta a 6ace ta daka musu tsawa da sai da suka tsorata suka shige jikin abduljabbar suna b'uya alama yayi musu da hannu su je su Bata hak'uri don hka cikin sanyin jiki suka K'arasa wajen ta tare da durkusawa a k'asa suka rik'e kunnuwan su duk biyun suka marairaice fuska kamar xasu yi kuka cikin had'in baki suka ce
"I'm sorry mamee baxa mu k'ara ba wannan shine last please "
Shafa kansu tayi cikin murmishi tace
"alright my guys, muje ku shirya mu tafi shan ice cream "
Rungume ta suka yi suna cewa "yes! Mamee thank u, i luv yhu so much "
Suka bata peck a kumatu da goshi sannan sukayi upstairs da gudu Duk abin nan da suke abduljabbar yana tsaye yana kallon su cike da kaunar su Bata Kalli Inda yake ba ta juya xata tafi taji maganar shi cikin sanyin murya yace
"nauwarahhh d'an tsaya xanyi magana da ke please "
Tsaya wa tayi bata jiyo ba ganin hka yasa ya K'arasa gaban ta ya tsaya sai da ya d'an tsorata ganin yanda fuskar ta koma 6acin rai ne kwance akan fuskar yana kallon fuskar ta yace
"ina neman afuwar Ki akan abin da na aikata miki kiyi hak'uri rashin sani ne "
"hak'uri kace fah!!!?"
Yanda tayi maganar sai da ya xaro idon shi saboda bai ta6a ganin Wannan yanayin a tattare da ita sai yau Kafin ya ankara ta kewaye shi ta tafi cikin sassarfa take hawa stairs baki sake yake bin ta da kallo Lallai yakai nauwara bango dole ya fuskanci hkan daga gare ta sai yayi hakuri don yasan nauwara tana son shi 6acin rai ne na abin da yayi mata dafe kanshi yayi idanun a lumshe yace "Ohh Yah Allah ka kawo min agaji Yah Allah kasa nauwara ta huci daga fushin da take dani "
Yana gama fad'in hka ya xube akan kujera yana sauke ajiyar xuciya.......
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_Hak'ik'a samun k'awa kamar ki sai an tuna ina alfahari da ke my saNaz i really luv u, Allah ya k'ara xumunci, Allah ya barmu tare, Allah ya kare min ke a duk inda kike Allah ya cika miki buri kanki na alkhairi Ameeen_❤😘😘
*~Pg 87~*