Sashe 68
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmishi umman ta sake yi Kafin tace "abban ku ne xai dad'o mana abokiyar xama"
Xaro ido nauwara tayi cike da mamaki tace "umma aure kika ce fa, kuma wai abba"
"k'warai da gaske kuwa abin da kunen ki yaji na fad'a miki Hkne "
"toh umma waxai aurah ne? "
sai da umma ta tuntsire da dariya ganin yanda nauwara ta firgice "umma is not funny ,ki fad'a min please "
"toh ammin ki xai aura mun xauna da abban ku, abduljabbar dani mun yanke hukunci xai auri maimuna "
Wani irin kallo naga nauwara tana bin umma dashi Kafin ta ce "it's impossible umma hakan baxai faru ba, kun mana hallaci baxa mu saka miki da wannan abin ba"
Tana gama fad'in hka ta fice daga d'akin da gudu tana kuka sosae, ta bar umma cike da mamakin abin da nauwara tayi.........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 97~*
Kuka sosae take tana cewa "baxai yiwu ba umma baxa mu saka miki da haka ba, wayyo Allah nah, sam wannan abin ba me yiwa ne ba"
Kuka take sosai tana faman xuba sumbatun magana don ita har ga Allah baxa ta so hakan ya faru ba, ji tayi an dafa mata bayan ta da sauri ta d'ago kanta umma ta gani a tsaye fuskar ta d'auke da damuwa, xama tayi kusa da ita tana cewa
"tashi mu yi magana nauwara "
Tashi xaune tayi tana goge hawayen fuskar ta tak'i kallon Inda umma take, murmishin manya umma ta saki tare da kamo hannun nauwara ta fara magana a nutse
"da farko ina son na fara da tambayar ki, wannan auren da abban ku da ammin ki haramun ne??? "
D'an shiru nauwara tayi kafin tace "ba haramun ba ne "
"toh Indai ba haramun ba ne,me ne na d'aga hankalin ki haka, ko don Abba talaka ne baxai iya auren maimuna ba? "
Da sauri nauwara ta d'ago kanta tana kallon umma cikin tsananin mamaki
"ki dai na mamaki just answer me "
"kaiii ni wlh ba don hka ba umma "
"toh bakya son ki ga ammin ki tayi aure ne, Kinsan har yanxu bata shige haihu wa ba, kuma Kinsan aure shine cikar mutuncin 'ya mace tun da bata shige hakan ba sai anfi ganin ta da mutuncin ta "
Shiru nauwara tayi tana sauraren umma yayin da umma ta cigaba da cewa " ita ma ammin naki baki ga yanda muka shawo kanta har ta yarda ba ni banso kika ji ba sai bayan an d'aura auren,kuma da kike cewa bai kamata ku saka min da auren nan ba, ni kuwa wannan auren yafi komai faranta min rai Indai har na isa da ke xan fad'a miki magana ki ji toh ki saki ranki kuma ki yarda da auren nan idan kika min haka kin saka min da abin da nayi miki nauwara, Idan naga akasin haka na tabbatar baki d'auke ni a uwa ba"
Umma tana gama fad'in hka ta fice daga bedroom d'in, tasan Idan ba hka ta yiwa nauwara ba sai tayi yanda tayi ta ruguxa wannan auren, ita hka Allah ya d'ora mata son ammi dasu nauwara.
Turk'ashi nauwara kuka tasha wiwi wiwi har da su majina umma gaba d'aya ta d'aure ta da maganganun ta, wayar ta d'auka ta kirawo ammi ta fashe mata da kuka shiru ammi tayi bata ce mata komai ba sai da tayi mai isar ta sannan cikin shashshak'ar kuka tace
"ammi don Allah abin da nake ji da gaske ne? "
Tabbas ammi tasan nauwara taji labarin xata auri Abba, don haka cikin sanyin jiki da murya ammi tace
"tabbas abin da kika ji gaskiya ne nauwara, ni ma kaina ba'a son rai na ba sai da baffah da inna suka nuna min 6acin ran su sannan na amince gashi abduljabbar sai sunturi yake yi min akan lallai na amince har da Alhj ibraheem (wato Abba) yasha xuwa shima hkan da na ganine yasa na amince ke ma ina son ki dai na damun kanki, kawai Ki cigaba da addu'a Allah ya xa6a abin da yafi alkhairi, sannan kuma kada naji labarin ko da wasa kin bijire wa umma kin ji na fad'a miki ki rik'e ta tamkar ita ta haife ki bamu da abin da xamu sakawa wad'annan bayin Allahn sai dai addu'a hak'ik'a mahaifin ki yayi hangen nesa da yace duk duniyar nan bashi da amini kamar Alhj ibraheem d'anbatta wanda xai rik'e mishi mu amana sai shi sai gashi kuma maganar tashi ta tabbata"
Cikin kuka nauwara tace "amma ammi......"
Da sauri ammi ta katse nauwara ta hanyar cewa "shiiiii bana son jin komai daga gare ki, kiyi abin da nace Idan har na isa dake, Allah ya jik'an abban ku da safah! "
"Ameeen ya rabbi ammi, kuma Insha Allah xan yi yanda kika ce"
Ammi tana goge hawayen fuskar ta tace "Allah yayi muku albarka "
"Ameeen ammin mu "
Daga hka suka yi sallama ta ajiye wayar tare da buga uban tagumi, ta dau wajen 10 mint a Hka Kafin ta tashi ta shiga toilet wanka ta sake ta fito sannan ta shirya cikin wata gown English wears amman ba takai Har k'asa ba mai k'aramin hannu kalar dark purple tayi matuk'ar amsar ta rigar bayan ta gyara gashin ta d'aure shi da ribbom black ta fesa perfumes ajikin ta ko make up Bata yi ba daga powder sae wet lips a bakin ta idanun ta duk sun kumbura alamar tayi kuka sosai wani black shoes plate ta dauko ta sanya sannan ta fito daga d'akin.
Bedroom d'in umma ta shiga cikin siririyar murya tayi sallama ,umma ta amsa mata sallamar, tsugunna wa tayi har k'asa tare da rik'e hannayen umma tari rau rau xata fashe da kuka da sauri umma tace
"shiiiii bana son kukan nan kada ki 6ata kwalliyar tun Kafin d'an nawa ya dawo ya biya kud'in kwalliyar "
Ta fad'i tana er dariyar su ta manya, sosai umma ta bawa nauwara kunya ta nok'e kai tana murmishi marairaice fuska tayi sosai sannan tace
"I'm so sorry umma baxan kuma ba "
"ni baki min komai ba 'yata komai ya wuce Allah ya yi muku albarka "
Cikin tsananin farinciki nauwara ta ce "Ameeen umman mu, nagode Allah ya saka miki da alkhairi "
"Ameeen dota "
Daga hka nauwara taja baki tayi shiru don duk ta kasa sake wa da umma kamar da, ita kanta umman ta fahimce ta don hka ta dunga janta da er hira, mik'e wa tsaye nauwara tayi tace
"umma bari naje kitchen ko xan samu fresh milk "
Murmishi umman tayi kafin ta ce "ae d'axun nan saleem yaje ya siyo har da sauran drinks kuma nasan yanxu sunyi sanyi "
"Kaiii amman umma naji dad'i, na taho miki da Ita? "
"a'a Alhmdullilah, asha lafia "
"toh Shikenan umma "
Ta fice daga d'akin umma ta bita da kallo cike da kaunar ta.
Tana shiga kitchen ta bud'e frige ta d'auko fresh milk mai sanyi sosai jikin ta har ra6a yake tsabar tayi sanyi glass cup ta d'auko wanke shi tayi sannan ta cika shi da fresh milk di'n ta fara sha da yake ta juya wa kofar kitchen d'in baya sai ji tayi an rungumo ta ta baya da sauri ta jiyo a tsorace sai suka had'a ido da abduljabbar er K'aramar ajiyar xuciya ta saki dariya yayi yana cewa
"matsoraciya kin xata wani ne koh? "
Ya fad'i yana kallon fuskar ta Kafin kuma idanun shi sukai kan rigar da ke jikin ta, ita kuwa duk kunya ta rufe ta ganin irin kallon kurrilar da yake yi mata
"habibty Kinyi kuka koh, me ya same ki? "
D'an hararar shi tayi tare da turo bakin ta hkan da tayi ba k'aramin hargitsa shi tayi ba k'ara matso da ita jikin shi yayi fuskar su tana daf da ta juna har suna jin numfashin junan su a hankali cikin wani salo ya isar da bakin shi cikin nata sun d'auki long time a Hka suna kisses d'in junan su gaba d'aya jikin shi rawa yake kafafun su sun k'asa rik'e su tuni nauwara tayi baya xata fad'i da sauri ta rik'o rigar abduljabbar toh da yake shima jikin nashi ba k'wari sai ya biyo ta suka xube akan tiles di'n kitchen d'in washhh nauwara ta fad'i da sauri ya rik'o hannun yana cewa
"me... me ya faru ?"
Cikin shagwa6a tace "hannu na "
Yana hura wa hannun iskar bakin shi yana cewa "sorry habibty tashi Ki rakani part d'ina "
"tabbb ni gaskia baxan je ba"
Marairaicewa yayi yana cewa "please baby nah, fad'a min me kike so "
Shiru tayi tana d'an tunani Kafin tace "sai kayi min alkawarin gobe xan je gidan fa'iza da aunty jeedah "
Da sauri yace "i promise u xan bar ki kije "
Tana kallon shi cikin ido tace "are u sure ?"
"yes! Baby nah "
Mik'e wa tsaye yayi ta Mik'o mishi hannun ta ya kama ya rik'e su sannan ya d'ago ta da d'an k'arfi har tana cewa "washh Yayah kayi min a hankali "
Yana lakuce mata hanci yace "ae ke ce duk kika ruda ni da yawa Kinsa sai rawar jiki nake a gaban umma "
Tana er dariya tace "laaa ni Allah ba ruwa na"
Kafin ta ankara ya d'auke ta cak da kafa ya bud'e kofar kitchen ta baya suka shige part d'in shi a kyakkyawan bed d'in shi ya sauke ta sannan ya yi mata rumfa da jikin shi rufe ta yayi da hot kisses yana aika mata da wasu xafafan sak'onnin shi xuwa gare ta masu tsaya wa a xuciya.
Xaro ido nauwara tayi cike da mamaki tace "umma aure kika ce fa, kuma wai abba"
"k'warai da gaske kuwa abin da kunen ki yaji na fad'a miki Hkne "
"toh umma waxai aurah ne? "
sai da umma ta tuntsire da dariya ganin yanda nauwara ta firgice "umma is not funny ,ki fad'a min please "
"toh ammin ki xai aura mun xauna da abban ku, abduljabbar dani mun yanke hukunci xai auri maimuna "
Wani irin kallo naga nauwara tana bin umma dashi Kafin ta ce "it's impossible umma hakan baxai faru ba, kun mana hallaci baxa mu saka miki da wannan abin ba"
Tana gama fad'in hka ta fice daga d'akin da gudu tana kuka sosae, ta bar umma cike da mamakin abin da nauwara tayi.........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 97~*
Kuka sosae take tana cewa "baxai yiwu ba umma baxa mu saka miki da haka ba, wayyo Allah nah, sam wannan abin ba me yiwa ne ba"
Kuka take sosai tana faman xuba sumbatun magana don ita har ga Allah baxa ta so hakan ya faru ba, ji tayi an dafa mata bayan ta da sauri ta d'ago kanta umma ta gani a tsaye fuskar ta d'auke da damuwa, xama tayi kusa da ita tana cewa
"tashi mu yi magana nauwara "
Tashi xaune tayi tana goge hawayen fuskar ta tak'i kallon Inda umma take, murmishin manya umma ta saki tare da kamo hannun nauwara ta fara magana a nutse
"da farko ina son na fara da tambayar ki, wannan auren da abban ku da ammin ki haramun ne??? "
D'an shiru nauwara tayi kafin tace "ba haramun ba ne "
"toh Indai ba haramun ba ne,me ne na d'aga hankalin ki haka, ko don Abba talaka ne baxai iya auren maimuna ba? "
Da sauri nauwara ta d'ago kanta tana kallon umma cikin tsananin mamaki
"ki dai na mamaki just answer me "
"kaiii ni wlh ba don hka ba umma "
"toh bakya son ki ga ammin ki tayi aure ne, Kinsan har yanxu bata shige haihu wa ba, kuma Kinsan aure shine cikar mutuncin 'ya mace tun da bata shige hakan ba sai anfi ganin ta da mutuncin ta "
Shiru nauwara tayi tana sauraren umma yayin da umma ta cigaba da cewa " ita ma ammin naki baki ga yanda muka shawo kanta har ta yarda ba ni banso kika ji ba sai bayan an d'aura auren,kuma da kike cewa bai kamata ku saka min da auren nan ba, ni kuwa wannan auren yafi komai faranta min rai Indai har na isa da ke xan fad'a miki magana ki ji toh ki saki ranki kuma ki yarda da auren nan idan kika min haka kin saka min da abin da nayi miki nauwara, Idan naga akasin haka na tabbatar baki d'auke ni a uwa ba"
Umma tana gama fad'in hka ta fice daga bedroom d'in, tasan Idan ba hka ta yiwa nauwara ba sai tayi yanda tayi ta ruguxa wannan auren, ita hka Allah ya d'ora mata son ammi dasu nauwara.
Turk'ashi nauwara kuka tasha wiwi wiwi har da su majina umma gaba d'aya ta d'aure ta da maganganun ta, wayar ta d'auka ta kirawo ammi ta fashe mata da kuka shiru ammi tayi bata ce mata komai ba sai da tayi mai isar ta sannan cikin shashshak'ar kuka tace
"ammi don Allah abin da nake ji da gaske ne? "
Tabbas ammi tasan nauwara taji labarin xata auri Abba, don haka cikin sanyin jiki da murya ammi tace
"tabbas abin da kika ji gaskiya ne nauwara, ni ma kaina ba'a son rai na ba sai da baffah da inna suka nuna min 6acin ran su sannan na amince gashi abduljabbar sai sunturi yake yi min akan lallai na amince har da Alhj ibraheem (wato Abba) yasha xuwa shima hkan da na ganine yasa na amince ke ma ina son ki dai na damun kanki, kawai Ki cigaba da addu'a Allah ya xa6a abin da yafi alkhairi, sannan kuma kada naji labarin ko da wasa kin bijire wa umma kin ji na fad'a miki ki rik'e ta tamkar ita ta haife ki bamu da abin da xamu sakawa wad'annan bayin Allahn sai dai addu'a hak'ik'a mahaifin ki yayi hangen nesa da yace duk duniyar nan bashi da amini kamar Alhj ibraheem d'anbatta wanda xai rik'e mishi mu amana sai shi sai gashi kuma maganar tashi ta tabbata"
Cikin kuka nauwara tace "amma ammi......"
Da sauri ammi ta katse nauwara ta hanyar cewa "shiiiii bana son jin komai daga gare ki, kiyi abin da nace Idan har na isa dake, Allah ya jik'an abban ku da safah! "
"Ameeen ya rabbi ammi, kuma Insha Allah xan yi yanda kika ce"
Ammi tana goge hawayen fuskar ta tace "Allah yayi muku albarka "
"Ameeen ammin mu "
Daga hka suka yi sallama ta ajiye wayar tare da buga uban tagumi, ta dau wajen 10 mint a Hka Kafin ta tashi ta shiga toilet wanka ta sake ta fito sannan ta shirya cikin wata gown English wears amman ba takai Har k'asa ba mai k'aramin hannu kalar dark purple tayi matuk'ar amsar ta rigar bayan ta gyara gashin ta d'aure shi da ribbom black ta fesa perfumes ajikin ta ko make up Bata yi ba daga powder sae wet lips a bakin ta idanun ta duk sun kumbura alamar tayi kuka sosai wani black shoes plate ta dauko ta sanya sannan ta fito daga d'akin.
Bedroom d'in umma ta shiga cikin siririyar murya tayi sallama ,umma ta amsa mata sallamar, tsugunna wa tayi har k'asa tare da rik'e hannayen umma tari rau rau xata fashe da kuka da sauri umma tace
"shiiiii bana son kukan nan kada ki 6ata kwalliyar tun Kafin d'an nawa ya dawo ya biya kud'in kwalliyar "
Ta fad'i tana er dariyar su ta manya, sosai umma ta bawa nauwara kunya ta nok'e kai tana murmishi marairaice fuska tayi sosai sannan tace
"I'm so sorry umma baxan kuma ba "
"ni baki min komai ba 'yata komai ya wuce Allah ya yi muku albarka "
Cikin tsananin farinciki nauwara ta ce "Ameeen umman mu, nagode Allah ya saka miki da alkhairi "
"Ameeen dota "
Daga hka nauwara taja baki tayi shiru don duk ta kasa sake wa da umma kamar da, ita kanta umman ta fahimce ta don hka ta dunga janta da er hira, mik'e wa tsaye nauwara tayi tace
"umma bari naje kitchen ko xan samu fresh milk "
Murmishi umman tayi kafin ta ce "ae d'axun nan saleem yaje ya siyo har da sauran drinks kuma nasan yanxu sunyi sanyi "
"Kaiii amman umma naji dad'i, na taho miki da Ita? "
"a'a Alhmdullilah, asha lafia "
"toh Shikenan umma "
Ta fice daga d'akin umma ta bita da kallo cike da kaunar ta.
Tana shiga kitchen ta bud'e frige ta d'auko fresh milk mai sanyi sosai jikin ta har ra6a yake tsabar tayi sanyi glass cup ta d'auko wanke shi tayi sannan ta cika shi da fresh milk di'n ta fara sha da yake ta juya wa kofar kitchen d'in baya sai ji tayi an rungumo ta ta baya da sauri ta jiyo a tsorace sai suka had'a ido da abduljabbar er K'aramar ajiyar xuciya ta saki dariya yayi yana cewa
"matsoraciya kin xata wani ne koh? "
Ya fad'i yana kallon fuskar ta Kafin kuma idanun shi sukai kan rigar da ke jikin ta, ita kuwa duk kunya ta rufe ta ganin irin kallon kurrilar da yake yi mata
"habibty Kinyi kuka koh, me ya same ki? "
D'an hararar shi tayi tare da turo bakin ta hkan da tayi ba k'aramin hargitsa shi tayi ba k'ara matso da ita jikin shi yayi fuskar su tana daf da ta juna har suna jin numfashin junan su a hankali cikin wani salo ya isar da bakin shi cikin nata sun d'auki long time a Hka suna kisses d'in junan su gaba d'aya jikin shi rawa yake kafafun su sun k'asa rik'e su tuni nauwara tayi baya xata fad'i da sauri ta rik'o rigar abduljabbar toh da yake shima jikin nashi ba k'wari sai ya biyo ta suka xube akan tiles di'n kitchen d'in washhh nauwara ta fad'i da sauri ya rik'o hannun yana cewa
"me... me ya faru ?"
Cikin shagwa6a tace "hannu na "
Yana hura wa hannun iskar bakin shi yana cewa "sorry habibty tashi Ki rakani part d'ina "
"tabbb ni gaskia baxan je ba"
Marairaicewa yayi yana cewa "please baby nah, fad'a min me kike so "
Shiru tayi tana d'an tunani Kafin tace "sai kayi min alkawarin gobe xan je gidan fa'iza da aunty jeedah "
Da sauri yace "i promise u xan bar ki kije "
Tana kallon shi cikin ido tace "are u sure ?"
"yes! Baby nah "
Mik'e wa tsaye yayi ta Mik'o mishi hannun ta ya kama ya rik'e su sannan ya d'ago ta da d'an k'arfi har tana cewa "washh Yayah kayi min a hankali "
Yana lakuce mata hanci yace "ae ke ce duk kika ruda ni da yawa Kinsa sai rawar jiki nake a gaban umma "
Tana er dariya tace "laaa ni Allah ba ruwa na"
Kafin ta ankara ya d'auke ta cak da kafa ya bud'e kofar kitchen ta baya suka shige part d'in shi a kyakkyawan bed d'in shi ya sauke ta sannan ya yi mata rumfa da jikin shi rufe ta yayi da hot kisses yana aika mata da wasu xafafan sak'onnin shi xuwa gare ta masu tsaya wa a xuciya.