Sashe 58
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jikin ta ne yayi sanyi lokacin da ta tarar da umma nauwara da ammi acikin wani irin hali nan ta rikice ta fara tambayar abin da ya faru ammi ce tayi k'arfin halin sanar da ita fa'iza har da kukan tausayin nauwara haka ta rungume ta suna kuka
A wannan tsakanin lokacin doctor muh'd ya sallami nauwara daga asibitin ta samu lafia sosai kuma ba k'aramin kula wa yake bata ba ita da twins abin har mamaki yake ba wa su umma duk wajen wani shakatawa haka xai kwashe su ya kai su wai don nauwara kada ta kadaice ita d'aya tana tunani ya haifar mata da wata matsalar
Umma ta kirawo Abba ta sanar dashi abin da abduljabbar yayi aikuwa ranshi ya 6aci sosai anan yake sanar da ita ai nan ma ya saki jiddah tare da yi mata duka ashe ita ta shirya wa nauwara wannan makircin ita da k'awar ta mahaifin jiddah ne yake xuwa ya sanar da abban sosai umma ta yarda da jiddah xata aikata abin da yafi hka ma akan kishi
Umma bata b'oye wa nauwara da ammi ba duk da kuwa jiddah er kanwar ta ce daman fa'iza ta xargin hakan ammi kuwa bata ji dad'in sakin jiddah da yayi ba nauwara kuwa baxa ka fahimci halin da take ciki a wannan lokacin ba
*******
Jiddah sosai tayi nadamar abin da ta aikata ga shegen uban aikin da take sha a gidan itace girkin safe, tana, dare, wanke wanke, wankin kayan mamee da babanta don hka yace ya daina bada wankin shi tunda ga mai wanki Ya samu komai na gidan ita take yi tun Bata iya ba har taxo ta K'ware tayi bak'i ta rame sosai ga aikin nata ma baban nata ya soke shi
Tuni sunyi baram baram da farida a karo na biyu kenan tayi kuka sosai tayi nadama ga abduljabbar ko sake waiwaiyar ta bai ba ko ta kirawo shi baya picking sai dai ta tura mishi text mssg na ban hak'uri kullum sai ta tura mishi amman babu reply duk ta sukurkurce ta xama wata iri kamar ba jiddah ba er gayu son hutu da jin dad'i
Daga K'arshe ma wata makarantar islamia ta nema anan layin su take xuwa ta xama so silent kodayaushe kullum cikin neman gafarar ubangiji take abisa laifukan da ta aikata
Iyayen ta ma sun hak'ura ganin yanda ta shiryu sun janyo ta jikin su kulawa sosai suke bata tun da ta gane kuskuren da ta aikata gashi har da shiga islamia ita kanta yanxu tafi jin dad'in rayuwar ta fiye da baya yanxu babban burin ta na K'arshe ta nemi yafiyar nauwara sannan abduljabbar ya mayar da ita dakin ta..........
*******
Tun daga ranar abduljabbar sai da ya kusan sati bai fita konan da can ba yana kwance a d'aki rungume da photo nan nauwara ya rame ko abincin kirki baya iya ci kullum cikin tunanin ta yake
Ana cikin hka aka neme shi a wurin aiki dole haka ya tarkata ya tafi abuja ba don yaso ba to aikin da ya tarar a gaban shi kusan shi ya d'an rage mishi tunani don kusan ko dayaushe yana busy
Ya dage da addu'ar Allah ya kawo mishi mafita Ko lokacin da ya fad'a wa abdulkareem bai ji dad'in abin da yayi ba hka ya bashi hak'uri tare da rarrashin sa haka ya bar abuja cike da tausayin abokin nashi yana cikin tsaka mai wuya
********
Alhmdllh sauk'i ya samu wajen nauwara ta dawo normal k'asar London ta kar6e ta don ta k'ara kyau fatan ta ya murje tayi wani irin fresh haka ma twins sunyi k'ara girma kamannin abduljabbar yana dad'a fito wa yaran sun shiga ran doctor muh'd sosai
Da hka suka share watanni 3 a london tukunna suka fara haramar koma wa 9ja doctor muh'd wani katafaren shopping malls ya kai su kowacce ta xa6i abin da take so nauwara da fa'iza sai na'eem da ameer
Nauwara kasa d'aukan komai tayi sai wani perfume designer mai matuk'ar sanyin k'amshi shi kawai ta d'auka kallon ta yayi cikin wani irin salo yayi k'asa da muryar shi yace
" mameen na'eem don Allah ki saki jikin ki ki dauki duk abin da yayi miki please "
Kallon shi tayi fuskar ta d'auke da Murmishi tace
"Haba doctor ai na d'auki turare wannan ma ya isa ngde"
Bai k'ara ce wa komai ba yayi gaba ya fara diban kayayyaki bin sa da kallo tayi ba tun yanxu ba ta gama karantar shi kiris yake jira ya bayyana mata abin da ke cikin xuciyar shi
Toh Hka yayi mata shopping na daban masu matuk'ar kyau da tsada har fa'iza tana tsokanar shi ita ma fa'izan ta yaba da doctor muh'd di'n yana da halayya masu kyau kuma xata yi farinciki da hkan Indai wannan had'in ya tabbata
Yau misalin karfe 7 na dare flight d'in su nauwara xai tashi xuwa 9ja suna tsaye a jikin motar doctor muh'd a cikin airport d'in ammi umma suna xaune acan wani 6angare a xaune kan kujera fa'iza da twins sun gama sallama da doctor muh'd sun tafi wajen su umma aka barshi da nauwara a tsaye cikin wani irin yanayi yace
"Shikenan xaki gudu ki barni sai kuma yaushe " cikin sigar xolaya tace "sai watarana "
Had'e fuska yayi yanda yayin ya bata dariya don shi mutum ne ma'abocin fara'a harara ta yayi yace
"hmm nauwara dole kiyi min dariya mana kin gama sa xuciyata ta saba dake xaki ce min sai wataran "
Shiru tayi ta sunkuyar da kanta tana d'an wasa da xoben hannun ta cikin sanyin murya yace
"a yau nayi niyyar tona miki xuciya ta nauwara ina son ki kuma da aure wlh tun lokacin da na d'ora idanu wana akan ki naji ina k'aunar Ki sauran en watanni na dawo nigeria da xama gaba d'aya naso tare ma xamu koma so hkan bai samu ba "
Tun da ya fara maganar shi kanta na sunkuye daman ai ta dad'e da ganin alamun hkan a tattare shi haka dai yayi ta tona mata asirin xuciyar shi ta yanda ta kamu da son ta sosai ta tausaya mishi ita gaba d'aya xuciyar babu son wani d'a namiji Idan ba gwarxon ta ba abduljabbar kuma baxa ta6a son wani ba kamar shi sai dai wani ikon Allah, suna nan tsaye har xuwa lokacin da aka kirawo sunan ita ce ta kusan ta K'arshen shiga jirgin saboda yanda doctor muh'd ya tsare ta da xaxxafan Kalaman shi..........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 86~*
Sun sauka a 9ja lafia aunty sadiya ce taxo d'aukan su cikin tsananin murna suka rungume junan su bayan an gama gaisa wa suka shiga mota suna k'arasa wa gida bayan aunty sadiya tayi parking suka firfito daga motar part d'in umma suka nufa ko'ina tsaf an gyara shi sai k'amshi turaren wuta da air freshener yake ga girki Kala Kala akan dinning table wanda aunty sadiya da kanta ta shirya musu
Kowa bedroom ya nufa don yin wanka sannan axo aci abinci, nauwara tana d'aure da towel tana kok'arin riga fa'iza shiga wanka don baxa ta iya xama har tayi wa na'eem da ameer sannan tayi ba wayan tane ya fara k'ara alamar kiran ta ake d'an tsaki taja fa'iza nayi mata dariyar k'eta hararar ta tayi a fusace ta k'ara sa wajen Kafin ta d'auka har fa'iza, na'eem da ameer sun shige toilet da gudu abin dariya ya Bata ma ganin sunan doctor muh'd yana yawo akan screen d'in wayar yasa ta d'aukan wayar bayan sun gaisa yake cewa
"kin min adalci kuwa Ummu na'eem har kin mance dani ko, ina nan cike da kewar ki son ki ya hana xuciya ta sukuni ki tausaya wannan bawan Allah ki kar6i soyayyata"
Ya K'arasa maganar cikin sanyin murya hkan da yayi ba k'aramin tausayi ya Bata ba tare da sanyayar mata jiki sauke ajiyar xuciya tayi a hankali sannan tace
"Haba taya xan mance da likitan da ya ceto rayuwa ta a lokacin da aka fidda tsammani da Cigaban rayuwa ta muma munyi kewar ka"
Sai lokacin taji sautin murmishin shi tare da sauke ajiyar xuciya yace
"ina twins da fa'iza, umma da ammi dafatan an je gida lafia"
"lafia klau "
"Masha Allah"
Sun d'auki tsawon mintuna 10 suna waya sannan suka yi sallama ta waigo ta Kalli fa'iza da take shirya twins tace
"doctor muh'd yana gaida ke "
Cikin murmishi fa'iza tace "ina amsawa naga alama da wannan doctor muh'd ya samu shiga dashi xa'a yi "
Wani kallo nauwara ta bita dashi fuska a d'aure sai ta juya ta shiga toilet ta bar fa'iza sororo a tsaye cike da dumbin mamakin yanda ta canja lokaci d'aya ba dai duk abin da Yah abduljabbar yayi mata har yanxu akwai son shi a xuciyar ta ba toh idan ba hka ba mene dalilin canjawar ta gaba d'aya a lokaci d'aya
Gaba d'aya kowa ya hallara a dinning table ana cin abinci bayan an kammala suka dawo cikin parlour ana er hira yayi da nauwara ta ke6e kanta waje d'aya ta rasa wanne abune yake damun xuciyar ta amman tabbas tasan baxai wuce son Yah abduljabbar da kuma abin da yayi mata kasa jurewa tayi sai da tayi kuka ko taji sauk'in abin da yake damun ta
Bayan dawowar su nauwara da Sati d'aya suka tarkata sai kaduna garin gwamna garin da raban shi da ita tsawon wasu shekaru tun a hanya take kuka don tunawa da mahaifin ta a gidan baffah suka sauka sun samu tar6a sosai en uwa na nesa da na kusa sun xo taya su baffah murnar samun jikokin su a ranar aunty safiyya kanwar Alhj sa'eed ya duro k'asar 9ja don bata k'asar tun bayan mutuwar yayan ta da iyalan shi mijin ta aka tura shi wani course a k'asar Switzerland a lokacin da suka ji labarin su nauwara basu mutu ba da ammi suka fara shirye shiryen taho wa daman mijin nata ya kammala abin da ya kai shi Switzerland di'n don hka suka taho gida nigeria
A wannan tsakanin lokacin doctor muh'd ya sallami nauwara daga asibitin ta samu lafia sosai kuma ba k'aramin kula wa yake bata ba ita da twins abin har mamaki yake ba wa su umma duk wajen wani shakatawa haka xai kwashe su ya kai su wai don nauwara kada ta kadaice ita d'aya tana tunani ya haifar mata da wata matsalar
Umma ta kirawo Abba ta sanar dashi abin da abduljabbar yayi aikuwa ranshi ya 6aci sosai anan yake sanar da ita ai nan ma ya saki jiddah tare da yi mata duka ashe ita ta shirya wa nauwara wannan makircin ita da k'awar ta mahaifin jiddah ne yake xuwa ya sanar da abban sosai umma ta yarda da jiddah xata aikata abin da yafi hka ma akan kishi
Umma bata b'oye wa nauwara da ammi ba duk da kuwa jiddah er kanwar ta ce daman fa'iza ta xargin hakan ammi kuwa bata ji dad'in sakin jiddah da yayi ba nauwara kuwa baxa ka fahimci halin da take ciki a wannan lokacin ba
*******
Jiddah sosai tayi nadamar abin da ta aikata ga shegen uban aikin da take sha a gidan itace girkin safe, tana, dare, wanke wanke, wankin kayan mamee da babanta don hka yace ya daina bada wankin shi tunda ga mai wanki Ya samu komai na gidan ita take yi tun Bata iya ba har taxo ta K'ware tayi bak'i ta rame sosai ga aikin nata ma baban nata ya soke shi
Tuni sunyi baram baram da farida a karo na biyu kenan tayi kuka sosai tayi nadama ga abduljabbar ko sake waiwaiyar ta bai ba ko ta kirawo shi baya picking sai dai ta tura mishi text mssg na ban hak'uri kullum sai ta tura mishi amman babu reply duk ta sukurkurce ta xama wata iri kamar ba jiddah ba er gayu son hutu da jin dad'i
Daga K'arshe ma wata makarantar islamia ta nema anan layin su take xuwa ta xama so silent kodayaushe kullum cikin neman gafarar ubangiji take abisa laifukan da ta aikata
Iyayen ta ma sun hak'ura ganin yanda ta shiryu sun janyo ta jikin su kulawa sosai suke bata tun da ta gane kuskuren da ta aikata gashi har da shiga islamia ita kanta yanxu tafi jin dad'in rayuwar ta fiye da baya yanxu babban burin ta na K'arshe ta nemi yafiyar nauwara sannan abduljabbar ya mayar da ita dakin ta..........
*******
Tun daga ranar abduljabbar sai da ya kusan sati bai fita konan da can ba yana kwance a d'aki rungume da photo nan nauwara ya rame ko abincin kirki baya iya ci kullum cikin tunanin ta yake
Ana cikin hka aka neme shi a wurin aiki dole haka ya tarkata ya tafi abuja ba don yaso ba to aikin da ya tarar a gaban shi kusan shi ya d'an rage mishi tunani don kusan ko dayaushe yana busy
Ya dage da addu'ar Allah ya kawo mishi mafita Ko lokacin da ya fad'a wa abdulkareem bai ji dad'in abin da yayi ba hka ya bashi hak'uri tare da rarrashin sa haka ya bar abuja cike da tausayin abokin nashi yana cikin tsaka mai wuya
********
Alhmdllh sauk'i ya samu wajen nauwara ta dawo normal k'asar London ta kar6e ta don ta k'ara kyau fatan ta ya murje tayi wani irin fresh haka ma twins sunyi k'ara girma kamannin abduljabbar yana dad'a fito wa yaran sun shiga ran doctor muh'd sosai
Da hka suka share watanni 3 a london tukunna suka fara haramar koma wa 9ja doctor muh'd wani katafaren shopping malls ya kai su kowacce ta xa6i abin da take so nauwara da fa'iza sai na'eem da ameer
Nauwara kasa d'aukan komai tayi sai wani perfume designer mai matuk'ar sanyin k'amshi shi kawai ta d'auka kallon ta yayi cikin wani irin salo yayi k'asa da muryar shi yace
" mameen na'eem don Allah ki saki jikin ki ki dauki duk abin da yayi miki please "
Kallon shi tayi fuskar ta d'auke da Murmishi tace
"Haba doctor ai na d'auki turare wannan ma ya isa ngde"
Bai k'ara ce wa komai ba yayi gaba ya fara diban kayayyaki bin sa da kallo tayi ba tun yanxu ba ta gama karantar shi kiris yake jira ya bayyana mata abin da ke cikin xuciyar shi
Toh Hka yayi mata shopping na daban masu matuk'ar kyau da tsada har fa'iza tana tsokanar shi ita ma fa'izan ta yaba da doctor muh'd di'n yana da halayya masu kyau kuma xata yi farinciki da hkan Indai wannan had'in ya tabbata
Yau misalin karfe 7 na dare flight d'in su nauwara xai tashi xuwa 9ja suna tsaye a jikin motar doctor muh'd a cikin airport d'in ammi umma suna xaune acan wani 6angare a xaune kan kujera fa'iza da twins sun gama sallama da doctor muh'd sun tafi wajen su umma aka barshi da nauwara a tsaye cikin wani irin yanayi yace
"Shikenan xaki gudu ki barni sai kuma yaushe " cikin sigar xolaya tace "sai watarana "
Had'e fuska yayi yanda yayin ya bata dariya don shi mutum ne ma'abocin fara'a harara ta yayi yace
"hmm nauwara dole kiyi min dariya mana kin gama sa xuciyata ta saba dake xaki ce min sai wataran "
Shiru tayi ta sunkuyar da kanta tana d'an wasa da xoben hannun ta cikin sanyin murya yace
"a yau nayi niyyar tona miki xuciya ta nauwara ina son ki kuma da aure wlh tun lokacin da na d'ora idanu wana akan ki naji ina k'aunar Ki sauran en watanni na dawo nigeria da xama gaba d'aya naso tare ma xamu koma so hkan bai samu ba "
Tun da ya fara maganar shi kanta na sunkuye daman ai ta dad'e da ganin alamun hkan a tattare shi haka dai yayi ta tona mata asirin xuciyar shi ta yanda ta kamu da son ta sosai ta tausaya mishi ita gaba d'aya xuciyar babu son wani d'a namiji Idan ba gwarxon ta ba abduljabbar kuma baxa ta6a son wani ba kamar shi sai dai wani ikon Allah, suna nan tsaye har xuwa lokacin da aka kirawo sunan ita ce ta kusan ta K'arshen shiga jirgin saboda yanda doctor muh'd ya tsare ta da xaxxafan Kalaman shi..........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 86~*
Sun sauka a 9ja lafia aunty sadiya ce taxo d'aukan su cikin tsananin murna suka rungume junan su bayan an gama gaisa wa suka shiga mota suna k'arasa wa gida bayan aunty sadiya tayi parking suka firfito daga motar part d'in umma suka nufa ko'ina tsaf an gyara shi sai k'amshi turaren wuta da air freshener yake ga girki Kala Kala akan dinning table wanda aunty sadiya da kanta ta shirya musu
Kowa bedroom ya nufa don yin wanka sannan axo aci abinci, nauwara tana d'aure da towel tana kok'arin riga fa'iza shiga wanka don baxa ta iya xama har tayi wa na'eem da ameer sannan tayi ba wayan tane ya fara k'ara alamar kiran ta ake d'an tsaki taja fa'iza nayi mata dariyar k'eta hararar ta tayi a fusace ta k'ara sa wajen Kafin ta d'auka har fa'iza, na'eem da ameer sun shige toilet da gudu abin dariya ya Bata ma ganin sunan doctor muh'd yana yawo akan screen d'in wayar yasa ta d'aukan wayar bayan sun gaisa yake cewa
"kin min adalci kuwa Ummu na'eem har kin mance dani ko, ina nan cike da kewar ki son ki ya hana xuciya ta sukuni ki tausaya wannan bawan Allah ki kar6i soyayyata"
Ya K'arasa maganar cikin sanyin murya hkan da yayi ba k'aramin tausayi ya Bata ba tare da sanyayar mata jiki sauke ajiyar xuciya tayi a hankali sannan tace
"Haba taya xan mance da likitan da ya ceto rayuwa ta a lokacin da aka fidda tsammani da Cigaban rayuwa ta muma munyi kewar ka"
Sai lokacin taji sautin murmishin shi tare da sauke ajiyar xuciya yace
"ina twins da fa'iza, umma da ammi dafatan an je gida lafia"
"lafia klau "
"Masha Allah"
Sun d'auki tsawon mintuna 10 suna waya sannan suka yi sallama ta waigo ta Kalli fa'iza da take shirya twins tace
"doctor muh'd yana gaida ke "
Cikin murmishi fa'iza tace "ina amsawa naga alama da wannan doctor muh'd ya samu shiga dashi xa'a yi "
Wani kallo nauwara ta bita dashi fuska a d'aure sai ta juya ta shiga toilet ta bar fa'iza sororo a tsaye cike da dumbin mamakin yanda ta canja lokaci d'aya ba dai duk abin da Yah abduljabbar yayi mata har yanxu akwai son shi a xuciyar ta ba toh idan ba hka ba mene dalilin canjawar ta gaba d'aya a lokaci d'aya
Gaba d'aya kowa ya hallara a dinning table ana cin abinci bayan an kammala suka dawo cikin parlour ana er hira yayi da nauwara ta ke6e kanta waje d'aya ta rasa wanne abune yake damun xuciyar ta amman tabbas tasan baxai wuce son Yah abduljabbar da kuma abin da yayi mata kasa jurewa tayi sai da tayi kuka ko taji sauk'in abin da yake damun ta
Bayan dawowar su nauwara da Sati d'aya suka tarkata sai kaduna garin gwamna garin da raban shi da ita tsawon wasu shekaru tun a hanya take kuka don tunawa da mahaifin ta a gidan baffah suka sauka sun samu tar6a sosai en uwa na nesa da na kusa sun xo taya su baffah murnar samun jikokin su a ranar aunty safiyya kanwar Alhj sa'eed ya duro k'asar 9ja don bata k'asar tun bayan mutuwar yayan ta da iyalan shi mijin ta aka tura shi wani course a k'asar Switzerland a lokacin da suka ji labarin su nauwara basu mutu ba da ammi suka fara shirye shiryen taho wa daman mijin nata ya kammala abin da ya kai shi Switzerland di'n don hka suka taho gida nigeria