Sashe 62
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan sallahr isha'e ya k'araso gidan kai tsaye d'akin su nauwara ya nufa lokacin tana waya da ammi a fusace ya K'arasa inda take ya kar6e wayar tare da kashe ta cikin jin haushin shi tace
"malam wai lafiar ka qlau ne kasan da wa nake waya ka kashe min"
Yana mata wani kallo yace "bai shige wannan saurayin naki ba mai wuya kamar marikin lema"
Haushi ya ishe nauwara a fusace tace "Ehh da hka naga ni nake son shi "
Dalle mata bakin ta yayi da hannun shi da sauri ta dafe bakin nata don da xafi a tsiwace tace "Wlh kada ka k'ara duka na ka cuci wanda xai aure ni " kallon ta yake xuciyar shi na tafasa shi yanxu ya xai yi yabi yarinyar nan ta fad'a tak'i ta amince bare Ya gwada ta rarrashi ko xai dace bata ankara ba taga ya tsugunna a gaban ta ya dure dukka gwiwowin shi a k'asa cikin matuk'ar marairaicewa da sanyin murya yace
"na had'a ki da Allah nauwara kiyi hak'uri ki yafe min, ki yarda ki koma gida na wlh duk wata kyautata wa xan dunga yi miki baxan k'ara cutar da ke ba please "
Kallon shi take cike da matuk'ar mamaki ganin shi tsugunne a gaban ta yamutsa fuska tayi sannan tace "ni fah na gama xaman gidan ka"
"Da matsayi na da Shekaru na na ajiye su a gefe gani a durkushe gaban ki ina neman alfarma tare da baki hak'uri ki koma gida na mu rike yaran mu "
"ni fah kayi hak'uri ka nemi wata ka aura ko ka mayar da aunty jiddah "
Kallon ta yake xuciyar shi na tafasa da xai iya hak'ura da nauwara da wallahi a yau ya barta har abada amman sam baxai iya ba
"da girma na a gaban ki na tsugunna ina baki hak'uri ki k'i hak'ura koh"
Shiru tayi bata k'ara magana ba daga bayan su suka ji ance "mamee kiyi hak'uri ki yafe wa daddy please "
Da sauri ta d'ago kai taga na'eem da ameer fuskar su sha6e sha6e da hawaye hararar su tayi ta fice daga d'akin, rungume su yayi yana rarrashin su dakyar suka yi shiru sannan ya samu ya ja su xuwa part d'in shi na cikin gidan ranar abduljabbar bai yi cikakken bacci ba sai faman juyi yake da tunanin yanda xai 6ullo wa al'amarin
Wani shegen murmishin mugunta ya saki da ya tuno hanya d'aya xai bi don ya samu nauwara ta dole ma, don hka nan take bacci mai dad'in gaske yayi awon gaba da shi baccin da ya dad'e bai yi irin shi ba......
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*note* _namance ban sanar daku lokacin da aka yanke na auren nauwara da Dr muh'd ba, so su yanke 2 month's na auran_
*~Pg 90~*
Washe gari da safe bayan an kammala breakfast nauwara da fa'iza suka fito cikin shirin tafiya kd xasu je suyi 2 weeks acan su dawo.
Bayan sunyi sallama dasu umma suna yi musu addu'ar sauka lafia, suka fito farfajiyar gidan suna tsaye driver yana sanya musu kaya a boot a dai dai lokacin abduljabbar ya fito daga part d'in shi jikin shi sanye da black trouser nd T-shirt blue yayi kyau sosae cikin tafiyar shi ta kasaita ya k'araso wajen fa'iza ta gaida shi yayin da twins suka rungume shi suna fad'in
"good morning papa "
Yana murmishi yace "morning my sweet kids, ina xuwa hka da safen nan "
Cikin dariyar farinciki suka ce "kaduna xamu je gidan baffah da ammi "
Murmishi yayi yana jan kumatun su yace
" Good Agaida min da baffah da ammi "
"okay papa "
Peck suka bashi a kumatu shima yayi musu sannan suka ce
"byeeee papa"
Suna fad'in hka suka shiga motar daman nauwara tuni ta shige ita da fa'iza .
Kallon ta yayi ta had'e fuska sosai ta wani kau da kai gefe alamar bama ta son ganin shi abun ma dariya ya bashi amman duk da hka sai da ya xura kanshi ta window d'in motar a kunnen ta ya rad'a mata
"babu ko sallama koh, wannan 6ata ran da kike baya yi miki kyau, Indai don ni ake 6ata rai ayi hak'uri na daina tak'ura miki "
Turo baki tayi tare da d'an d'ago kai ta saci kallon shi wani mugun fad'uwar gaba tayi lokacin da suka had'a ido ganin yanda yake murmishin muguntar nan kuma ta tabbatar Indai abduljabbar yayi wannan murmishin to akwai muguntar da ya had'a Yah Allah kayi min tsari da muguntar abduljabbar ta fad'i hka a cikin xuciyar ta, barin jikin motar yayi yana d'aga wa na'eem da ameer hannu alamar byeee
Yana tsaye a wurin har motar su ta fita daga gidan sannan ya juyo ya shige part d'in umma xuciyar shi wasai da ita sai nishadi yake abin sa ita kanta umma tayi mamakin ganin shi a haka yanda yake ta fara'a har ta fara tsargu wa anya abduljabbar ba wani abun yake shirin aikatawa ba rabon shi da ta ganshi a Hka har ta mance har ta kai da tambayar shi tace
"abduljabbar lafian ka qlau kuwa? "
Yana murmishi yace "me kika gani umma? "
"gani nayi sai fara'a da nishad'i kake, kamar wanda aka yi mishi da albishir da aljannah "
Kwashe wa yayi da dariya yana kallon umma wanda take binshi da kallon mamaki yace
"uhm umma kin ban dariya wlh, amman babu komai just yau na tashi da farinciki ne "
Kallon shi umma tayi sosai sannan tace
"Ko wani abu ka shirya wa nauwara ne"
"Laaa umma ni ba komai fa, ni yanxu ai na hak'ura tunda har ta tsayar da wanda xata aura"
"Allah yasa Hkane har xuciyar taka"
Umma ta fad'i hkan ba tare da ta yarda da abin da yace ba yanda yake son nauwara anya xai hak'ura Hka farat d'aya, shi kuwa sai faman murmishi yake har ya gama breakfast ya fita daga gidan.
Alhmdullilah su nauwara sun isa kaduna lafia a gidan baffah suka sauka da yake kuma ammi tana gidan don baffah da inna sun ce tayi xaman ta a wurin su ta d'ebe musu kewa, Hka ta xauna suna matuk'ar bata kulawa sosai Idan kaga ammi a lokacin baxa kayi tunanin ta haifi su nauwara ba.
Su baffah sunyi matuk'ar farinciki da xuwan su nauwara kyautata wa sosai suka dunga yi musu, a hka suka kwashe tsawon wajen Sati Biyu a kaduna sunje gidan aunty safiyya nan ta nuna mata ita wlh ta fison ta koma gidan abduljabbar ,murmishi kawai ta iya yi har ta gaji da amsa Cewar baxa ta koma gidan shi ba koma kowa ya bud'e baki xai ce ta koma gidan abduljabbar Abba, umma aunty sadiya da fa'iza su kad'ai suke Goyan bayan nauwara ta auri wanda suke so, kuma ta fuskanci ammin ta gaba d'aya ta nuna mata ita abduljabbar take son ta koma gidan shi su hadu su rik'e yaran su gashi dai dai da twins sun fison daddyn su, duk tabi ta rikice tunani yayi mata yawa ta rasa yanda xatayi kawai sai ta Duk'ufa da addu'a Allah ya kawo mata mafita, amman fa har acikin xuciyar ta tafison auren Dr muh'd hankalin ta yafi kwanciya akan shi, sai dai har yanxu bata ji sonshi axuciyar ta ba.
A haka suka cinye sati biyun suka dawo kano ta tarar umma ta xage tana ta shirye shiryen bikin ta duk wani abu da ya kamata tayi shi tayi sai jiran xuwa lokacin.
Abduljabbar ya daina Kula nauwara sam ya fita daga harkar ta sha'anin gaban shi kawai yake hankali kwance, gashi kuma yak'i mayar da jiddah har yanxu sai kwane kwane yake yiwa abba, don shi fah har ga Allah daman ba son jiddah yake ba, umma ce ta had'a auren gashi kuma yanxu bata nuna mishi komai akan lallai sai ya dawo da jiddah don hka ya shiriritar da xancen kuma yaga yanxu bata kiran shi ko text mssg bata turo mishi addu'a ya dage da ita Allah yasa ma ta hak'ura dashi.
Komai nisan lokaci Idan aka sa sai yaxo a yau sauran Sati d'aya bikin nauwara da Dr muh'd duk wasu shirye shirye an gama an kawo lefe ya had'a mata kaya sosai masu kyau da tsada duk wani programs da xa'a gabatar sun gama shirya wa, umma ta xage tana gyara nauwara sosai, hka a 6angaren ammi da aunty safiyya suma sun dage sosai wajen gyaran nauwara in nd out, tayi wani irin kyau fatan ta tayi wani fresh kamar mai rayuwa a k'asar k'ank'ara..... Lol
Kamar yau ranar juma'a da safe wajen karfe 9 na safe abduljabbar ne ya shigo part d'in umma yana sanye cikin wata tsadaddiyar shadda fara sol tasha aiki da bak'in xare yayi kyau sosae ya sanya bak'in takalmi da hula agogo duk bak'ak'e ya sanya farin glass a fuskar shi yayi kyau kamar wani ango
Fuskar shi shimfid'e da kyakkyawan Murmishi ya gaida umma ba umma ba hatta nauwara fa'iza sai da suka bishi da kallo don kyau kam Yayi kyau babu k'arya ga fara'ar da yake yi bayan sun gaisa da umma fa'iza ce kad'ai ta gaida shi ya amsa mata da Murmishi akan fuskar shi sannan yake sanar da umma xai fita wani waje mai mahimmanci sai yamma xai dawo, da fatan alkhairi umma ta bishi ya tashi xai tafi suka had'a ido da nauwara ai kuwa ya kashe mata ido d'aya da sauri ta kau da kanta ,shi kuwa yayi gaba a farfajiyar gidan suka had'u da abdulkareem yana ganin shi ya bud'e baki xai yi magana da sauri abduljabbar ya toshe bakin abdulkareem yana waige waigen bayan shi yace
"sai ka tona min asiri ne haba abdulkareem, ka bari idan muka bar gidan kayi maganar "
Abdulkareem yana dariyar mugunta yace "tohh Shikenan mu je kaga rana nayi "
Yana gama fad'in hka suka shiga mota abdulkareem ne yake driving suka fice daga gidan.
"malam wai lafiar ka qlau ne kasan da wa nake waya ka kashe min"
Yana mata wani kallo yace "bai shige wannan saurayin naki ba mai wuya kamar marikin lema"
Haushi ya ishe nauwara a fusace tace "Ehh da hka naga ni nake son shi "
Dalle mata bakin ta yayi da hannun shi da sauri ta dafe bakin nata don da xafi a tsiwace tace "Wlh kada ka k'ara duka na ka cuci wanda xai aure ni " kallon ta yake xuciyar shi na tafasa shi yanxu ya xai yi yabi yarinyar nan ta fad'a tak'i ta amince bare Ya gwada ta rarrashi ko xai dace bata ankara ba taga ya tsugunna a gaban ta ya dure dukka gwiwowin shi a k'asa cikin matuk'ar marairaicewa da sanyin murya yace
"na had'a ki da Allah nauwara kiyi hak'uri ki yafe min, ki yarda ki koma gida na wlh duk wata kyautata wa xan dunga yi miki baxan k'ara cutar da ke ba please "
Kallon shi take cike da matuk'ar mamaki ganin shi tsugunne a gaban ta yamutsa fuska tayi sannan tace "ni fah na gama xaman gidan ka"
"Da matsayi na da Shekaru na na ajiye su a gefe gani a durkushe gaban ki ina neman alfarma tare da baki hak'uri ki koma gida na mu rike yaran mu "
"ni fah kayi hak'uri ka nemi wata ka aura ko ka mayar da aunty jiddah "
Kallon ta yake xuciyar shi na tafasa da xai iya hak'ura da nauwara da wallahi a yau ya barta har abada amman sam baxai iya ba
"da girma na a gaban ki na tsugunna ina baki hak'uri ki k'i hak'ura koh"
Shiru tayi bata k'ara magana ba daga bayan su suka ji ance "mamee kiyi hak'uri ki yafe wa daddy please "
Da sauri ta d'ago kai taga na'eem da ameer fuskar su sha6e sha6e da hawaye hararar su tayi ta fice daga d'akin, rungume su yayi yana rarrashin su dakyar suka yi shiru sannan ya samu ya ja su xuwa part d'in shi na cikin gidan ranar abduljabbar bai yi cikakken bacci ba sai faman juyi yake da tunanin yanda xai 6ullo wa al'amarin
Wani shegen murmishin mugunta ya saki da ya tuno hanya d'aya xai bi don ya samu nauwara ta dole ma, don hka nan take bacci mai dad'in gaske yayi awon gaba da shi baccin da ya dad'e bai yi irin shi ba......
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*note* _namance ban sanar daku lokacin da aka yanke na auren nauwara da Dr muh'd ba, so su yanke 2 month's na auran_
*~Pg 90~*
Washe gari da safe bayan an kammala breakfast nauwara da fa'iza suka fito cikin shirin tafiya kd xasu je suyi 2 weeks acan su dawo.
Bayan sunyi sallama dasu umma suna yi musu addu'ar sauka lafia, suka fito farfajiyar gidan suna tsaye driver yana sanya musu kaya a boot a dai dai lokacin abduljabbar ya fito daga part d'in shi jikin shi sanye da black trouser nd T-shirt blue yayi kyau sosae cikin tafiyar shi ta kasaita ya k'araso wajen fa'iza ta gaida shi yayin da twins suka rungume shi suna fad'in
"good morning papa "
Yana murmishi yace "morning my sweet kids, ina xuwa hka da safen nan "
Cikin dariyar farinciki suka ce "kaduna xamu je gidan baffah da ammi "
Murmishi yayi yana jan kumatun su yace
" Good Agaida min da baffah da ammi "
"okay papa "
Peck suka bashi a kumatu shima yayi musu sannan suka ce
"byeeee papa"
Suna fad'in hka suka shiga motar daman nauwara tuni ta shige ita da fa'iza .
Kallon ta yayi ta had'e fuska sosai ta wani kau da kai gefe alamar bama ta son ganin shi abun ma dariya ya bashi amman duk da hka sai da ya xura kanshi ta window d'in motar a kunnen ta ya rad'a mata
"babu ko sallama koh, wannan 6ata ran da kike baya yi miki kyau, Indai don ni ake 6ata rai ayi hak'uri na daina tak'ura miki "
Turo baki tayi tare da d'an d'ago kai ta saci kallon shi wani mugun fad'uwar gaba tayi lokacin da suka had'a ido ganin yanda yake murmishin muguntar nan kuma ta tabbatar Indai abduljabbar yayi wannan murmishin to akwai muguntar da ya had'a Yah Allah kayi min tsari da muguntar abduljabbar ta fad'i hka a cikin xuciyar ta, barin jikin motar yayi yana d'aga wa na'eem da ameer hannu alamar byeee
Yana tsaye a wurin har motar su ta fita daga gidan sannan ya juyo ya shige part d'in umma xuciyar shi wasai da ita sai nishadi yake abin sa ita kanta umma tayi mamakin ganin shi a haka yanda yake ta fara'a har ta fara tsargu wa anya abduljabbar ba wani abun yake shirin aikatawa ba rabon shi da ta ganshi a Hka har ta mance har ta kai da tambayar shi tace
"abduljabbar lafian ka qlau kuwa? "
Yana murmishi yace "me kika gani umma? "
"gani nayi sai fara'a da nishad'i kake, kamar wanda aka yi mishi da albishir da aljannah "
Kwashe wa yayi da dariya yana kallon umma wanda take binshi da kallon mamaki yace
"uhm umma kin ban dariya wlh, amman babu komai just yau na tashi da farinciki ne "
Kallon shi umma tayi sosai sannan tace
"Ko wani abu ka shirya wa nauwara ne"
"Laaa umma ni ba komai fa, ni yanxu ai na hak'ura tunda har ta tsayar da wanda xata aura"
"Allah yasa Hkane har xuciyar taka"
Umma ta fad'i hkan ba tare da ta yarda da abin da yace ba yanda yake son nauwara anya xai hak'ura Hka farat d'aya, shi kuwa sai faman murmishi yake har ya gama breakfast ya fita daga gidan.
Alhmdullilah su nauwara sun isa kaduna lafia a gidan baffah suka sauka da yake kuma ammi tana gidan don baffah da inna sun ce tayi xaman ta a wurin su ta d'ebe musu kewa, Hka ta xauna suna matuk'ar bata kulawa sosai Idan kaga ammi a lokacin baxa kayi tunanin ta haifi su nauwara ba.
Su baffah sunyi matuk'ar farinciki da xuwan su nauwara kyautata wa sosai suka dunga yi musu, a hka suka kwashe tsawon wajen Sati Biyu a kaduna sunje gidan aunty safiyya nan ta nuna mata ita wlh ta fison ta koma gidan abduljabbar ,murmishi kawai ta iya yi har ta gaji da amsa Cewar baxa ta koma gidan shi ba koma kowa ya bud'e baki xai ce ta koma gidan abduljabbar Abba, umma aunty sadiya da fa'iza su kad'ai suke Goyan bayan nauwara ta auri wanda suke so, kuma ta fuskanci ammin ta gaba d'aya ta nuna mata ita abduljabbar take son ta koma gidan shi su hadu su rik'e yaran su gashi dai dai da twins sun fison daddyn su, duk tabi ta rikice tunani yayi mata yawa ta rasa yanda xatayi kawai sai ta Duk'ufa da addu'a Allah ya kawo mata mafita, amman fa har acikin xuciyar ta tafison auren Dr muh'd hankalin ta yafi kwanciya akan shi, sai dai har yanxu bata ji sonshi axuciyar ta ba.
A haka suka cinye sati biyun suka dawo kano ta tarar umma ta xage tana ta shirye shiryen bikin ta duk wani abu da ya kamata tayi shi tayi sai jiran xuwa lokacin.
Abduljabbar ya daina Kula nauwara sam ya fita daga harkar ta sha'anin gaban shi kawai yake hankali kwance, gashi kuma yak'i mayar da jiddah har yanxu sai kwane kwane yake yiwa abba, don shi fah har ga Allah daman ba son jiddah yake ba, umma ce ta had'a auren gashi kuma yanxu bata nuna mishi komai akan lallai sai ya dawo da jiddah don hka ya shiriritar da xancen kuma yaga yanxu bata kiran shi ko text mssg bata turo mishi addu'a ya dage da ita Allah yasa ma ta hak'ura dashi.
Komai nisan lokaci Idan aka sa sai yaxo a yau sauran Sati d'aya bikin nauwara da Dr muh'd duk wasu shirye shirye an gama an kawo lefe ya had'a mata kaya sosai masu kyau da tsada duk wani programs da xa'a gabatar sun gama shirya wa, umma ta xage tana gyara nauwara sosai, hka a 6angaren ammi da aunty safiyya suma sun dage sosai wajen gyaran nauwara in nd out, tayi wani irin kyau fatan ta tayi wani fresh kamar mai rayuwa a k'asar k'ank'ara..... Lol
Kamar yau ranar juma'a da safe wajen karfe 9 na safe abduljabbar ne ya shigo part d'in umma yana sanye cikin wata tsadaddiyar shadda fara sol tasha aiki da bak'in xare yayi kyau sosae ya sanya bak'in takalmi da hula agogo duk bak'ak'e ya sanya farin glass a fuskar shi yayi kyau kamar wani ango
Fuskar shi shimfid'e da kyakkyawan Murmishi ya gaida umma ba umma ba hatta nauwara fa'iza sai da suka bishi da kallo don kyau kam Yayi kyau babu k'arya ga fara'ar da yake yi bayan sun gaisa da umma fa'iza ce kad'ai ta gaida shi ya amsa mata da Murmishi akan fuskar shi sannan yake sanar da umma xai fita wani waje mai mahimmanci sai yamma xai dawo, da fatan alkhairi umma ta bishi ya tashi xai tafi suka had'a ido da nauwara ai kuwa ya kashe mata ido d'aya da sauri ta kau da kanta ,shi kuwa yayi gaba a farfajiyar gidan suka had'u da abdulkareem yana ganin shi ya bud'e baki xai yi magana da sauri abduljabbar ya toshe bakin abdulkareem yana waige waigen bayan shi yace
"sai ka tona min asiri ne haba abdulkareem, ka bari idan muka bar gidan kayi maganar "
Abdulkareem yana dariyar mugunta yace "tohh Shikenan mu je kaga rana nayi "
Yana gama fad'in hka suka shiga mota abdulkareem ne yake driving suka fice daga gidan.