Sashe 65
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata ankara ba taji yasa kafar shi akan kafarta yana tafiyar da kafar tashi a kafarta har xuwa gwiwar ta amman bayan ya cire shoes d'in kafar shi yana wani shi'umin murmishi da sauri ta kalle shi karaf suka had'a ido ae kuwa ya kashe mata ido d'aya ta6e baki tayi tare da jan d'an siririn tsaki
Lokaci d'aya ya had'e rai sakamakon ganin wani yanki na gashin kanta ya fito waje cikin fusata yasa hannu ya gyara gwaggwaron Kan nauwara ya kife shi a kanta, kallon shi tayi rai a 6ace kamar xata fashe da kuka ganin yanda ya 6ata mata k'walliyar ta wani murmishin mugunta ya saki tare da daga mata gira haushi ya dad'a kume ta tace
"me nayi maka malam xaka 6ata min Kwalliya ta, ko na kula ka ne? "
"Ah babu abin da kika min habibty just na gyara abin kan Ki ne"
Harara ta dalla mashi tare da Murgud'a baki kallon ta yake cike da so da k'aunar ta ga wata muguwar sha'awar ta da yaji ya kama shi kallon lips d'in ta yake kawai wanda suka sha jambaki red sai shek'i suke .
Anutse ta d'ago da idon ta suka had'a ido lokaci d'aya suka xuba wa juna ido cike da wani irin yanayi a tattare da kowanne a cikin shi duk yanda nauwara taso janye idonta ta kasa yayin da abduljabbar daman shi haka yake so, ji tayi ana jijjiga ta da sauri ta kau da kanta daga kallon shi tare da sakin wata irin ajiyar xuciya muryar na'eem taji yana cewa
"Laaa mamee da papa suna kallon k'uda irin wanda muke yi a school ko ameer ???"
"ehhh hakane wlh "
Cewar ameer wata irin kunya ta rufe nauwara sai faman hararar twins take, gaba d'aya wajen aka kyalkyale da dariya har da abduljabbar nauwara tayi kicin kicin da fuska, daman duk abin da suke su fa'iza suna ankare dasu sai faman dariya suke musu.
"papa ku cigaba da yi mu ga wanda xai yi wining tsakanin ka da mamee "
Cewar ameer janyo shi yayi jikin shi tare da bashi peck a kumatun shi yace
"that's my boy, ae mameen ka matsoraciya ce baxa ta iya ba"ya fad'i yana jifan nauwara da wani salon kallon shi k'asa k'asa.
Cikin shagwa6a na'eem yace
" mamee ki yarda please "
Cikin jin haushin su gaba d'aya takai hannu xata make na'eem da ya dame ta ai kuwa da sauri ya rik'e mata hannu tare da yi mata alamar ina ruwan ta kada ta dakar mishi yaro, a fusace ta tashi tare da barin hall di'n gaba d'aya.
Da sauri ya tashi yana rik'e dasu na'eem ya juya xai bita yaji aminu yace
"yalla6ai ba dai tafiya ba,gashi ka kori er gidan taka"
Yana shafa kanshi yace "ya xa'a yi aminu rarrashin ta xanje nayi sai mun had'u gobe don ni daga nan sai gida"
Caraf Dr muh'd yace "Ohh kace don ita kaxo kenan "
"yes ofcourse ita na biyo doctor tun da ta tafi xamana bashi da amfani don hka nayi nan byeee "
Suna mishi dariya yaja hannun na'eem da ameer suka fice daga hall di'n a farfajiyar wajen suka tsaya suna duba ta basu ganta ba mybe ta tafi gida xuciyar shi ta ayyana mishi don hka motar shi ya shiga suka bar wurin, ko da suka xo gida bai gan ta ba sai umma ya gani ya tambaye ta nauwara ta dawo nan ta tabbatar mishi ta dawo Sannan hankalin shi ya kwanta ba k'aramin jin dad'i yayi ba ganin umma bata nuna mishi komai ba kamar yanda take mishi da hka ma yau tayi mishi har da tambayar shi yana buk'atar wani abun ganin ya samu fuska yace yana son shan fruit kawai Idan xai samu daga hka ya fice xuwa part din shi, da kanta umma ta yanka mishi fruit d'in ta aika mishi xuciyar shi cike da tsantsar farin ciki yasha fruit salad d'in nan da hka har bacci ya d'auke shi xuciyar shi cike da tunanin habibty di'n shi........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_dedicated to haleema Ameen nd biebie deee, ina yi muku fatan alkhairi a duk inda kuke_❤😍
*~Pg 94~*
Washe gari misalin karfe 11 aka d'aura auren Dr muh'd da fa'iza, sannan nasu Aminu da jiddah akan sadaki mafi cancanta don neman albarkar aure, abba, abduljabbar, abdulkareem, Dr muh'd ,Aminu,saleem da na'eem da ameer gaba d'aya ankon tsadaddiyar farar shadda suka yi har da babbar riga sun yi matuk'ar yin kyau ga wani kwarjini da suka yi fuskar su d'auke da tsantsar farin ciki sai faman gaisa wa suke da wad'anda suka hallaci wannan d'aurin auren, bayan an gama d'aurin auren suka wuce yin reception na maxa an ci ansha a wurin sun sha addu'a daga bakunan mutane na xaman lafia da xuri'a mae albarka haka aka watse kowa cike da farin ciki.
Cikin gidan nan ya cika da mutane sosae en uwa da abokan arxiki sai taya su umma ake murna tare da yiwa amare fatan alkhairi Allah ya bada xaman lafia.
Nauwara, fa'iza, jiddah, aunty asma'u, aunty kausar, aunty maryam da suna xaune a bedroom d'in su nauwara kowanne yasha kwalliya ta Kece raini dukkan su fuskar su d'auke da Murmishi sai hira ake suna cikin haka abduljabbar da abdulkareem suka shigo d'akin a nutse aunty asma'u ce ta Kalli abduljabbar wanda yake sa6e babbar riga tana xamo wa yana sake gyara wa alamar bai saba da sawa ba ae kuwa ta kyalkyale da dariya tare da cewa
"Allah abdul kaji kunya yanxu ace babbar rigar ma har yanxu baka iya sawa ba an fah girma "
Harara ya watsa mata tare da jan wani d'an siririn tsaki yace
"kin fiye sa ido da yawa asma'u ba wanda ya kula da hkan sai ke Allah ki fita a idona "
Ya K'arasa fad'i yana huro hanci abdulkareem wanda yake danne dariyar shi yace
"waii ke ina ruwan ki ne asma'u Indai ki ga wannan d'an nawa sai kin tsokane xan fa d'au mataki akan ki"
"heeeeyyy lallai ma abdulkareem din nan Indai wannan abduljabbar d'in kake tare wa wataran sai ya mun ganku a rana"
Gaba d'aya d'akin aka kwashe da dariya har da nauwara sai da ta murmusa shi kuwa uban gayyar had'e fuska yayi tare da cewa
"ya xa'a yi ki dunga yi min magana kowacce iri ce a gaban kannen salon su rainani "
"Ahayyeee su raini manya dad'in abin kai di'n k'anina ne "
Ko kula ta bai yi ya nufi inda nauwara take a xaune a gefen bed jiddah wadda take kusa da ita a xaune ya wani d'auke kai cikin isa yace
"hey d'an ban wurin naji dumin mata ta"
Dariya jiddah tayi tare da tashi da sauri tana cewa
"ni bari ma na bar maka d'akin kaji d'umin da kyau "
"Yawwa da kin kyauta er k'anwa ta su wad'annan en sa idon sai sun ga kwakwaf "
Tana dariya ta bar d'akin tare da fa'iza, kausar ta mik'e tsaye tana cewa
"ni fah yunwa nake ji ko breakfast ban yi ba ni ma nayi nan "
Tana gama fad'in hka ta fita daga d'akin tana kunshe dariya, xube wa yayi kan bed d'in tare da fad'in "Washhh na gaji wlh da ni d'an gata ne da sai ayi min tausa"
Ya fad'i yana kallon fuskar nauwara wadda ta had'e fuska, aunty asma'u ma tashi tayi tana cewa
"toh mara kunya so kake dai na bar d'akin, ba don nauwara ba da Allah ba Inda xan je sai dai duk abin da xaka yi kayi a gaba na"
"Ahhh ae da Kinyi xaman ki waya kore ki sarkin sa ido "
Abduljabbar ya fad'i yana dariyar mugunta wani k'aramin pillown ta cillo mishi ya cafe yana dariya sannan ta fice daga d'akin abdulkareem ya Kalli maryam yace
"my wife taso mu tafi ya yiwa kowa kora da hali tun Kafin ya kore mu ma "
Yana shafa kanshi yace "ni kada ka had'a ni da maryam ni bance kowa ya tafi ba "
"ae gwara mu baka wuri "
Maryam ta fad'i tana kamo hannun abdulkareem suka fice daga d'akin aka bar nauwara da abduljabbar.
Tashi daga kan bed d'in nauwara tayi tana shirin ban mishi d'akin da sauri ya rik'o hannun ta, ta juya da kanshi tana kallon shi shima ita yake kallo cikin marairaice fuska yace
"Haba habibty wai har yanxu baki hak'ura ne? "
Turo baki tayi kafin tace "ni ka cika min hannu ina da abin yi please "
Bai ce komai ba ya janyo ta tare da xaunar da ita kan bed d'in shi kuma ya tsugunna a k'asa tare da dire gwiyoyin shi k'asa yana rik'e da hannun ta idanun shi akan fuskar ta cikin nutsuwa yace
"gani a durkushe a gaban ki a karo na biyu baxan tashi anan ba har sai kin hak'ura na gaji da wannan yanayin da kike nuna min baxan iya jure wa na gaji da axabtar dani da kenan ina sake baki hak'uri "
Wani irin mugun tausayin shi taji ya kamata tare da wani mugun son shi da ya k'ara shiga cikin xuciyar ta duk jikin ta yayi sanyi sosai bata ankara ba ta ga wasu hawaye suna fita a idanun shi suna sauka akan hannayen ta da yake rik'e dasu, toh me yasa baxa ta hak'ura ba wacce irin xuciya ce da ita mutumin da shi ya taimake ta a rayuwa ya cece ta daga fyad'en da akayi yunkurin yi mata ya kai ta asibiti ya nema mata magani ta warke ta dawo tana tafiya tana kallon mutane da idanun ta kamar kowa ya sata a makaranta har takai matsayin da ya nuna mata so da k'auna ya aure ta har Allah ya basu albarkar yara 2 kaddara da sharri yasa ya rabu da ita gashi gaskiya ta bayyana yayi nadama tare da Bata hak'uri ae ya kamata ta hak'ura kuwa ko Allah Muna yi mishi laifi mu rok'e shi ya yafe mana balle kuma mu en Adam don hka cikin jin tausayin shi murya a sanyaye tasa hannu ta goge hawayen fuskar shi tare da cewa
Lokaci d'aya ya had'e rai sakamakon ganin wani yanki na gashin kanta ya fito waje cikin fusata yasa hannu ya gyara gwaggwaron Kan nauwara ya kife shi a kanta, kallon shi tayi rai a 6ace kamar xata fashe da kuka ganin yanda ya 6ata mata k'walliyar ta wani murmishin mugunta ya saki tare da daga mata gira haushi ya dad'a kume ta tace
"me nayi maka malam xaka 6ata min Kwalliya ta, ko na kula ka ne? "
"Ah babu abin da kika min habibty just na gyara abin kan Ki ne"
Harara ta dalla mashi tare da Murgud'a baki kallon ta yake cike da so da k'aunar ta ga wata muguwar sha'awar ta da yaji ya kama shi kallon lips d'in ta yake kawai wanda suka sha jambaki red sai shek'i suke .
Anutse ta d'ago da idon ta suka had'a ido lokaci d'aya suka xuba wa juna ido cike da wani irin yanayi a tattare da kowanne a cikin shi duk yanda nauwara taso janye idonta ta kasa yayin da abduljabbar daman shi haka yake so, ji tayi ana jijjiga ta da sauri ta kau da kanta daga kallon shi tare da sakin wata irin ajiyar xuciya muryar na'eem taji yana cewa
"Laaa mamee da papa suna kallon k'uda irin wanda muke yi a school ko ameer ???"
"ehhh hakane wlh "
Cewar ameer wata irin kunya ta rufe nauwara sai faman hararar twins take, gaba d'aya wajen aka kyalkyale da dariya har da abduljabbar nauwara tayi kicin kicin da fuska, daman duk abin da suke su fa'iza suna ankare dasu sai faman dariya suke musu.
"papa ku cigaba da yi mu ga wanda xai yi wining tsakanin ka da mamee "
Cewar ameer janyo shi yayi jikin shi tare da bashi peck a kumatun shi yace
"that's my boy, ae mameen ka matsoraciya ce baxa ta iya ba"ya fad'i yana jifan nauwara da wani salon kallon shi k'asa k'asa.
Cikin shagwa6a na'eem yace
" mamee ki yarda please "
Cikin jin haushin su gaba d'aya takai hannu xata make na'eem da ya dame ta ai kuwa da sauri ya rik'e mata hannu tare da yi mata alamar ina ruwan ta kada ta dakar mishi yaro, a fusace ta tashi tare da barin hall di'n gaba d'aya.
Da sauri ya tashi yana rik'e dasu na'eem ya juya xai bita yaji aminu yace
"yalla6ai ba dai tafiya ba,gashi ka kori er gidan taka"
Yana shafa kanshi yace "ya xa'a yi aminu rarrashin ta xanje nayi sai mun had'u gobe don ni daga nan sai gida"
Caraf Dr muh'd yace "Ohh kace don ita kaxo kenan "
"yes ofcourse ita na biyo doctor tun da ta tafi xamana bashi da amfani don hka nayi nan byeee "
Suna mishi dariya yaja hannun na'eem da ameer suka fice daga hall di'n a farfajiyar wajen suka tsaya suna duba ta basu ganta ba mybe ta tafi gida xuciyar shi ta ayyana mishi don hka motar shi ya shiga suka bar wurin, ko da suka xo gida bai gan ta ba sai umma ya gani ya tambaye ta nauwara ta dawo nan ta tabbatar mishi ta dawo Sannan hankalin shi ya kwanta ba k'aramin jin dad'i yayi ba ganin umma bata nuna mishi komai ba kamar yanda take mishi da hka ma yau tayi mishi har da tambayar shi yana buk'atar wani abun ganin ya samu fuska yace yana son shan fruit kawai Idan xai samu daga hka ya fice xuwa part din shi, da kanta umma ta yanka mishi fruit d'in ta aika mishi xuciyar shi cike da tsantsar farin ciki yasha fruit salad d'in nan da hka har bacci ya d'auke shi xuciyar shi cike da tunanin habibty di'n shi........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_dedicated to haleema Ameen nd biebie deee, ina yi muku fatan alkhairi a duk inda kuke_❤😍
*~Pg 94~*
Washe gari misalin karfe 11 aka d'aura auren Dr muh'd da fa'iza, sannan nasu Aminu da jiddah akan sadaki mafi cancanta don neman albarkar aure, abba, abduljabbar, abdulkareem, Dr muh'd ,Aminu,saleem da na'eem da ameer gaba d'aya ankon tsadaddiyar farar shadda suka yi har da babbar riga sun yi matuk'ar yin kyau ga wani kwarjini da suka yi fuskar su d'auke da tsantsar farin ciki sai faman gaisa wa suke da wad'anda suka hallaci wannan d'aurin auren, bayan an gama d'aurin auren suka wuce yin reception na maxa an ci ansha a wurin sun sha addu'a daga bakunan mutane na xaman lafia da xuri'a mae albarka haka aka watse kowa cike da farin ciki.
Cikin gidan nan ya cika da mutane sosae en uwa da abokan arxiki sai taya su umma ake murna tare da yiwa amare fatan alkhairi Allah ya bada xaman lafia.
Nauwara, fa'iza, jiddah, aunty asma'u, aunty kausar, aunty maryam da suna xaune a bedroom d'in su nauwara kowanne yasha kwalliya ta Kece raini dukkan su fuskar su d'auke da Murmishi sai hira ake suna cikin haka abduljabbar da abdulkareem suka shigo d'akin a nutse aunty asma'u ce ta Kalli abduljabbar wanda yake sa6e babbar riga tana xamo wa yana sake gyara wa alamar bai saba da sawa ba ae kuwa ta kyalkyale da dariya tare da cewa
"Allah abdul kaji kunya yanxu ace babbar rigar ma har yanxu baka iya sawa ba an fah girma "
Harara ya watsa mata tare da jan wani d'an siririn tsaki yace
"kin fiye sa ido da yawa asma'u ba wanda ya kula da hkan sai ke Allah ki fita a idona "
Ya K'arasa fad'i yana huro hanci abdulkareem wanda yake danne dariyar shi yace
"waii ke ina ruwan ki ne asma'u Indai ki ga wannan d'an nawa sai kin tsokane xan fa d'au mataki akan ki"
"heeeeyyy lallai ma abdulkareem din nan Indai wannan abduljabbar d'in kake tare wa wataran sai ya mun ganku a rana"
Gaba d'aya d'akin aka kwashe da dariya har da nauwara sai da ta murmusa shi kuwa uban gayyar had'e fuska yayi tare da cewa
"ya xa'a yi ki dunga yi min magana kowacce iri ce a gaban kannen salon su rainani "
"Ahayyeee su raini manya dad'in abin kai di'n k'anina ne "
Ko kula ta bai yi ya nufi inda nauwara take a xaune a gefen bed jiddah wadda take kusa da ita a xaune ya wani d'auke kai cikin isa yace
"hey d'an ban wurin naji dumin mata ta"
Dariya jiddah tayi tare da tashi da sauri tana cewa
"ni bari ma na bar maka d'akin kaji d'umin da kyau "
"Yawwa da kin kyauta er k'anwa ta su wad'annan en sa idon sai sun ga kwakwaf "
Tana dariya ta bar d'akin tare da fa'iza, kausar ta mik'e tsaye tana cewa
"ni fah yunwa nake ji ko breakfast ban yi ba ni ma nayi nan "
Tana gama fad'in hka ta fita daga d'akin tana kunshe dariya, xube wa yayi kan bed d'in tare da fad'in "Washhh na gaji wlh da ni d'an gata ne da sai ayi min tausa"
Ya fad'i yana kallon fuskar nauwara wadda ta had'e fuska, aunty asma'u ma tashi tayi tana cewa
"toh mara kunya so kake dai na bar d'akin, ba don nauwara ba da Allah ba Inda xan je sai dai duk abin da xaka yi kayi a gaba na"
"Ahhh ae da Kinyi xaman ki waya kore ki sarkin sa ido "
Abduljabbar ya fad'i yana dariyar mugunta wani k'aramin pillown ta cillo mishi ya cafe yana dariya sannan ta fice daga d'akin abdulkareem ya Kalli maryam yace
"my wife taso mu tafi ya yiwa kowa kora da hali tun Kafin ya kore mu ma "
Yana shafa kanshi yace "ni kada ka had'a ni da maryam ni bance kowa ya tafi ba "
"ae gwara mu baka wuri "
Maryam ta fad'i tana kamo hannun abdulkareem suka fice daga d'akin aka bar nauwara da abduljabbar.
Tashi daga kan bed d'in nauwara tayi tana shirin ban mishi d'akin da sauri ya rik'o hannun ta, ta juya da kanshi tana kallon shi shima ita yake kallo cikin marairaice fuska yace
"Haba habibty wai har yanxu baki hak'ura ne? "
Turo baki tayi kafin tace "ni ka cika min hannu ina da abin yi please "
Bai ce komai ba ya janyo ta tare da xaunar da ita kan bed d'in shi kuma ya tsugunna a k'asa tare da dire gwiyoyin shi k'asa yana rik'e da hannun ta idanun shi akan fuskar ta cikin nutsuwa yace
"gani a durkushe a gaban ki a karo na biyu baxan tashi anan ba har sai kin hak'ura na gaji da wannan yanayin da kike nuna min baxan iya jure wa na gaji da axabtar dani da kenan ina sake baki hak'uri "
Wani irin mugun tausayin shi taji ya kamata tare da wani mugun son shi da ya k'ara shiga cikin xuciyar ta duk jikin ta yayi sanyi sosai bata ankara ba ta ga wasu hawaye suna fita a idanun shi suna sauka akan hannayen ta da yake rik'e dasu, toh me yasa baxa ta hak'ura ba wacce irin xuciya ce da ita mutumin da shi ya taimake ta a rayuwa ya cece ta daga fyad'en da akayi yunkurin yi mata ya kai ta asibiti ya nema mata magani ta warke ta dawo tana tafiya tana kallon mutane da idanun ta kamar kowa ya sata a makaranta har takai matsayin da ya nuna mata so da k'auna ya aure ta har Allah ya basu albarkar yara 2 kaddara da sharri yasa ya rabu da ita gashi gaskiya ta bayyana yayi nadama tare da Bata hak'uri ae ya kamata ta hak'ura kuwa ko Allah Muna yi mishi laifi mu rok'e shi ya yafe mana balle kuma mu en Adam don hka cikin jin tausayin shi murya a sanyaye tasa hannu ta goge hawayen fuskar shi tare da cewa