Sashe 52
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan an nutsu abba ya dawo ake sanar dashi komai ya buk'aci ganin su don a tattauna ko da wani taimako da xai basu, bayan sallahr isha'e aka xauna a falon abban gaba d'ayan su har da abdulkareem sai dai abduljabbar tun da ya fusata ya fita bai dawo ba don hka shi kad'ai ne baya nan don Abba bai ma san da xuwan shi ba labarin su ya buk'aci ji don hka nauwara ce ta fara ba da labarin su tun daga farko da irin wahalhalun da suka sha ita da saleem da xaman su gidan hindatu da aminu xuwa gidan saude mai abinci da ta taimake su har xuwa lokacin da suka hadu da abduljabbar ya taimaka musu, Abba aunty sadiya dasu aunty asma'u sun girgixa da irin wahalar da suka sha idan ka d'auke umma don tasan da labarin ammi kuwa kuka kawai take yanxu daman safah ta mutu nauwara sai da ta makance ta xama wadda bata iya tafiya duk dukiyar mahaifin su suka xama masu bara Yah ilahi duk Wannan abun a dalilin Alhj salisu anya yana son gama wa da duniya lafia yana k'aunar rahmar ubangiji kuwa xalinci da cinye dukiyar marayu duk wannan bai isheshi ba sai ya nemi halakasu falon yayi shiru sai shashshak'ar kukan ammi da su nauwara Abba ne ya katse shirun ta hanyar cewa
"nauwara wane mahaifin ku a wanne gari kuke?? "
Don duk Wannan labarin da ta bayar bata fad'i sunan mahaifin su ba cikin sanyin murya tace
"mu en kaduna gidan abban mu a tudun wada suke mahaifin mu kuma a unguwar gwamna road yake xaune sunan shi "
Tun da ta fara maganar abba ya xuba mata ido gaban shi yana fad'u wa jikin shi har er rawa yake sai da ta sauke numfashi sannan tace
"sunan abban mu Alhj sa'eed haruna "
tashi abba yayi yana karanta Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun ya dafe kan shi da sauri abdulkareem ya mik'e ya rik'o shi tare da xaunar da shi
"Kina nufin Kice Alhj sa'eed haruna mahaifin ku ne?"
"tabbas shine mahaifin su "
Cewar ammi tuni idon abba ya kad'a yayi ja daman yaran aminin shi ne yake rik'e da su bai sani ba kallon umma da aunty sadiya yayi sannan yace
"' 'ya'yan aminina Alhj sa'eed haruna wanda har naje kaduna dubo shi na tarar ya rasu na buk'aci a ban yaran shi na rik'e akace duk sun mutu "
"k'warai kuwa anyi haka "
Cewar umma tana mai tabbatar da hkan cikin tsananin mamaki ammi tace
"Ko kai ne Alhj ibraheem d'anbatta? "
D'an murmishin yak'e Abba yayi sannan yace " nine maimuna aminin mijin ki sakacin mu na wajen k'in rik'on xumunci yasa bamu gane ku ba hka kuma baku gane ne mu ba"
"yanxu salisun shi ya aikata hkan Lallai rayuwa ta xama abar tsoro d'an uwan ka na jini ya nemi kashe maka iyalan ka saboda wani dalili na son dukiya wad'anda xaka mutu ka bar su a duniya Allah ya raba mu da sharrin xuciya "
"Ameen thumma Ameeen "
Suka amsa gaba d'ayan su sannan abba yace
"toh lokacin da yasa aka d'auke ki ina suka kai ki??? "
Ya tambayi ammi sunkuyar da kanta tayi kafin ta bud'e baki ta fara magana tace
"ina kuka da kiran sunan yara na suka tura ni cikin mota daga nan suka shak'a min wani abu a hanci na 6ingire da bacci ban san inda suka kai ni ba ni dai na tsinci kaina a wani gida mai kyau a lokacin nayi kuka nayi kuka daga K'arshe na Duk'ufa da addu'a ba dare ba rana Allah ya ku6utar dani daga hannun wannan axxalimin ga abinci mai kyau don akwai mai dafa min abinci har da gyaran gidan anan take k'wana er aikin
Tun da suka kawo ni wannan gidan sau d'aya Alhj salisu yaxo ya dunga lalla6a ni na yarda na aure shi na xauna anan xai kawo min yara na don su xauna a gaba na ya dunga yi min alkawarin abubuwa na jin dad'in rayuwa amma nak'i yarda na aure shi daga K'arshe a fusace ya bar gidan
Haka na cigaba da rayuwa ta cikin kunci da tarin damuwa duk nabi na rame saboda hankalina ba a kwance yake ba har Allah ya bani ikon gudu wa daga gidan nan ganin yanda wad'anda suke mishi tsaron ta ranar sun sha alcohol sunyi tatul suna ta faman maye shine na fita daga gidan ina gudu Ashe d'aya daga cikin su ya ganni shine suka biyo ni har Allah yasa muka had'u daku har kuka taimaka min"
Ammi ta K'arasa fad'i tana goge hawayen fuskar ta
"Lallai salisu ya cika mugu axxalimi dole ne mu yi Shari'a dashi duk da *WATA SHARI'AR SAI A LAHIRA* sai mun Kwatar muku hakk'in ku Insha Allah "
Cikin tsoro ammi tace "kada a kai su k'ara ina jin tsoron kada ya tarwatsa maka iyalan ka mugune kawai mu barsu da Allah daman *INNALLAHA MA'ASSABIRIN* (na miss zahra mansur) "
"ina ammi baxai yiwu ba dole mu shigar da su k'ara kuma xamu yi nasara Insha Allah akwai friend d'ina barrister ne ya k'warai a aikin shi xamu neme shi a san yanda xa'a 6ullo wa abun amman batun abar shi ba bai taso ba a rage mugun iri"
Cewar abdulkareem Jijjiga kai Abba yayi sannan yace
"k'warai kuwa abdulkareem Don barin irin wad'annan mutanen ba k'aramin hatsari bane sai su cigaba da xalintar mutane"
Kowa ya gamsu da hakan nan kuma aka d'an wartsake ana ta6a er hira
Wani wawan naushi ya kai wa bangon d'akin duk abin da su Abba suka yi Duk a kunnen shi yaxo zai shiga falon abban yaji nauwara tana bada labarin rayuwar su daman xaluntar su akai neman hallaka su ake suka gudu da xummar xuwa gidan aminin mahaifin su don ya taimake su lokaci d'aya wani son nauwara da tausayin ta suka lullu6e shi dole na kar6ar muku hakk'in ku da hannuna xan kashe wannan axxalumin mutumin wani duka ya sake kai wa wardrobe d'in dake kusa dashi
Take murfin ya 6urme ciki fad'o war wata jaka ce tasa ya mai da hankalin shi kan wajen a hankali yasa hannu ya dauke ta a take ya tuna inda ya tsinci jakar nan kayan cikin ne suka fara xubowa k'asa takardu ne da wasu pictures guda biyu hannun shi har rawa yake Wajen d'aukan pictures d'in mutanen da ya gani a jikin photon yasa shi kusan suman tsaye saboda tsabar tsananin mamaki...........
Aishat A muh'd
?☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_this page dedicated to Sumayya salees sadeeq (sumyn bash 💋) Allah ya k'ara basirah da daukaka Ameen_
*~Pg 79~*
Sake murxa idanun shi yayi don ya tabbatar abin da yake gani ba mafarki bane a xahiri ne abin ya matuk'ar bashi mamaki sosai ba wasu ya gani ba ajikin pictures d'in ba sai nauwara saleem da kuma ammin su duk da bai san abban su da safah ba amman ya tabbatar sune sunyi kyau sosai kowannen su fuskar shi d'auke da Murmishi d'ayan kuma nauwara ce da safah xama yayi kan sofa yana sake kallon photo nan sai da ya d'auki en mintuna anan xaune tukunna ya mayar dasu cikin jakar ya ajiye su duk da Har yanxu xuciyar shi da tsanar nauwara amman xai yi iya yin shi don ya Kwatar musu hakk'in su
********
Suna xaune a parlour umma aunty sadiya da ammi sai nauwara da fa'iza ana hira cikin annushuwa twins saleem ya d'auke su sun fita shan ice cream suna cikin haka abduljabbar ya shigo da sallama tun ranar birthday di'n na'eem da ameer da ya bar gidan sai yau ya sake shigo wa shima don tafiya abuja ne ya Kamashi yaxo yi musu sallama kuma ya kwashi twins d'in abdulkareem don dasu xai tafi duk da jiddah baxa ta bishi ba xai iya kula dasu
amsa mishi sallamar aunty sadiya da ammi suka yi sannan ya shigo parlourn nauwara ce ta mik'e daga kwancen da take jikin ammin ta ko kallon Inda yake bata yi ba ta nufi upstairs bedroom d'in su kai tsaye ta shige don bata son ganin shi bata k'aunar wata alak'a ta sake shiga tsananin su tun da har xuciyar shi ta yarda da sharrin da aka kulla mata sharrin ma na aikata fasikanci da auran ta wasu hawaye ne masu xafin gaske suka fito daga idanun ta
Tana wuce wa ta gaban shi da kallon tsana da harara ya bita Kafin yaja d'an k'aramin tsaki duk umma tana ankare da abin da yayi gaida su yayi aunty sadiya da ammi da fara'a suka amsa mishi umma kuwa a dak'ile ta amsa xama yayi ya rasa ma ta Inda xai fara maganar tashi saboda k'wata k'wata babu fuska a wajen umman
"nauwara wane mahaifin ku a wanne gari kuke?? "
Don duk Wannan labarin da ta bayar bata fad'i sunan mahaifin su ba cikin sanyin murya tace
"mu en kaduna gidan abban mu a tudun wada suke mahaifin mu kuma a unguwar gwamna road yake xaune sunan shi "
Tun da ta fara maganar abba ya xuba mata ido gaban shi yana fad'u wa jikin shi har er rawa yake sai da ta sauke numfashi sannan tace
"sunan abban mu Alhj sa'eed haruna "
tashi abba yayi yana karanta Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun ya dafe kan shi da sauri abdulkareem ya mik'e ya rik'o shi tare da xaunar da shi
"Kina nufin Kice Alhj sa'eed haruna mahaifin ku ne?"
"tabbas shine mahaifin su "
Cewar ammi tuni idon abba ya kad'a yayi ja daman yaran aminin shi ne yake rik'e da su bai sani ba kallon umma da aunty sadiya yayi sannan yace
"' 'ya'yan aminina Alhj sa'eed haruna wanda har naje kaduna dubo shi na tarar ya rasu na buk'aci a ban yaran shi na rik'e akace duk sun mutu "
"k'warai kuwa anyi haka "
Cewar umma tana mai tabbatar da hkan cikin tsananin mamaki ammi tace
"Ko kai ne Alhj ibraheem d'anbatta? "
D'an murmishin yak'e Abba yayi sannan yace " nine maimuna aminin mijin ki sakacin mu na wajen k'in rik'on xumunci yasa bamu gane ku ba hka kuma baku gane ne mu ba"
"yanxu salisun shi ya aikata hkan Lallai rayuwa ta xama abar tsoro d'an uwan ka na jini ya nemi kashe maka iyalan ka saboda wani dalili na son dukiya wad'anda xaka mutu ka bar su a duniya Allah ya raba mu da sharrin xuciya "
"Ameen thumma Ameeen "
Suka amsa gaba d'ayan su sannan abba yace
"toh lokacin da yasa aka d'auke ki ina suka kai ki??? "
Ya tambayi ammi sunkuyar da kanta tayi kafin ta bud'e baki ta fara magana tace
"ina kuka da kiran sunan yara na suka tura ni cikin mota daga nan suka shak'a min wani abu a hanci na 6ingire da bacci ban san inda suka kai ni ba ni dai na tsinci kaina a wani gida mai kyau a lokacin nayi kuka nayi kuka daga K'arshe na Duk'ufa da addu'a ba dare ba rana Allah ya ku6utar dani daga hannun wannan axxalimin ga abinci mai kyau don akwai mai dafa min abinci har da gyaran gidan anan take k'wana er aikin
Tun da suka kawo ni wannan gidan sau d'aya Alhj salisu yaxo ya dunga lalla6a ni na yarda na aure shi na xauna anan xai kawo min yara na don su xauna a gaba na ya dunga yi min alkawarin abubuwa na jin dad'in rayuwa amma nak'i yarda na aure shi daga K'arshe a fusace ya bar gidan
Haka na cigaba da rayuwa ta cikin kunci da tarin damuwa duk nabi na rame saboda hankalina ba a kwance yake ba har Allah ya bani ikon gudu wa daga gidan nan ganin yanda wad'anda suke mishi tsaron ta ranar sun sha alcohol sunyi tatul suna ta faman maye shine na fita daga gidan ina gudu Ashe d'aya daga cikin su ya ganni shine suka biyo ni har Allah yasa muka had'u daku har kuka taimaka min"
Ammi ta K'arasa fad'i tana goge hawayen fuskar ta
"Lallai salisu ya cika mugu axxalimi dole ne mu yi Shari'a dashi duk da *WATA SHARI'AR SAI A LAHIRA* sai mun Kwatar muku hakk'in ku Insha Allah "
Cikin tsoro ammi tace "kada a kai su k'ara ina jin tsoron kada ya tarwatsa maka iyalan ka mugune kawai mu barsu da Allah daman *INNALLAHA MA'ASSABIRIN* (na miss zahra mansur) "
"ina ammi baxai yiwu ba dole mu shigar da su k'ara kuma xamu yi nasara Insha Allah akwai friend d'ina barrister ne ya k'warai a aikin shi xamu neme shi a san yanda xa'a 6ullo wa abun amman batun abar shi ba bai taso ba a rage mugun iri"
Cewar abdulkareem Jijjiga kai Abba yayi sannan yace
"k'warai kuwa abdulkareem Don barin irin wad'annan mutanen ba k'aramin hatsari bane sai su cigaba da xalintar mutane"
Kowa ya gamsu da hakan nan kuma aka d'an wartsake ana ta6a er hira
Wani wawan naushi ya kai wa bangon d'akin duk abin da su Abba suka yi Duk a kunnen shi yaxo zai shiga falon abban yaji nauwara tana bada labarin rayuwar su daman xaluntar su akai neman hallaka su ake suka gudu da xummar xuwa gidan aminin mahaifin su don ya taimake su lokaci d'aya wani son nauwara da tausayin ta suka lullu6e shi dole na kar6ar muku hakk'in ku da hannuna xan kashe wannan axxalumin mutumin wani duka ya sake kai wa wardrobe d'in dake kusa dashi
Take murfin ya 6urme ciki fad'o war wata jaka ce tasa ya mai da hankalin shi kan wajen a hankali yasa hannu ya dauke ta a take ya tuna inda ya tsinci jakar nan kayan cikin ne suka fara xubowa k'asa takardu ne da wasu pictures guda biyu hannun shi har rawa yake Wajen d'aukan pictures d'in mutanen da ya gani a jikin photon yasa shi kusan suman tsaye saboda tsabar tsananin mamaki...........
Aishat A muh'd
?☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_this page dedicated to Sumayya salees sadeeq (sumyn bash 💋) Allah ya k'ara basirah da daukaka Ameen_
*~Pg 79~*
Sake murxa idanun shi yayi don ya tabbatar abin da yake gani ba mafarki bane a xahiri ne abin ya matuk'ar bashi mamaki sosai ba wasu ya gani ba ajikin pictures d'in ba sai nauwara saleem da kuma ammin su duk da bai san abban su da safah ba amman ya tabbatar sune sunyi kyau sosai kowannen su fuskar shi d'auke da Murmishi d'ayan kuma nauwara ce da safah xama yayi kan sofa yana sake kallon photo nan sai da ya d'auki en mintuna anan xaune tukunna ya mayar dasu cikin jakar ya ajiye su duk da Har yanxu xuciyar shi da tsanar nauwara amman xai yi iya yin shi don ya Kwatar musu hakk'in su
********
Suna xaune a parlour umma aunty sadiya da ammi sai nauwara da fa'iza ana hira cikin annushuwa twins saleem ya d'auke su sun fita shan ice cream suna cikin haka abduljabbar ya shigo da sallama tun ranar birthday di'n na'eem da ameer da ya bar gidan sai yau ya sake shigo wa shima don tafiya abuja ne ya Kamashi yaxo yi musu sallama kuma ya kwashi twins d'in abdulkareem don dasu xai tafi duk da jiddah baxa ta bishi ba xai iya kula dasu
amsa mishi sallamar aunty sadiya da ammi suka yi sannan ya shigo parlourn nauwara ce ta mik'e daga kwancen da take jikin ammin ta ko kallon Inda yake bata yi ba ta nufi upstairs bedroom d'in su kai tsaye ta shige don bata son ganin shi bata k'aunar wata alak'a ta sake shiga tsananin su tun da har xuciyar shi ta yarda da sharrin da aka kulla mata sharrin ma na aikata fasikanci da auran ta wasu hawaye ne masu xafin gaske suka fito daga idanun ta
Tana wuce wa ta gaban shi da kallon tsana da harara ya bita Kafin yaja d'an k'aramin tsaki duk umma tana ankare da abin da yayi gaida su yayi aunty sadiya da ammi da fara'a suka amsa mishi umma kuwa a dak'ile ta amsa xama yayi ya rasa ma ta Inda xai fara maganar tashi saboda k'wata k'wata babu fuska a wajen umman