Sashe 64
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da suka gama cin kukan su sannan daga K'arshe suka rarrashi junan su, ranar ba wanda yayi cikakkiyar runtsa wa bacci tsakanin nauwara da fa'iza don hka Washe gari idanun su yayi luhu luhu duk ya kumbura saboda tsabar rashin bacci da kuka, suna xaune a d'aki kowanne ya xabga uban tagumi yana tunani ko wanka ba wanda yayi umma ta shigo d'akin kallo d'aya tayi musu wani mugun tausayin su ya kamata da hka ta K'arasa inda suke ta xauna a tsakiyar su tare da dafa kafad'ar su, lokaci d'aya suka juyo tare da rungume ta .
Cikin muryar rarrashi da kwantar da hankali ta fara yi musu nasiha mai ratsa jiki da xuciya akan yarda da kaddara Har sai da jikin su yayi sanyi xuciyar ta samu nutsuwa tukunna daga K'arshe ta umarce su suyi wanka breakfast na jiran su sannan ta bar musu d'akin.
Basu dad'e sosai ba suka fito parlour har sunyi wanka kamar had'in baki kowanne yasa simple gown ko make up babu a fuskar su daga powder sai lip stick, bayan sun kammala breakfast suka dawo cikin parlourn xama suka yi ana er hira umma taji dad'i sosai ganin yanda suka saki jikin su,.
********
Zaune yake akan chair di'n dinning area yana shan coffee fuskar shi idan ban da smiling babu abin da yake yi hankalin shi kwance ana hka wayar shi ta fara ringing d'auka yayi tare da mak'ala wa a kunnen shi cikin murmishi yace
"hey guy hw r u ?"
Daga can 6angaren abdulkareem cikin dariya yace
"I'm absolutely fine"
"Gud, i hope everything is going fine ?"
"yes guy, sai dai ka barni da fad'an yaya fah (yana nufin abban abduljabbar) "
"A haba da gaske ?"
"i swear yaro sai ma kaxo tukunna "
"ohhh my god har yanxu bai huce ba kenan? "
Ya fad'i yana dafe kanshi, cikin tsokana abdulkareem yace
"ina xai huce kuwa bayan kasa ya gama magana da iyayen Dr muh'd"
"toh ya xa'a yi tun da me waje yaxo mai tabarma sai ya nade, Idan ba shishshigi ba ina shi ina habibty nah"
"ae yanxu yaya ya bashi fa'iza ma nan da 1 week xa'a yi bikin, kamar yanda aka sa "
"alright da ita akayi mishi auren huci haushi kenan"
"ofcourse, but ya kama ta kayi kok'arin xuwa ka bawa abba da umma hak'uri don basu ji dad'in abin da kayi ba ga kuma habibty di'n ka kaxo ka rarrashi abar ka, amman don Allah ka kiyaye gaba please "
Shafa gashin kanshi yayi sannan cikin sanyin murya yace
"Ya xanyi abdulkareem ina son nauwara da yawa baxan iya rabu wa da ita ba, Wannan hanyar ce kad'ai xai sa na same ta, kuma Insha Allah xan kiyaye sosai thank u so much bani da kamar ka"
"alright yaushe xaka xo? "
"gobe Insha Allah karfe 5 na yamma ka jirani a airport"
"okay Allah ya kawo ka lafia "
"Ameeen"
Daga hka suka yi sallama ya ajiye wayar tare da kwantar da kanshi kan kujera ya lumshe idon shi shi kanshi Yana son xuwa kano but yana jin tsoro kada abba yasa ya saki nauwara yana son ganin nauwara da twins d'in shi duk da suna waya da na'eem da ameer suna fad'a mishi halin da nauwara take ciki.
******
Cikin d'an lokaci k'alilan wata iriyar shakuwa da soyayya ta shiga tsananin aminu da jiddah sosai ita kanta tana mamakin yanda son shi har ya shiga xuciyar ta hka ta nemi son abduljabbar farat d'aya ta rasa, iyayen ta su ma sunyi farinciki sosai
Sannan ta fito ta fad'a mishi ta ta6a yin aure duk abin da tayi ta sanar dashi komai bata 6oye mishi ba hkan da tayi ba k'aramin k'ara son ta da yayi ba nan da nan ya turo manyan shi aka tsaida lokacin aure.
Maman jiddah da kanta ta je gidan umma ta sanar da ita sai dai umma bata ji dad'i ba taso abduljabbar ya mayar da jiddah amman hka ta hak'ura tare da neman alfarmar su dawo da bikin dai dai dana fa'iza a had'e su yi tare.
Ta amince da hkan don hka tana koma wa gida tayi wa baban jiddah bayanin komai shi ma ya amince don basu da abin da xasu biya umma da iyalanta abin da suka yi musu sai addu'a tsakanin su, sun kirawo aminu sunyi mishi bayanin komai kuma ya yarda da hkan, don hka nan fah aka rikice da shirye shiryen biki sosai.
Aminu ya had'a kayan lefe sosai an kawo gidan su jiddah, kuma yayi wa hindatu ita ma na fad'ar kishiya sai dai fa ba k'aramin tasar da hankalin ta tayi ba akan auren da aminu xai sake ta d'auki alwashin baxa su ta6a xaman lafia ba har abada Wannan kenan.
Nauwara, fa'iza umma tasa samu mai gyaran jiki na musamman tana gyara mata emmatan ta har jiddah ita ma don tuni ta dawo gidan umma amare sunyi kyau sosai sai shirya yanda biki xai kasance akayi duk wasu abubuwan da xa'a gabatar aunty asma'u, kausar da jiddah sai aunty maryam matar abdulkareem da aunty safiyya kanwar baban su nauwara su suke shirya wa har fa'iza ma yanxu ta saki jikin ta don tuni sun dinke junan su da Dr muh'd suna xuba soyayyar su don Dr muh'd ba daga baya wajen tsari tuni yayi nasarar sace xuciyar fa'iza.
Na'eem da ameer wato twins su ma yanxu sun sakko suna kula Dr muh'd da aminu kamar da daman kishi suke taya papa di'n su so yanxu komai ya wuce tunda baban su yayi nasarar samun mameen nasu, sosai yaran sunyi matuk'ar bawa Dr muh'd da aminu mamaki sosai yaran yanxu akwai wayo......
Ranar da abduljabbar yace xai xo kano bai samu damar xuwan ba saboda wani aiki da ya taso mishi a ranar don hka sai ranar da xa'a yi dinner ana yi gobe d'aurin auren ya samu damar diro wa Kano da yammaci likis, abdulkareem ne yaje ya d'auko shi a airport yana ta tsokanar shi tare da bashi kyakkyawan albishir kan jiddah ita ma yanxu ta gaji da Jan ajin da yake mata aure xata yi gobe ma xa'a d'aura tare da na fa'iza, wayyo dad'i abduljabbar ya rasa inda xai sa kanshi don dad'i ya gode wa Allah sosai yanda ya raba shi da jiddah cikin kwanciyar hankali babu tashin hankali ...........
_kuyi hak'uri da wannan idan na samu time anjima xan sake muku luv u all my fans with all my heart_ ❣😍😘
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_wannan page d'in sadaukar wa ne gare ku *Asy khaleel* da *Ummu hambali* ina yi muku fatan alkhairi a duk inda kuke_😍
*~Pg 93~*
Kai tsaye gidan su abdulkareem yayi dashi cike yake da en uwa ganin hka kawai sai suka wuce part d'in abduljabbar don baya son hayaniya ko umma da abba basu san yaxo ba sai aunty sadiya ita tasan yaxo don ya kirawo ta awaya yana son a had'o mishi abinci don yunwa yake ji, cikin en mintuna er aikin aunty sadiya ta kawo musu xama suka yi tare da fara cin abincin.
Lokacin tafiya dinner yayi kowa ya shirya daga amare, k'awayen amare da en uwa da abokan arxiki a hankali aka fara tafiya wajen da xa'a gabatar da dinner d'in kowa yaci gayun shi cikin ankon bikin .
Dr muh'd da amaryar shi fa'iza suna motar su daban, haka jiddah da angon ta aminu su ma motar su daban don uwargida hindatu tak'i xuwa dinner shi hakan ma ya fiye mishi kwanciyar hankali kada tayi musu hauka acan.
Sai da kowa ya gama tafiya sannan nauwara ta fito xata tafi tana sanye da wani swiss lace green colour nd touch d'in flowers red d'inkin riga da siket sun xauna a jikin ta sosai sai head d'in kanta red colour ne gashin nan ta xubo mishi ya kwanta a bayanta sai shek'i yake tayi kyau sosae takalmi ta hill ne sai poss di'n ta dukka red colour ne, d'ayan hannun kuma phone ne da key di'n mota a gurguje ta fito saboda sai kiranta su fa'iza suke tayi sauri da sauri ta shiga motar tare da yi mata key ta bar gidan.
Tafiyar mintuna 20 ya kaita hall di'n da aka dinner wurin ya had'u sosai yasha decoration white nd blue ga haske sosai, a nutse tayi parking tare da fito wa daga motar ta nufi cikin hall di'n cikin tafiyar kamar ta mai jin tausayin k'asa.
Wow masha Allah gaba d'aya ilahirin wajen hankalin su yayi kan nauwara da take shigo wa kai tsaye inda high table d'in angwaye da amare tayi don nan wurin xaman nata, dogon table ne da six chairs, FA'iza da Dr muh'd, jiddah da aminu, sauran chairs biyu nauwara ta xauna a d'ayar sauran d'aya cikin murmishi ta kalle su tace
"Wow ka ga amare da angwaye u look so cutes, Allah ya sanya alkhairi ya baku xaman Lafia da xuri'a mae albarka "
Da saurin su kusan kamar had'in baki suka amsa da
"Ameeen thumma Ameeen mungode " fuskar d'auke da murmishin jin dad'i .
Daga hka suka cigaba da gudanar da dinner d'in, nauwara ce ta sunkuya tana gyara belt d'in takalmin ta da ta cire sai jin wani irin mugun k'amshin turare wanda mutum d'aya tak tasan shi da wannan k'amshin da sauri ta d'ago da kanta idanun ta ba Inda suka sauka sai kan abduljabbar da yake xaune kusa da kujerar ta yana sanye da wata lallausan shadda milk colour ya turo da hular kanshi gaban goshi da ka ga yanda yasa hular kasan bai saba sa ta ba yayi matuk'ar yin kyau ba Kad'an ba fuskar shi a sake sai faman murmishi yake yana magana dasu Dr muh'd nan take ta d'aure fuska tare da kawar da kanta daga kallon shi duk da kuwa kyan da yayi mata
Cikin muryar rarrashi da kwantar da hankali ta fara yi musu nasiha mai ratsa jiki da xuciya akan yarda da kaddara Har sai da jikin su yayi sanyi xuciyar ta samu nutsuwa tukunna daga K'arshe ta umarce su suyi wanka breakfast na jiran su sannan ta bar musu d'akin.
Basu dad'e sosai ba suka fito parlour har sunyi wanka kamar had'in baki kowanne yasa simple gown ko make up babu a fuskar su daga powder sai lip stick, bayan sun kammala breakfast suka dawo cikin parlourn xama suka yi ana er hira umma taji dad'i sosai ganin yanda suka saki jikin su,.
********
Zaune yake akan chair di'n dinning area yana shan coffee fuskar shi idan ban da smiling babu abin da yake yi hankalin shi kwance ana hka wayar shi ta fara ringing d'auka yayi tare da mak'ala wa a kunnen shi cikin murmishi yace
"hey guy hw r u ?"
Daga can 6angaren abdulkareem cikin dariya yace
"I'm absolutely fine"
"Gud, i hope everything is going fine ?"
"yes guy, sai dai ka barni da fad'an yaya fah (yana nufin abban abduljabbar) "
"A haba da gaske ?"
"i swear yaro sai ma kaxo tukunna "
"ohhh my god har yanxu bai huce ba kenan? "
Ya fad'i yana dafe kanshi, cikin tsokana abdulkareem yace
"ina xai huce kuwa bayan kasa ya gama magana da iyayen Dr muh'd"
"toh ya xa'a yi tun da me waje yaxo mai tabarma sai ya nade, Idan ba shishshigi ba ina shi ina habibty nah"
"ae yanxu yaya ya bashi fa'iza ma nan da 1 week xa'a yi bikin, kamar yanda aka sa "
"alright da ita akayi mishi auren huci haushi kenan"
"ofcourse, but ya kama ta kayi kok'arin xuwa ka bawa abba da umma hak'uri don basu ji dad'in abin da kayi ba ga kuma habibty di'n ka kaxo ka rarrashi abar ka, amman don Allah ka kiyaye gaba please "
Shafa gashin kanshi yayi sannan cikin sanyin murya yace
"Ya xanyi abdulkareem ina son nauwara da yawa baxan iya rabu wa da ita ba, Wannan hanyar ce kad'ai xai sa na same ta, kuma Insha Allah xan kiyaye sosai thank u so much bani da kamar ka"
"alright yaushe xaka xo? "
"gobe Insha Allah karfe 5 na yamma ka jirani a airport"
"okay Allah ya kawo ka lafia "
"Ameeen"
Daga hka suka yi sallama ya ajiye wayar tare da kwantar da kanshi kan kujera ya lumshe idon shi shi kanshi Yana son xuwa kano but yana jin tsoro kada abba yasa ya saki nauwara yana son ganin nauwara da twins d'in shi duk da suna waya da na'eem da ameer suna fad'a mishi halin da nauwara take ciki.
******
Cikin d'an lokaci k'alilan wata iriyar shakuwa da soyayya ta shiga tsananin aminu da jiddah sosai ita kanta tana mamakin yanda son shi har ya shiga xuciyar ta hka ta nemi son abduljabbar farat d'aya ta rasa, iyayen ta su ma sunyi farinciki sosai
Sannan ta fito ta fad'a mishi ta ta6a yin aure duk abin da tayi ta sanar dashi komai bata 6oye mishi ba hkan da tayi ba k'aramin k'ara son ta da yayi ba nan da nan ya turo manyan shi aka tsaida lokacin aure.
Maman jiddah da kanta ta je gidan umma ta sanar da ita sai dai umma bata ji dad'i ba taso abduljabbar ya mayar da jiddah amman hka ta hak'ura tare da neman alfarmar su dawo da bikin dai dai dana fa'iza a had'e su yi tare.
Ta amince da hkan don hka tana koma wa gida tayi wa baban jiddah bayanin komai shi ma ya amince don basu da abin da xasu biya umma da iyalanta abin da suka yi musu sai addu'a tsakanin su, sun kirawo aminu sunyi mishi bayanin komai kuma ya yarda da hkan, don hka nan fah aka rikice da shirye shiryen biki sosai.
Aminu ya had'a kayan lefe sosai an kawo gidan su jiddah, kuma yayi wa hindatu ita ma na fad'ar kishiya sai dai fa ba k'aramin tasar da hankalin ta tayi ba akan auren da aminu xai sake ta d'auki alwashin baxa su ta6a xaman lafia ba har abada Wannan kenan.
Nauwara, fa'iza umma tasa samu mai gyaran jiki na musamman tana gyara mata emmatan ta har jiddah ita ma don tuni ta dawo gidan umma amare sunyi kyau sosai sai shirya yanda biki xai kasance akayi duk wasu abubuwan da xa'a gabatar aunty asma'u, kausar da jiddah sai aunty maryam matar abdulkareem da aunty safiyya kanwar baban su nauwara su suke shirya wa har fa'iza ma yanxu ta saki jikin ta don tuni sun dinke junan su da Dr muh'd suna xuba soyayyar su don Dr muh'd ba daga baya wajen tsari tuni yayi nasarar sace xuciyar fa'iza.
Na'eem da ameer wato twins su ma yanxu sun sakko suna kula Dr muh'd da aminu kamar da daman kishi suke taya papa di'n su so yanxu komai ya wuce tunda baban su yayi nasarar samun mameen nasu, sosai yaran sunyi matuk'ar bawa Dr muh'd da aminu mamaki sosai yaran yanxu akwai wayo......
Ranar da abduljabbar yace xai xo kano bai samu damar xuwan ba saboda wani aiki da ya taso mishi a ranar don hka sai ranar da xa'a yi dinner ana yi gobe d'aurin auren ya samu damar diro wa Kano da yammaci likis, abdulkareem ne yaje ya d'auko shi a airport yana ta tsokanar shi tare da bashi kyakkyawan albishir kan jiddah ita ma yanxu ta gaji da Jan ajin da yake mata aure xata yi gobe ma xa'a d'aura tare da na fa'iza, wayyo dad'i abduljabbar ya rasa inda xai sa kanshi don dad'i ya gode wa Allah sosai yanda ya raba shi da jiddah cikin kwanciyar hankali babu tashin hankali ...........
_kuyi hak'uri da wannan idan na samu time anjima xan sake muku luv u all my fans with all my heart_ ❣😍😘
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_wannan page d'in sadaukar wa ne gare ku *Asy khaleel* da *Ummu hambali* ina yi muku fatan alkhairi a duk inda kuke_😍
*~Pg 93~*
Kai tsaye gidan su abdulkareem yayi dashi cike yake da en uwa ganin hka kawai sai suka wuce part d'in abduljabbar don baya son hayaniya ko umma da abba basu san yaxo ba sai aunty sadiya ita tasan yaxo don ya kirawo ta awaya yana son a had'o mishi abinci don yunwa yake ji, cikin en mintuna er aikin aunty sadiya ta kawo musu xama suka yi tare da fara cin abincin.
Lokacin tafiya dinner yayi kowa ya shirya daga amare, k'awayen amare da en uwa da abokan arxiki a hankali aka fara tafiya wajen da xa'a gabatar da dinner d'in kowa yaci gayun shi cikin ankon bikin .
Dr muh'd da amaryar shi fa'iza suna motar su daban, haka jiddah da angon ta aminu su ma motar su daban don uwargida hindatu tak'i xuwa dinner shi hakan ma ya fiye mishi kwanciyar hankali kada tayi musu hauka acan.
Sai da kowa ya gama tafiya sannan nauwara ta fito xata tafi tana sanye da wani swiss lace green colour nd touch d'in flowers red d'inkin riga da siket sun xauna a jikin ta sosai sai head d'in kanta red colour ne gashin nan ta xubo mishi ya kwanta a bayanta sai shek'i yake tayi kyau sosae takalmi ta hill ne sai poss di'n ta dukka red colour ne, d'ayan hannun kuma phone ne da key di'n mota a gurguje ta fito saboda sai kiranta su fa'iza suke tayi sauri da sauri ta shiga motar tare da yi mata key ta bar gidan.
Tafiyar mintuna 20 ya kaita hall di'n da aka dinner wurin ya had'u sosai yasha decoration white nd blue ga haske sosai, a nutse tayi parking tare da fito wa daga motar ta nufi cikin hall di'n cikin tafiyar kamar ta mai jin tausayin k'asa.
Wow masha Allah gaba d'aya ilahirin wajen hankalin su yayi kan nauwara da take shigo wa kai tsaye inda high table d'in angwaye da amare tayi don nan wurin xaman nata, dogon table ne da six chairs, FA'iza da Dr muh'd, jiddah da aminu, sauran chairs biyu nauwara ta xauna a d'ayar sauran d'aya cikin murmishi ta kalle su tace
"Wow ka ga amare da angwaye u look so cutes, Allah ya sanya alkhairi ya baku xaman Lafia da xuri'a mae albarka "
Da saurin su kusan kamar had'in baki suka amsa da
"Ameeen thumma Ameeen mungode " fuskar d'auke da murmishin jin dad'i .
Daga hka suka cigaba da gudanar da dinner d'in, nauwara ce ta sunkuya tana gyara belt d'in takalmin ta da ta cire sai jin wani irin mugun k'amshin turare wanda mutum d'aya tak tasan shi da wannan k'amshin da sauri ta d'ago da kanta idanun ta ba Inda suka sauka sai kan abduljabbar da yake xaune kusa da kujerar ta yana sanye da wata lallausan shadda milk colour ya turo da hular kanshi gaban goshi da ka ga yanda yasa hular kasan bai saba sa ta ba yayi matuk'ar yin kyau ba Kad'an ba fuskar shi a sake sai faman murmishi yake yana magana dasu Dr muh'd nan take ta d'aure fuska tare da kawar da kanta daga kallon shi duk da kuwa kyan da yayi mata