Sashe 67
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ranar Friday tun da ta tashi daga bacci bayan ta gama breakfast, ta nufi part d'in Yah abduljabbar ta fara gyara mishi tun daga toilet, bedroom nd parlour ta tsabta ce su kayan wankin shi ta tattara ta bawa mai yin wanki har wardrobe d'in ta gyara, Ohh ji don Allah yanda ya tattaro kaya kamar wanda xai xauna a gidan kamar bashi da gida nauwara ta fad'i tana ta6e bakin ta, ta canja mishi bed sheet, bayan ta gama gyaran ta turare ko'ina da turaren wuta ta k'ara da air freshener masu k'amshi ta fesa a d'akin ta saki labulen ta kunna AC sansanyan k'amshi da sanyi mai ratsa jiki ne yake tashi kawai tana gama wa ta fito ta nufi 6angaren umma a gajiye take sosai ta xube akan carpet kusa da kafar umma tana cewa
"washhh Allah na gaji da yawa umma"
Kallon ta umma tayi tana cewa
"sannu, ban da rigimar abdul ba sai asa er aiki ta gyara ba gashi nan ya gajiyar da ke "
Tana lumshe idon ta tace
"Laaa umma ba komai Bari naje na shirya mishi abinci "
Kama baki umma tayi tana cewa "rabu dashi ya ci abin da muka girka, ki je ki kwanta ki huta "
D'an marairaice wa tayi cikin er shagwa6a tace "umma xan iya fah"
"toh Shikenan, ke dae Allah yayi miki albarka "
Cikin jin dad'i ta amsa da "ameen umma nah"
Daga hka ta mik'e ta nufi kitchen umma ta bita da kallon tana murmishi hak'ik'a d'an ta yayi dace da mata ta gari, Allah ya kare mata su daga duk wani abin k'i.
Girki sosai ta tsaya tayi mishi farar shinkafa ce da miyar hanta sai pepper chicken ta had'a mishi costlow sai tayi mishi samosa da scott eggs sai coconut drink ,da taimakon er aikin umma ta kammala had'a wa bayan sun gama ta fice daga kitchen d'in a jigace duk tayi wani wujiga wujiga suna had'a ido da saleem ya kwashe da dariya don dawowar shi kenan daga skul umma cikin mamaki ta d'ago kanta tana kallon shi ganin yanda ya xage yana dariya lokacin da ta Kalli nauwara ita ma dariya abin ya bata, hararar saleem tayi tana cewa
"malam lafia kake min dariya "
Ta wani d'aure fuska sake tuntsire wa yayi da dariya kafin ya ce
"aunty nauwara kin ga kuwa yanda kike koma? "
Ya cigaba da cewa "tabbb kamar wadda tayi sati a tsaye tana aiki, gaskia Yah abduljabbar yana da raguwar mace "
Mtsww taja tsaki tare da kara had'e fuska tace "Allah saleem ka kiyaye ni idan na rik'e ka xaka yi bayani "
"heeee lallai aunty nauwara Idan ba kin rik'e ni baxa ki iya yi min komai ba "
Ya fad'i yana mata gwalo kwafa tayi sannan cikin shagwa6a tace "umma kin ganshi koh? "
Umma ta danne dariyar ta ta Kalli saleem tace "ba ruwan ka saleem ka kyale ta "
"toh umma na daina "
Ya fad'i yana kallon nauwara ya cigaba da cewa "don Allah aunty ki bani aron key di'n motar ki don da ita xamu masallaci ni da twins "
"tabbb yanxu ka gama tsokanar tawa ka xo kace na baka aron mota ta ban bayar wa"
Marairaice fuska yayi tare da kwantar da kai yana cewa "please my dear sis"
Abduljabbar wanda yake tsaye yana kallon duk abin da suke ya fara cewa "saleem kada ka damu anjima xamu je ka xa6i motar da kake so "
Gaba d'ayan su suka juyo suna kallon shi d'an tsallen murna saleem yayi tare da hugging di'n abduljabbar yana cewa "Oyoyo Yah abduljabbar, thank u so much ka ga na huta nace aban aron mota a dunga yi ja min aji Kafin aba ni"
Ya fad'i yana yamutse fuska, cikin murmishi abduljabbar ya d'ora hannun shi akan bakin shi yana cewa
"shiiiii bana son godia"
"ka xo lafia Yah abduljabbar "
Yana shafa kanshi yace "lafia qlau, ya kake? "
"I'm absolutely fine "
"Good my boy "
Sannan ya juya wajen da nauwara take a tsaye amma wayam alamar ta gudu d'aki d'an girgixa kai yayi Kafin ya xauna su gaisa da umma tana Tambayar shi an xo lafia, ana hka Abba ma ya fito cikin shirin tafiya masallaci don lokaci ya gabato bayan sun gama gaisa wa yana kok'arin tambayar su twins sai Gasu nan sun fito da gudu sun sha manyan kaya yadin kufta ne kalar dark blue d'inkin cif a jikin su sunyi kyau sai k'amshin turare suke .
Da gudu suka haye jikin abduljabbar suna murnar ganin shi, shima rungume su yayi cike da jin dad'in ganin su yayi kewar su, daga hka suka fice xuwa masallaci umma tana yi musu addu'ar Allah ya dawo dasu lafia.
Nauwara kuwa tun lokacin da ta ga abduljabbar ta gudu d'aki toilet ta shige wanka tayi sannan ta fito dressing mirror ta nufa ta fara busar da gashin kanta da hand dryer bayan ya bushe sannan ta shafa mishi mai ta d'aure da ribbom, wani mai cream ta d'auko ta shafa sannan ta d'anyi light make up ta shirya kanta cikin wata atampha d'inkin riga da siket ne sun xauna a jikin ta ta d'aura d'ankwalin kayan kusan rabin gashin nata a waje madubi ta kalla tayi murmishi ita kanta tasan tayi kyau, different perfumes ta fesa har da arabian perfumes banda body spray da tayi using dashi a cikin jikin ta wani irin sanyayen k'amshi take fitar wa duk motsin da tayi.
Da yake tana period yasa ta xauna kan sofa tare da daukar wayar ta ta bud'e data tuni messages suka fara shigo wa ganin fa'iza da jiddah a online yasa ta farinciki nan suka 6arke da hira suna tambayar ta yaushe xata xo gidajen su nan tace musu tanan tafe Insha Allah .
Anan jiddah take neman shawarar su yanda xasu xauna da kishiyar ta hindatu lafia fitina ce da ita bata son a xauna lafia daga wannan sai wannan ita har ta fara nadamar auren aminu, Allah sarki rayuwa wai jiddah ce take neman yanda xasu xauna lafia da kishiyar ta, daman Hka rayuwar ta gada duk abin ka sai ka samu wanda ya fika, sun tausaya mata sosae nan suka d'an bata shawarwari masu kyau taji dad'i sosai, anan tayi musu albishir aminu ya bar ta xata cigaba da xuwa aikin ta sunyi mata murna tare da yi mata addu'ar Allah ya taimaka.
K'wata k'wata hankalin ta yana kan wayar bata san da Shigowar shi dakin ba don ko k'arar bud'e kofa Allah bai sa ta ji ba xama yayi kusa da ita tare da sa hannu ya kwace wayar da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido sun d'auki tsawon 20 seconds suna kallon junan su Kafin nauwara cikin d'an jin kunya ta d'auke idanun ta a kanshi kamo ta yayi xuwa cikin jikin shi ya rada mata a kunne
"Kinyi kyau baby nah i luv u "
ita dai murmishi kawai take kafin dakyar ta bud'e baki tace "i luv u too yayanah "
Sake Kank'ame ta yayi ajikin shi lokaci d'aya suka saki ajiyar xuciya, kallon lips d'in ta yake cike da sha'awa ita kuwa turo bakin nata tayi tare da yin fari da ido tace
"wannan kallon fah Yayi, Allah xan tashi na bar maka d'akin "
Ta K'arasa fad'i cikin shagwa6a Murmishi kawai yake don duk ta ruda shi ya kasa cewa komai kafin ta ankara har bakin shi yake cikin nata, nan fah ta fara kici kicin kwace bakin ta cikin wata irin voice wadda batasan abduljabbar yana da ita ba yace " Haba babynah ki kyale please "
Gaba d'aya jikin shi rawa yake don ya axabtu iya cewa rabon shi da mace har ya mance dole ya rud'e kuwa, ganin hka yasa ta saki jikin ta ta kyale shi yana yanda yake so don tasan duk rawar jikin shi a iya nan xai tsaya da ta tuna haka har da sakin wani murmishin mugunta, ( kai nauwara Kina wahalar da abduljabbar d'in ki...lol ).
Sun d'auki tsawon lokaci a haka Kafin ya rabu da ita dakyar yana sauke numfashi tare da sakin ajiyar xuciya akai akai, dago kanta tayi suka had'a ido gabanta sai da ya fad'i ganin yanda idanun shi sukayi ja dasu, kallon ta yayi cike da wani irin yanayi yace "me yasa baki fad'a min Kina cikin Wannan yanayin ba da sai na bari sai wani week d'in na xo, Kinsan halin da nake ciki kuwa habibty? "
kallon shi tayi tare da girgixa kai duk tausayin shi ne ya kamata ganin yanda ya koma duk sunyi shiru wajen one mint sannan yace
"mu je ki bani abinci yunwa nake ji "
Da sauri ta mik'e tsaye tare da gyara rigar jikin ta daukan ribbon di'n ta tayi ta k'ara d'aure gashin ta sannan ta d'aura d'ankwalin nata tace
"taho mu tafi kaci abincin "
Haka ya tashi jikin shi ba k'arfi sosai suka fita daga d'akin akan dinning table ta jera mishi komai sannan tayi serving d'in shi xama yayi yaci abincin nan sosai yana xuba mata santi.
Sai ga na'eem da ameer nan sun fito daga d'akin saleem suka yo wajen iyayen su, abduljabbar ya d'auki na'eem akan cinyar shi yana bashi abinci yayin da nauwara kuma ta d'auki ameer tana bashi suna hirar su gwanin sha'awa lokaci lokaci abduljabbar yana jefan ta da wani irin kallo da idanun shi wad'anda har yanxu basu dawo dai dai ba, duk lokacin da yayi mata wannan kallon sai gaban ta ya fad'i.
Bayan sun kammala ci ne ya kwashi su na'eem suka tafi rakashi gidan abdulkareem.
Bedroom d'in umma ta shiga taji tana waya lokaci d'aya taji gaban ta ya fad'i da taji tana magana akan wai an tsayar da next Friday xa'a d'aura auren cikin mamaki nauwara take kallon ta ita kuwa umma tana waya tana kallon nauwara da Murmishi akan fuskar ta bayan ta gama ta ajiye wayar ta ce
"nauwara lafia kika xuba uban tagumi, koh abduljabbar ne yayi miki wani abun? "
girgixa kai tayi tace "umma wane xai yi aure next Friday? "
"washhh Allah na gaji da yawa umma"
Kallon ta umma tayi tana cewa
"sannu, ban da rigimar abdul ba sai asa er aiki ta gyara ba gashi nan ya gajiyar da ke "
Tana lumshe idon ta tace
"Laaa umma ba komai Bari naje na shirya mishi abinci "
Kama baki umma tayi tana cewa "rabu dashi ya ci abin da muka girka, ki je ki kwanta ki huta "
D'an marairaice wa tayi cikin er shagwa6a tace "umma xan iya fah"
"toh Shikenan, ke dae Allah yayi miki albarka "
Cikin jin dad'i ta amsa da "ameen umma nah"
Daga hka ta mik'e ta nufi kitchen umma ta bita da kallon tana murmishi hak'ik'a d'an ta yayi dace da mata ta gari, Allah ya kare mata su daga duk wani abin k'i.
Girki sosai ta tsaya tayi mishi farar shinkafa ce da miyar hanta sai pepper chicken ta had'a mishi costlow sai tayi mishi samosa da scott eggs sai coconut drink ,da taimakon er aikin umma ta kammala had'a wa bayan sun gama ta fice daga kitchen d'in a jigace duk tayi wani wujiga wujiga suna had'a ido da saleem ya kwashe da dariya don dawowar shi kenan daga skul umma cikin mamaki ta d'ago kanta tana kallon shi ganin yanda ya xage yana dariya lokacin da ta Kalli nauwara ita ma dariya abin ya bata, hararar saleem tayi tana cewa
"malam lafia kake min dariya "
Ta wani d'aure fuska sake tuntsire wa yayi da dariya kafin ya ce
"aunty nauwara kin ga kuwa yanda kike koma? "
Ya cigaba da cewa "tabbb kamar wadda tayi sati a tsaye tana aiki, gaskia Yah abduljabbar yana da raguwar mace "
Mtsww taja tsaki tare da kara had'e fuska tace "Allah saleem ka kiyaye ni idan na rik'e ka xaka yi bayani "
"heeee lallai aunty nauwara Idan ba kin rik'e ni baxa ki iya yi min komai ba "
Ya fad'i yana mata gwalo kwafa tayi sannan cikin shagwa6a tace "umma kin ganshi koh? "
Umma ta danne dariyar ta ta Kalli saleem tace "ba ruwan ka saleem ka kyale ta "
"toh umma na daina "
Ya fad'i yana kallon nauwara ya cigaba da cewa "don Allah aunty ki bani aron key di'n motar ki don da ita xamu masallaci ni da twins "
"tabbb yanxu ka gama tsokanar tawa ka xo kace na baka aron mota ta ban bayar wa"
Marairaice fuska yayi tare da kwantar da kai yana cewa "please my dear sis"
Abduljabbar wanda yake tsaye yana kallon duk abin da suke ya fara cewa "saleem kada ka damu anjima xamu je ka xa6i motar da kake so "
Gaba d'ayan su suka juyo suna kallon shi d'an tsallen murna saleem yayi tare da hugging di'n abduljabbar yana cewa "Oyoyo Yah abduljabbar, thank u so much ka ga na huta nace aban aron mota a dunga yi ja min aji Kafin aba ni"
Ya fad'i yana yamutse fuska, cikin murmishi abduljabbar ya d'ora hannun shi akan bakin shi yana cewa
"shiiiii bana son godia"
"ka xo lafia Yah abduljabbar "
Yana shafa kanshi yace "lafia qlau, ya kake? "
"I'm absolutely fine "
"Good my boy "
Sannan ya juya wajen da nauwara take a tsaye amma wayam alamar ta gudu d'aki d'an girgixa kai yayi Kafin ya xauna su gaisa da umma tana Tambayar shi an xo lafia, ana hka Abba ma ya fito cikin shirin tafiya masallaci don lokaci ya gabato bayan sun gama gaisa wa yana kok'arin tambayar su twins sai Gasu nan sun fito da gudu sun sha manyan kaya yadin kufta ne kalar dark blue d'inkin cif a jikin su sunyi kyau sai k'amshin turare suke .
Da gudu suka haye jikin abduljabbar suna murnar ganin shi, shima rungume su yayi cike da jin dad'in ganin su yayi kewar su, daga hka suka fice xuwa masallaci umma tana yi musu addu'ar Allah ya dawo dasu lafia.
Nauwara kuwa tun lokacin da ta ga abduljabbar ta gudu d'aki toilet ta shige wanka tayi sannan ta fito dressing mirror ta nufa ta fara busar da gashin kanta da hand dryer bayan ya bushe sannan ta shafa mishi mai ta d'aure da ribbom, wani mai cream ta d'auko ta shafa sannan ta d'anyi light make up ta shirya kanta cikin wata atampha d'inkin riga da siket ne sun xauna a jikin ta ta d'aura d'ankwalin kayan kusan rabin gashin nata a waje madubi ta kalla tayi murmishi ita kanta tasan tayi kyau, different perfumes ta fesa har da arabian perfumes banda body spray da tayi using dashi a cikin jikin ta wani irin sanyayen k'amshi take fitar wa duk motsin da tayi.
Da yake tana period yasa ta xauna kan sofa tare da daukar wayar ta ta bud'e data tuni messages suka fara shigo wa ganin fa'iza da jiddah a online yasa ta farinciki nan suka 6arke da hira suna tambayar ta yaushe xata xo gidajen su nan tace musu tanan tafe Insha Allah .
Anan jiddah take neman shawarar su yanda xasu xauna da kishiyar ta hindatu lafia fitina ce da ita bata son a xauna lafia daga wannan sai wannan ita har ta fara nadamar auren aminu, Allah sarki rayuwa wai jiddah ce take neman yanda xasu xauna lafia da kishiyar ta, daman Hka rayuwar ta gada duk abin ka sai ka samu wanda ya fika, sun tausaya mata sosae nan suka d'an bata shawarwari masu kyau taji dad'i sosai, anan tayi musu albishir aminu ya bar ta xata cigaba da xuwa aikin ta sunyi mata murna tare da yi mata addu'ar Allah ya taimaka.
K'wata k'wata hankalin ta yana kan wayar bata san da Shigowar shi dakin ba don ko k'arar bud'e kofa Allah bai sa ta ji ba xama yayi kusa da ita tare da sa hannu ya kwace wayar da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido sun d'auki tsawon 20 seconds suna kallon junan su Kafin nauwara cikin d'an jin kunya ta d'auke idanun ta a kanshi kamo ta yayi xuwa cikin jikin shi ya rada mata a kunne
"Kinyi kyau baby nah i luv u "
ita dai murmishi kawai take kafin dakyar ta bud'e baki tace "i luv u too yayanah "
Sake Kank'ame ta yayi ajikin shi lokaci d'aya suka saki ajiyar xuciya, kallon lips d'in ta yake cike da sha'awa ita kuwa turo bakin nata tayi tare da yin fari da ido tace
"wannan kallon fah Yayi, Allah xan tashi na bar maka d'akin "
Ta K'arasa fad'i cikin shagwa6a Murmishi kawai yake don duk ta ruda shi ya kasa cewa komai kafin ta ankara har bakin shi yake cikin nata, nan fah ta fara kici kicin kwace bakin ta cikin wata irin voice wadda batasan abduljabbar yana da ita ba yace " Haba babynah ki kyale please "
Gaba d'aya jikin shi rawa yake don ya axabtu iya cewa rabon shi da mace har ya mance dole ya rud'e kuwa, ganin hka yasa ta saki jikin ta ta kyale shi yana yanda yake so don tasan duk rawar jikin shi a iya nan xai tsaya da ta tuna haka har da sakin wani murmishin mugunta, ( kai nauwara Kina wahalar da abduljabbar d'in ki...lol ).
Sun d'auki tsawon lokaci a haka Kafin ya rabu da ita dakyar yana sauke numfashi tare da sakin ajiyar xuciya akai akai, dago kanta tayi suka had'a ido gabanta sai da ya fad'i ganin yanda idanun shi sukayi ja dasu, kallon ta yayi cike da wani irin yanayi yace "me yasa baki fad'a min Kina cikin Wannan yanayin ba da sai na bari sai wani week d'in na xo, Kinsan halin da nake ciki kuwa habibty? "
kallon shi tayi tare da girgixa kai duk tausayin shi ne ya kamata ganin yanda ya koma duk sunyi shiru wajen one mint sannan yace
"mu je ki bani abinci yunwa nake ji "
Da sauri ta mik'e tsaye tare da gyara rigar jikin ta daukan ribbon di'n ta tayi ta k'ara d'aure gashin ta sannan ta d'aura d'ankwalin nata tace
"taho mu tafi kaci abincin "
Haka ya tashi jikin shi ba k'arfi sosai suka fita daga d'akin akan dinning table ta jera mishi komai sannan tayi serving d'in shi xama yayi yaci abincin nan sosai yana xuba mata santi.
Sai ga na'eem da ameer nan sun fito daga d'akin saleem suka yo wajen iyayen su, abduljabbar ya d'auki na'eem akan cinyar shi yana bashi abinci yayin da nauwara kuma ta d'auki ameer tana bashi suna hirar su gwanin sha'awa lokaci lokaci abduljabbar yana jefan ta da wani irin kallo da idanun shi wad'anda har yanxu basu dawo dai dai ba, duk lokacin da yayi mata wannan kallon sai gaban ta ya fad'i.
Bayan sun kammala ci ne ya kwashi su na'eem suka tafi rakashi gidan abdulkareem.
Bedroom d'in umma ta shiga taji tana waya lokaci d'aya taji gaban ta ya fad'i da taji tana magana akan wai an tsayar da next Friday xa'a d'aura auren cikin mamaki nauwara take kallon ta ita kuwa umma tana waya tana kallon nauwara da Murmishi akan fuskar ta bayan ta gama ta ajiye wayar ta ce
"nauwara lafia kika xuba uban tagumi, koh abduljabbar ne yayi miki wani abun? "
girgixa kai tayi tace "umma wane xai yi aure next Friday? "