Sashe 69
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana kwance kanta yana saman kirjin shi yana shafa gashin kanta yace "habibty wai sai yaushe wannan abin xai tafi hak'uri na ya fara gajiya wa fah "
Batasan lokacin da dariya ta kubce mata ba hararar wasa ya aika mata Kafin yace "okay dariya na baki ma, Naga alama yanxu bakya tausaya min "
Ya K'arasa fad'i cikin kalar tausayi danne dariyar ta yi sannan tace "Haba my sweetheart Idan banji tausayin miji na ba wa xan tausaya wa "
"Idan Hkane ki tsayar dashi mana"
d'an xaro ido tayi tana cewa "taya xan tsayar da shi ae sai idan lokacin tsayawar yayi ya tsaya "
"okay naji yaushe xai tsaya? "
"kawo kunnen ka na fad'a maka "
Da sauri ya mik'a kunnen nashi kuwa ae kuwa ta d'an cije shi da sauri ya janye kunnen nashi yayo kanta yana cewa "ni kika cija ko sai na rama baxan yarda ba idan baki tsaya ba na kirawo twins mu danne ki kowa ya ciji Inda yake so "
Yarfe hannun ta ta fara cikin shagwa6a tana cewa "wayyo Allah kayi hak'uri na baxan k'ara ba"
"nooo sai fah na rama yarinya "
Kamo ta yayi xuwa jikin shi ya fara yi mata cakulculi nan ta fara dariya tana xille wa tare da cewa "ka daina yayah please "
Ganin tana kok'arin shide mishi yasa shi ya barta tare da d'aukar ta suka shige bathroom.
Bayan sun gama wankan sun fito ya shirya cikin wani 3quater white colour tare da purple d'in t-shirt mara hannu mara nauyi gata er Shara Shara don ana iya hango kwantaccen gashin kirjin shi nauwara ce ta gyara mishi gashin kanshi tare da fesa mishi perfumes sannan ya rik'o ta xuwa part d'in umma ta Inda suka fita tanan suka shigo duk kunya ta ishi nauwara tana addu'ar Allah yasa umma bata parlour ae kuwa da ita ta fara had'a ido tana xaune dasu na'eem da ameer suna xuba mata surutu.
Kallon su tayi tana murmishi kawai ganin yanda nauwara take nok'e kai shi kuwa gogan ko ajikin shi, xama suka yi suka sata a tsakiya umma tace
"Haba abduljabbar yanxu ka girma fah ya kamata ka rage irin wannan shigar Idan xaka fita, nasan da wannan shigar sai kace fita xaka yi "
Shafa kanshi yayi yana kallon nauwara wadda ta aika mishi da harara yana murmishi yace
"toh umma na daina, amman yanxu ba Inda xan sake fita na gaji ni yunwa ma nake ji "
Ya K'arasa fad'i yana Yatsina fuska "me xaka ci? "
Cewar umma " yanxu lokacin mangarib yayi Kafin na dawo ayi min had'in salad ya ishe ni sai a dumama min pepper chicken di'n d'axu yayi min dad'i "
"ah ba yunwar kake ji ba "
"Kaiii umma da gaske nake " Ya fad'i yana ta6o nauwara da kafar shi, "toh Shikenan "
Ko 5 mint basu yi ba suka ji kiran sallahr mangariba don hka ya tashi ya tafi ya canja kayan shi xuwa farar jallabiya yayi alwala ya tafi masallaci, yayin da nauwara ta shiga kitchen ta had'a mishi abin da yake son ci bayan ta gama ta nufi bedroom..........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 98~*
Misalin karfe 8:20 ya shigo part d'in umma a xaune a parlour ya tarar dasu umma, saleem, aunty sadiya sai na'eem da ameer, umma da aunty sadiya suna hira yayin da saleem yake danna laptop su twins suna mak'ale a jikin shi ganin papa di'n su ya shigo suka mik'e da gudu suka nufi wajen shi tare da rungume shi d'aukan su yayi gaba d'aya yana yi musu wasa tukunna ya xauna ana hirar dashi sai wurwurga ido yake ta inda xai hango habibty di'n shi but bai ga alamun ta ba yasan tana d'aki don hka ya sauke na'eem da ameer daga jikin shi ya ajiye su kusa da saleem sannan yayi upstairs da sauri.
Tura kofar yayi a hankali ya shiga d'akin sai ya hango ta akan abin sallah da dogon hijab har k'asa tana sallah a nutse wata irin ajiyar xuciya ya saki xuciyar shi cike da farin ciki ya samu waje ya xauna akan sofa yana kallon ta.
Bayan ta idar tayi addu'o'in ta sam bata san ya shigo d'akin ba ta cire hijab d'in jikin ta tare da kunce xanin da ta d'aura akan wata night gown dark purple ce iya karta gwiwa hannun rigar d'an siriri ne ajiye su tayi sannan ta nufi dressing mirror hand dryer ta d'auka ta fara busar da gashin kanta da yake jik'e, duk abin da take yana bin ta da kallo sai wani lumshe ido yake yana wani shi'umin murmishi tare da sake gyara kwanciyar shi akan sofa di'n, gaba d'aya ta gama rikita shi, bayan ta gama busar da gashin ta taje tare da d'aure wa da ribbom, wayar ta ta dauka sannan ta nufi kan sofa da niyyar xama sai taji ta xauna kan mutum a tsorace ta mik'e da sauri hannu yasa ya fisgo ta jikin shi suka had'a ido sai ta saki ajiyar xuciya don ba k'aramin tsorata tayi ba shi kuwa dariya ya tuntsire da ita Kafin yace
"kin cika tsoro nauwara" tana kok'arin tashi daga jikin shi tana cewa "ehhh ba dole na tsorata ba ka shigo min d'aki bansani ba "
D'an hancin ta ya kama yaja Kafin ya rad'a mata a kunne
"habibty yaushe kika koyi k'arya neee? "
A firgice tace "ni! Yaushe nayi maka k'arya? "
"daman kin fara sallah shine baki gaya min ba ko d'axu fah sai da na tambaye ki"
D'an hararar shi tayi tare da cewa "ni fah yanxu ne naga babu fah"
Cikin tsananin farinciki yace "toh Alhmdllh yanxu ki had'o min abinci xuwa part d'ina ina jiran ki don Allah kada ki dad'e please "
"Kaiii Yah abduljabbar ba ga er aikin umma sai ta kai ma ba ko kaci anan ni fah bacci nake ji"
Kwantar da murya yayi yana cewa "Haba baby nah ki taimaka ki kawo min Kina kawo min sai ki tafi amman ban so ki turo wata er aiki "
Yana gama fad'in hka ya fice daga d'akin Bata da yanda xata yi hka ta saka hijab d'in ta ta fito xuwa down stairs kitchen ta shiga ta had'a mishi komai a babban tire sannan ta d'auko ta kofar baya ta fice saboda tana jin kunyar umma tace wurin abduljabbar xata je ta kai mishi abinci.
A hankali ta K'arasa part d'in ta murd'a handle di'n kofar ta shiga da sallama, amman bata ganshi ba sai ta ajiye abincin kan center table d'in ta juya da xummar ta tafi turus taja ta tsaya ganin abduljabbar a bayan ta daga shi sai white boxer ya harde hannuwan shi a kirjin shi yana kallon ta k'asa k'asa wanda har sai da gaban ta ya fadi .
Zama yayi kan kujera yana kallon ta yace "yi sauri ki xuba min yunwa nake ji uhm sannan ki cire wannan hijab d'in ke ko xafi bakya ji a jikin ki kin xuba wannan abin "
Ganin ta had'e fuska yasa shi tashi tsaye ya tako har Inda take tsaye yasa hannu ya cire hijab d'in wani sanyayan k'amshi ne ya bigi hancin shi Har sai da ya lumshe idon shi sannan ya rik'o hannun ta yana cewa
"d'an saki fuskar mana habibty ko na samu naci abincin a nutse "
Tana turo baki tace "baka ce ina ajiye abincin ba na juya na tafi "
,"Ayyah my wife ae baki xuba min ba ko bakya son k'arin lada ne? "
Bata kula shi ba ta d'auke kai tare da janyo plate ta xuba mishi pepper chicken di'n, sannan ta xuba mishi had'in salad d'in tare da xuba mishi coconut juice acikin glass cup, kusa da ita yaxo ya xauna har kafad'ar shi tana gogan ta nauwara mik'e wa tayi tana cewa
"gashi nan na gama xuba ma sai ka ci "
Kamo ta yayi ya xaunar da ita kan kafafun shi ya d'ebo salad d'in da spoon Yayi bakin ta yana cewa
"oya open your mouth don nasan baki abinci ba"
Ya K'arasa fad'i yana shafa cikinta ganin duk ya bi ya tak'ura mata yasa ta bud'e bakin ta kar6a a haka yana ci yana bata har suka koshi sun sha ferfeson nan suka d'ora da coconut juice, suna gama wa yaja ta bedroom toilet suka nufa brush sannan suka fito tana kok'arin tsere wa ya damko ta tare da d'ora ta kan bed tare da yin switch off d'in hasken d'akin gaba d'aya.
Hot kisses ya fara aika mata dashi ta ko'ina duk yabi ya rud'e sai jikin shi har rawa yake gaba d'aya ya fice daga hayyacin shi sak'onnin shi masu xafi yake aika mata dashi,yana nuna mata yanda yayi missing di'n ta sosai lokaci d'aya ya janyo blanket ya rufe su dashi.
Asuba ta gari....
Washe gari da safe sai wurin 10:30 suka tashi tunda suka yi sallahr asuba suka koma bacci sae yanxu suka tashi wanka suka shiga suka yi abduljabbar ya shirya cikin wani blue jeans da t-shirt red colour mai gajeran hannu yayi kyau da ka ganshi kasan yana cikin farinciki fiye da ko yaushe don fuskar shi a sake take kallon nauwara yayi wanda ke daure da towel ajikin ta sauran kiris ta fashe da kuka cikin murmishi ya kamo ta xuwa jikin shi yayi hugging di'n ta yace
"Ya akayi ne 'yammata nah? "
Tana turo baki da yanayin shagwa6a tace "to ni.... ni fah kayana suna part d'in umma bani da wanda xan sa ka"
Dariya ya d'anyi ganin yana mata dariya yasa ta d'an fara bugun kirjin shi Kad'an da sauri ya rike hannayen nata ai kuwa ta fashe mishi da kuka sosai ganin hka yasa ya danne dariyar ta shi yana cewa
"calm down my habibty bari naje na d'auko miki kayan kin ji"
Gid'a kai tayi kawai xaunar da ita yayi kan bed sannan ya fice daga d'akin, yana fita ta kwanta duk a gajiye take tuni bacci ya fara fisgar ta a hankali.
Batasan lokacin da dariya ta kubce mata ba hararar wasa ya aika mata Kafin yace "okay dariya na baki ma, Naga alama yanxu bakya tausaya min "
Ya K'arasa fad'i cikin kalar tausayi danne dariyar ta yi sannan tace "Haba my sweetheart Idan banji tausayin miji na ba wa xan tausaya wa "
"Idan Hkane ki tsayar dashi mana"
d'an xaro ido tayi tana cewa "taya xan tsayar da shi ae sai idan lokacin tsayawar yayi ya tsaya "
"okay naji yaushe xai tsaya? "
"kawo kunnen ka na fad'a maka "
Da sauri ya mik'a kunnen nashi kuwa ae kuwa ta d'an cije shi da sauri ya janye kunnen nashi yayo kanta yana cewa "ni kika cija ko sai na rama baxan yarda ba idan baki tsaya ba na kirawo twins mu danne ki kowa ya ciji Inda yake so "
Yarfe hannun ta ta fara cikin shagwa6a tana cewa "wayyo Allah kayi hak'uri na baxan k'ara ba"
"nooo sai fah na rama yarinya "
Kamo ta yayi xuwa jikin shi ya fara yi mata cakulculi nan ta fara dariya tana xille wa tare da cewa "ka daina yayah please "
Ganin tana kok'arin shide mishi yasa shi ya barta tare da d'aukar ta suka shige bathroom.
Bayan sun gama wankan sun fito ya shirya cikin wani 3quater white colour tare da purple d'in t-shirt mara hannu mara nauyi gata er Shara Shara don ana iya hango kwantaccen gashin kirjin shi nauwara ce ta gyara mishi gashin kanshi tare da fesa mishi perfumes sannan ya rik'o ta xuwa part d'in umma ta Inda suka fita tanan suka shigo duk kunya ta ishi nauwara tana addu'ar Allah yasa umma bata parlour ae kuwa da ita ta fara had'a ido tana xaune dasu na'eem da ameer suna xuba mata surutu.
Kallon su tayi tana murmishi kawai ganin yanda nauwara take nok'e kai shi kuwa gogan ko ajikin shi, xama suka yi suka sata a tsakiya umma tace
"Haba abduljabbar yanxu ka girma fah ya kamata ka rage irin wannan shigar Idan xaka fita, nasan da wannan shigar sai kace fita xaka yi "
Shafa kanshi yayi yana kallon nauwara wadda ta aika mishi da harara yana murmishi yace
"toh umma na daina, amman yanxu ba Inda xan sake fita na gaji ni yunwa ma nake ji "
Ya K'arasa fad'i yana Yatsina fuska "me xaka ci? "
Cewar umma " yanxu lokacin mangarib yayi Kafin na dawo ayi min had'in salad ya ishe ni sai a dumama min pepper chicken di'n d'axu yayi min dad'i "
"ah ba yunwar kake ji ba "
"Kaiii umma da gaske nake " Ya fad'i yana ta6o nauwara da kafar shi, "toh Shikenan "
Ko 5 mint basu yi ba suka ji kiran sallahr mangariba don hka ya tashi ya tafi ya canja kayan shi xuwa farar jallabiya yayi alwala ya tafi masallaci, yayin da nauwara ta shiga kitchen ta had'a mishi abin da yake son ci bayan ta gama ta nufi bedroom..........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 98~*
Misalin karfe 8:20 ya shigo part d'in umma a xaune a parlour ya tarar dasu umma, saleem, aunty sadiya sai na'eem da ameer, umma da aunty sadiya suna hira yayin da saleem yake danna laptop su twins suna mak'ale a jikin shi ganin papa di'n su ya shigo suka mik'e da gudu suka nufi wajen shi tare da rungume shi d'aukan su yayi gaba d'aya yana yi musu wasa tukunna ya xauna ana hirar dashi sai wurwurga ido yake ta inda xai hango habibty di'n shi but bai ga alamun ta ba yasan tana d'aki don hka ya sauke na'eem da ameer daga jikin shi ya ajiye su kusa da saleem sannan yayi upstairs da sauri.
Tura kofar yayi a hankali ya shiga d'akin sai ya hango ta akan abin sallah da dogon hijab har k'asa tana sallah a nutse wata irin ajiyar xuciya ya saki xuciyar shi cike da farin ciki ya samu waje ya xauna akan sofa yana kallon ta.
Bayan ta idar tayi addu'o'in ta sam bata san ya shigo d'akin ba ta cire hijab d'in jikin ta tare da kunce xanin da ta d'aura akan wata night gown dark purple ce iya karta gwiwa hannun rigar d'an siriri ne ajiye su tayi sannan ta nufi dressing mirror hand dryer ta d'auka ta fara busar da gashin kanta da yake jik'e, duk abin da take yana bin ta da kallo sai wani lumshe ido yake yana wani shi'umin murmishi tare da sake gyara kwanciyar shi akan sofa di'n, gaba d'aya ta gama rikita shi, bayan ta gama busar da gashin ta taje tare da d'aure wa da ribbom, wayar ta ta dauka sannan ta nufi kan sofa da niyyar xama sai taji ta xauna kan mutum a tsorace ta mik'e da sauri hannu yasa ya fisgo ta jikin shi suka had'a ido sai ta saki ajiyar xuciya don ba k'aramin tsorata tayi ba shi kuwa dariya ya tuntsire da ita Kafin yace
"kin cika tsoro nauwara" tana kok'arin tashi daga jikin shi tana cewa "ehhh ba dole na tsorata ba ka shigo min d'aki bansani ba "
D'an hancin ta ya kama yaja Kafin ya rad'a mata a kunne
"habibty yaushe kika koyi k'arya neee? "
A firgice tace "ni! Yaushe nayi maka k'arya? "
"daman kin fara sallah shine baki gaya min ba ko d'axu fah sai da na tambaye ki"
D'an hararar shi tayi tare da cewa "ni fah yanxu ne naga babu fah"
Cikin tsananin farinciki yace "toh Alhmdllh yanxu ki had'o min abinci xuwa part d'ina ina jiran ki don Allah kada ki dad'e please "
"Kaiii Yah abduljabbar ba ga er aikin umma sai ta kai ma ba ko kaci anan ni fah bacci nake ji"
Kwantar da murya yayi yana cewa "Haba baby nah ki taimaka ki kawo min Kina kawo min sai ki tafi amman ban so ki turo wata er aiki "
Yana gama fad'in hka ya fice daga d'akin Bata da yanda xata yi hka ta saka hijab d'in ta ta fito xuwa down stairs kitchen ta shiga ta had'a mishi komai a babban tire sannan ta d'auko ta kofar baya ta fice saboda tana jin kunyar umma tace wurin abduljabbar xata je ta kai mishi abinci.
A hankali ta K'arasa part d'in ta murd'a handle di'n kofar ta shiga da sallama, amman bata ganshi ba sai ta ajiye abincin kan center table d'in ta juya da xummar ta tafi turus taja ta tsaya ganin abduljabbar a bayan ta daga shi sai white boxer ya harde hannuwan shi a kirjin shi yana kallon ta k'asa k'asa wanda har sai da gaban ta ya fadi .
Zama yayi kan kujera yana kallon ta yace "yi sauri ki xuba min yunwa nake ji uhm sannan ki cire wannan hijab d'in ke ko xafi bakya ji a jikin ki kin xuba wannan abin "
Ganin ta had'e fuska yasa shi tashi tsaye ya tako har Inda take tsaye yasa hannu ya cire hijab d'in wani sanyayan k'amshi ne ya bigi hancin shi Har sai da ya lumshe idon shi sannan ya rik'o hannun ta yana cewa
"d'an saki fuskar mana habibty ko na samu naci abincin a nutse "
Tana turo baki tace "baka ce ina ajiye abincin ba na juya na tafi "
,"Ayyah my wife ae baki xuba min ba ko bakya son k'arin lada ne? "
Bata kula shi ba ta d'auke kai tare da janyo plate ta xuba mishi pepper chicken di'n, sannan ta xuba mishi had'in salad d'in tare da xuba mishi coconut juice acikin glass cup, kusa da ita yaxo ya xauna har kafad'ar shi tana gogan ta nauwara mik'e wa tayi tana cewa
"gashi nan na gama xuba ma sai ka ci "
Kamo ta yayi ya xaunar da ita kan kafafun shi ya d'ebo salad d'in da spoon Yayi bakin ta yana cewa
"oya open your mouth don nasan baki abinci ba"
Ya K'arasa fad'i yana shafa cikinta ganin duk ya bi ya tak'ura mata yasa ta bud'e bakin ta kar6a a haka yana ci yana bata har suka koshi sun sha ferfeson nan suka d'ora da coconut juice, suna gama wa yaja ta bedroom toilet suka nufa brush sannan suka fito tana kok'arin tsere wa ya damko ta tare da d'ora ta kan bed tare da yin switch off d'in hasken d'akin gaba d'aya.
Hot kisses ya fara aika mata dashi ta ko'ina duk yabi ya rud'e sai jikin shi har rawa yake gaba d'aya ya fice daga hayyacin shi sak'onnin shi masu xafi yake aika mata dashi,yana nuna mata yanda yayi missing di'n ta sosai lokaci d'aya ya janyo blanket ya rufe su dashi.
Asuba ta gari....
Washe gari da safe sai wurin 10:30 suka tashi tunda suka yi sallahr asuba suka koma bacci sae yanxu suka tashi wanka suka shiga suka yi abduljabbar ya shirya cikin wani blue jeans da t-shirt red colour mai gajeran hannu yayi kyau da ka ganshi kasan yana cikin farinciki fiye da ko yaushe don fuskar shi a sake take kallon nauwara yayi wanda ke daure da towel ajikin ta sauran kiris ta fashe da kuka cikin murmishi ya kamo ta xuwa jikin shi yayi hugging di'n ta yace
"Ya akayi ne 'yammata nah? "
Tana turo baki da yanayin shagwa6a tace "to ni.... ni fah kayana suna part d'in umma bani da wanda xan sa ka"
Dariya ya d'anyi ganin yana mata dariya yasa ta d'an fara bugun kirjin shi Kad'an da sauri ya rike hannayen nata ai kuwa ta fashe mishi da kuka sosai ganin hka yasa ya danne dariyar ta shi yana cewa
"calm down my habibty bari naje na d'auko miki kayan kin ji"
Gid'a kai tayi kawai xaunar da ita yayi kan bed sannan ya fice daga d'akin, yana fita ta kwanta duk a gajiye take tuni bacci ya fara fisgar ta a hankali.