Sashe 63
Karshen Wahala Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan an sakko daga sallahr juma'a wajen karfe 3 na rana Abba yana xaune a falon shi umma tana xuba mishi abinci wayar shi ta fara ringing d'auka yayi tare da yin sallama shiru yayi na en mintuna yana sauraran abin da ake fad'a mishi nan take fuskar shi ta rine da 6acin rai maganar da akayi mishi ta K'arshe ya sashi mikewa tsaye yana cewa
"what! don Allah da gaske kake fad'a ?" daga d'ayan 6angaren aka tabbatar mishi da Hkane Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun abin da abba ya fad'i kenan.
Da sauri umma ita ma ta mik'e tana tambayar Abba abin da ya faru ganin ya ajiye wayar ya xube kan kujera tare da dafe kai......
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 91~*
Dafa kafad'ar abba umma tayi cikin tashin hankali tace
"Abba me yafaru, lafia?"
Dakyar abba ya iya d'ago kanshi ya Kalli umma idanun shi sunyi ja saboda 6acin rai ya bud'e baki ya fara magana da cewa
"wai kamar ni abduljabbar xai mayar dani k'aramin mutum "
Cikin kad'uwa umma take kallon Abba tace
"me yayi abduljabbar d'in?"
Sai da abba ya sauke numfashi Kafin yace
"Ashe fitar nan da yayi da safen nan shi da abdulkareem kaduna suka tafi gidan baffah, yaje ya cewa baffah shi har yanxu yana son nauwara kaddara ce ta raba su gashi wai mun k'i goya mishi baya ya aure ta har an kar6i kayan auren wani, yaje ya kalmaye shi da dad'in baki har ya amince daman maimuna ta fison abduljabbar don har ta ta6a yi min maganar nak'i yarda da xancen ta don ni duk abin da nauwara take so nima ina so, shine baffah yayi ta fad'a wai gida bai koshi ba ba'a kai waje "
Cikin takaici abba ya sauke numfashi sannan ya cigaba da cewa
" shi ne bayan an sakko daga sallahr juma'a baffah ya sake aura mishi nauwara a karo na biyu, sai bayan an d'aura auren yake kirana Ya sanar da ni, yanxu Don Allah ina xan kai kunyar yaron nan muh'd an kar6i kayan shi da komai biki ya rage sauran k'wanaki 7, wlh ba don baffah yace kada na k'ara ta da xancen da sai ya sake ta a yau di'n nan "
Gaba d'aya umma ta rasa abin da xata ce saboda tsabar takaici daman tun da ta ga yanda ya daina damuwa akan auren nauwara tasan akwai wani abin da yake shirin aikatawa ajiyar xuciya ta saki tare da kama hannun abba ta rik'e cikin muryar kwantar da hankali tace
"abba kayi hak'uri gaskia abduljabbar bai kyauta ba sam, amman tun da baffah ya yanke hukunci sai muyi hak'uri da hkan "
"yanxu me xance wa iyayen muh'd dashi kanshi?"
Shiru suka yi kowa yana nashi tunanin can umma ta bud'e baki tace
"sai ayi musu bayanin komai kuma a basu hak'uri "
Shi dai Abba bai ce komai ya xurfafa a tunanin yanda xai 6ullo wa Dr muh'd batare da sun ji haushin su ba, dakyar umma ta lalla6a Abba ya iya cin abinci gashi sai faman gwada kiran wayar abduljabbar yake but switch off kwafa yayi tare da cewa
"d'an banxan yaro dole ya kashe waya mana yasan abin da k'ulla ai"
Ita dai umma bata ce komai.
A ranar abba ya nemo Dr muh'd yaxo suka xauna sai da yayi mishi bayanin komai kafin ya sanar dashi duk abin da baffah ya sanar mishi, ba k'aramin tausayin ya bawa abba yanda ya koma lokaci d'aya sosai mayar da auren abduljabbar da nauwara abin ya bigi Dr muh'd ba k'arami ba
Ganin yanda abba ya dunga rarrashin shi tare da bashi hak'uri yasa shi k'ak'alo murmishin dole yace
"kada ka damu abba ba komai daman Allah ya rubuta nauwara ba *MATA TA CE* ba ce, Allah ya basu xaman lafia "
Cikin tsananin tausayin shi Abba yace
"hak'ik'a muh'd kai mutum ne managarci baxan so na rasa ka ba had'a xuri'a da kai ba idan ka amince xan aura maka fa'iza? "
Dummmm gaban Dr muh'd ya fad'i ya rasa abin da xai ce da abba duk ya rikice shi ba son fa'iza yake ba amman baxai iya dubar tsakar idon wannan managarcin bawan Allah nan yace baya son d'iyar shi ba da kunya ai gumin da ya tsatstsafo mishi a fuskar shi ya fara goge wa
"kada ka cuci kanka muh'd Idan batayi maka ba Shikenan Allah ya had'a kowa da mafi alkhairi "
Cikin sanyin murya yace "a'a Abba wlh nine da godia, na amince xan auri fa'iza Allah ya bamu xaman lafia "
Cikin tsananin jin dad'i abba yace
"Ameeen, hak'ik'a naji dadin abin da kace muh'd Allah ya yi maka albarka "
Shima cikin murmishi yace "Ameeen Abba Ngde "
Sun d'an ta6a hira har abba yana ce mishi xai xo gidan nasu Yayi wa iyayen shi bayani amman Dr muh'd yace ya barshi da kanshi xai musu bayani ba wata matsala da hka yayi wa abba sallama ya tafi jikin shi a sanyaye.
Ko da yaje gida yayi wa iyayen shi bayanin komai basu ji haushi ko Kad'an ba ai matar mutum kabarin shi Allah ya tsarawa kowa matar shi fatan alkhairi suka yi don hka suka cigaba da shirye shiryen biki.
Da yammacin ranar aminu ya xo gidan amman bai samu ganin nauwara ba sai labarin da yayi matuk'ar girgixa shi yaji abakin umma don da kanta ta sanar dashi komai Hka ya baro gidan jikin shi a matuk'ar sanyaye, a hanya ne yana cikin tafiya a mota hankalin shi ya tafi wani wurin don baya kallon gaban shi bai ankara ba yaga ya kusan kad'e wata mace tana sanye da hijab har k'asa da sauri yayi parking tare da fito wa daga motar ya K'arasa inda ta xubar da kayan da yake hannun ta saboda ta tsorata sosai
Da sauri ya tsugunna ya taya ta kwashe kayan a tare suka d'ago karaf suka yi 4eyes da junan su wanda kowanne daga cikin su sai da gaban su ya fad'i a lokaci d'aya cikin wani irin yanayi yace
"Sannu don Allah kiyi hak'uri ban kula ba dafatan baki ji ciwo ba? "
A kunyace da murmishi d'auke a fuskar ta tace "Laaa ba komae kada ka damu banji ciwo ba "
Cikin farinciki yace "Alhmdullilah amman duk da hka ki shiga mota na kai ki gida "
xaro ido tayi da sauri tace "a'a ngde ai naxo ma gida ina karya Kwana nan na xo gida"
"Duk da hka ranki ya dad'e ko Kina jin tsoro kada na gudu da ke"
er dariya tayi sannan tace "a haba ba wani, tsoron lafia "
"ah Indai da gaske bakya jin tsoron da gaske toh ki xo mu je don Allah "
Ganin ya dame ta yasa ta yarda amman da kafa suka K'arasa gidan nasu har xata shige cikin gidan da sauri ya tsayar da ita tare da cewa
"gashi xamu rabo baki fad'a min sunan Ki ba"
Cikin sanyin murya tace "Sunana hauwa but da jiddah ake kirana "
"wow nyc name sunan mamana ne da ke, sauran contact d'inki idan ba takura "
Ta gaji da tsayuwa so take ta shiga gida don hka ta fad'a mishi ya sa a wayar shi sannan suka rabu xuciyar shi cike da tsantsar farin ciki tun da ya rasa nauwara ga madadin ta nan Insha Allah sai ya auri jiddah da hka ya K'arasa gidan shi.
Da dare misalin karfe 9 Abba, umma, aunty sadiya sai fa'iza, nauwara da saleem acikin falon abba a xaune duk sunyi shiru suna sauraren me Abba xai ce idan ka d'auke umma da tasan komai gyaran murya abba yayi sannan yace
"abin da yasa na tara ku anan ba komai bane sai don nauwara da fa'iza Kuyi hak'uri da abin da xan fad'a muku"
Sai da ya yi ajiyar numfashi Kafin yace
"nauwara a yau abduljabbar yaje kaduna wurin baffah yayi mishi dad'in baki ba tare da d'ayan mu ya sani ba kuma baffah bai neme mu ba ya yanke hukunci ya d'aura miki aure da abduljabbar sai bayan an d'aura ma yake sanar mana toh kiyi hak'uri 'yata amman Wannan Karon xan sa ido sosai a xaman ku idan naga yana rashin kyautata miki xan d'au mataki kin ji "
Cikin wani irin yanayi mai wuyar fassaru wa murya na rawa alamar sauran kiris ta fashe da kuka tace
"toh Abba ngde "
"Yawwa 'yata Allah yayi miki albarka hak'ik'a banji dad'in abin da abduljabbar ya aikata ba"
"Ameeen Abba "
Nauwara ta fad'i tana goge hawayen fuskar ta girgixa kai Abba yayi cike da tausayin ta yarinyar tana ganin jarabtar rayuwa Kala Kala daga wannan sai wannan amman Insha Allah komai ya kusan xuwa K'arshe, kallon fa'iza yayi sannan yace
"ke kuma na yanke hukuncin aura miki Dr muh'd don baxai yiwu nayi ta xuba miki ido ba kin k'i tsayar da wanda xaki Aura Don hka ku cigaba da shirye shirye lokacin da aka yanke na bikin hka xa'a yi babu d'aga wa"
Daga hka ya sallami nauwara da fa'iza suka fita daga falon aka bar umma da aunty sadiya suna cike da mamakin hukuncin da abba ya yanke
Fa'iza ba k'aramin kad'uwa tayi da wannan hukuncin Abba nan ta xube kan gado tana kuka hka nauwara ma ta xauna kan sofa tare da fashe wa da kuka tana ji ina ma ita ce fa'iza don tayi dace da salihin miji, kuka sosai suke babu mai rarrashin wani.........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_wannan page d'in sadaukar wa ne ga en group d'in *K'arshen wahala fans* i really luv u guys_❤😍
*~Pg 92~*
"what! don Allah da gaske kake fad'a ?" daga d'ayan 6angaren aka tabbatar mishi da Hkane Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun abin da abba ya fad'i kenan.
Da sauri umma ita ma ta mik'e tana tambayar Abba abin da ya faru ganin ya ajiye wayar ya xube kan kujera tare da dafe kai......
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
*~Pg 91~*
Dafa kafad'ar abba umma tayi cikin tashin hankali tace
"Abba me yafaru, lafia?"
Dakyar abba ya iya d'ago kanshi ya Kalli umma idanun shi sunyi ja saboda 6acin rai ya bud'e baki ya fara magana da cewa
"wai kamar ni abduljabbar xai mayar dani k'aramin mutum "
Cikin kad'uwa umma take kallon Abba tace
"me yayi abduljabbar d'in?"
Sai da abba ya sauke numfashi Kafin yace
"Ashe fitar nan da yayi da safen nan shi da abdulkareem kaduna suka tafi gidan baffah, yaje ya cewa baffah shi har yanxu yana son nauwara kaddara ce ta raba su gashi wai mun k'i goya mishi baya ya aure ta har an kar6i kayan auren wani, yaje ya kalmaye shi da dad'in baki har ya amince daman maimuna ta fison abduljabbar don har ta ta6a yi min maganar nak'i yarda da xancen ta don ni duk abin da nauwara take so nima ina so, shine baffah yayi ta fad'a wai gida bai koshi ba ba'a kai waje "
Cikin takaici abba ya sauke numfashi sannan ya cigaba da cewa
" shi ne bayan an sakko daga sallahr juma'a baffah ya sake aura mishi nauwara a karo na biyu, sai bayan an d'aura auren yake kirana Ya sanar da ni, yanxu Don Allah ina xan kai kunyar yaron nan muh'd an kar6i kayan shi da komai biki ya rage sauran k'wanaki 7, wlh ba don baffah yace kada na k'ara ta da xancen da sai ya sake ta a yau di'n nan "
Gaba d'aya umma ta rasa abin da xata ce saboda tsabar takaici daman tun da ta ga yanda ya daina damuwa akan auren nauwara tasan akwai wani abin da yake shirin aikatawa ajiyar xuciya ta saki tare da kama hannun abba ta rik'e cikin muryar kwantar da hankali tace
"abba kayi hak'uri gaskia abduljabbar bai kyauta ba sam, amman tun da baffah ya yanke hukunci sai muyi hak'uri da hkan "
"yanxu me xance wa iyayen muh'd dashi kanshi?"
Shiru suka yi kowa yana nashi tunanin can umma ta bud'e baki tace
"sai ayi musu bayanin komai kuma a basu hak'uri "
Shi dai Abba bai ce komai ya xurfafa a tunanin yanda xai 6ullo wa Dr muh'd batare da sun ji haushin su ba, dakyar umma ta lalla6a Abba ya iya cin abinci gashi sai faman gwada kiran wayar abduljabbar yake but switch off kwafa yayi tare da cewa
"d'an banxan yaro dole ya kashe waya mana yasan abin da k'ulla ai"
Ita dai umma bata ce komai.
A ranar abba ya nemo Dr muh'd yaxo suka xauna sai da yayi mishi bayanin komai kafin ya sanar dashi duk abin da baffah ya sanar mishi, ba k'aramin tausayin ya bawa abba yanda ya koma lokaci d'aya sosai mayar da auren abduljabbar da nauwara abin ya bigi Dr muh'd ba k'arami ba
Ganin yanda abba ya dunga rarrashin shi tare da bashi hak'uri yasa shi k'ak'alo murmishin dole yace
"kada ka damu abba ba komai daman Allah ya rubuta nauwara ba *MATA TA CE* ba ce, Allah ya basu xaman lafia "
Cikin tsananin tausayin shi Abba yace
"hak'ik'a muh'd kai mutum ne managarci baxan so na rasa ka ba had'a xuri'a da kai ba idan ka amince xan aura maka fa'iza? "
Dummmm gaban Dr muh'd ya fad'i ya rasa abin da xai ce da abba duk ya rikice shi ba son fa'iza yake ba amman baxai iya dubar tsakar idon wannan managarcin bawan Allah nan yace baya son d'iyar shi ba da kunya ai gumin da ya tsatstsafo mishi a fuskar shi ya fara goge wa
"kada ka cuci kanka muh'd Idan batayi maka ba Shikenan Allah ya had'a kowa da mafi alkhairi "
Cikin sanyin murya yace "a'a Abba wlh nine da godia, na amince xan auri fa'iza Allah ya bamu xaman lafia "
Cikin tsananin jin dad'i abba yace
"Ameeen, hak'ik'a naji dadin abin da kace muh'd Allah ya yi maka albarka "
Shima cikin murmishi yace "Ameeen Abba Ngde "
Sun d'an ta6a hira har abba yana ce mishi xai xo gidan nasu Yayi wa iyayen shi bayani amman Dr muh'd yace ya barshi da kanshi xai musu bayani ba wata matsala da hka yayi wa abba sallama ya tafi jikin shi a sanyaye.
Ko da yaje gida yayi wa iyayen shi bayanin komai basu ji haushi ko Kad'an ba ai matar mutum kabarin shi Allah ya tsarawa kowa matar shi fatan alkhairi suka yi don hka suka cigaba da shirye shiryen biki.
Da yammacin ranar aminu ya xo gidan amman bai samu ganin nauwara ba sai labarin da yayi matuk'ar girgixa shi yaji abakin umma don da kanta ta sanar dashi komai Hka ya baro gidan jikin shi a matuk'ar sanyaye, a hanya ne yana cikin tafiya a mota hankalin shi ya tafi wani wurin don baya kallon gaban shi bai ankara ba yaga ya kusan kad'e wata mace tana sanye da hijab har k'asa da sauri yayi parking tare da fito wa daga motar ya K'arasa inda ta xubar da kayan da yake hannun ta saboda ta tsorata sosai
Da sauri ya tsugunna ya taya ta kwashe kayan a tare suka d'ago karaf suka yi 4eyes da junan su wanda kowanne daga cikin su sai da gaban su ya fad'i a lokaci d'aya cikin wani irin yanayi yace
"Sannu don Allah kiyi hak'uri ban kula ba dafatan baki ji ciwo ba? "
A kunyace da murmishi d'auke a fuskar ta tace "Laaa ba komae kada ka damu banji ciwo ba "
Cikin farinciki yace "Alhmdullilah amman duk da hka ki shiga mota na kai ki gida "
xaro ido tayi da sauri tace "a'a ngde ai naxo ma gida ina karya Kwana nan na xo gida"
"Duk da hka ranki ya dad'e ko Kina jin tsoro kada na gudu da ke"
er dariya tayi sannan tace "a haba ba wani, tsoron lafia "
"ah Indai da gaske bakya jin tsoron da gaske toh ki xo mu je don Allah "
Ganin ya dame ta yasa ta yarda amman da kafa suka K'arasa gidan nasu har xata shige cikin gidan da sauri ya tsayar da ita tare da cewa
"gashi xamu rabo baki fad'a min sunan Ki ba"
Cikin sanyin murya tace "Sunana hauwa but da jiddah ake kirana "
"wow nyc name sunan mamana ne da ke, sauran contact d'inki idan ba takura "
Ta gaji da tsayuwa so take ta shiga gida don hka ta fad'a mishi ya sa a wayar shi sannan suka rabu xuciyar shi cike da tsantsar farin ciki tun da ya rasa nauwara ga madadin ta nan Insha Allah sai ya auri jiddah da hka ya K'arasa gidan shi.
Da dare misalin karfe 9 Abba, umma, aunty sadiya sai fa'iza, nauwara da saleem acikin falon abba a xaune duk sunyi shiru suna sauraren me Abba xai ce idan ka d'auke umma da tasan komai gyaran murya abba yayi sannan yace
"abin da yasa na tara ku anan ba komai bane sai don nauwara da fa'iza Kuyi hak'uri da abin da xan fad'a muku"
Sai da ya yi ajiyar numfashi Kafin yace
"nauwara a yau abduljabbar yaje kaduna wurin baffah yayi mishi dad'in baki ba tare da d'ayan mu ya sani ba kuma baffah bai neme mu ba ya yanke hukunci ya d'aura miki aure da abduljabbar sai bayan an d'aura ma yake sanar mana toh kiyi hak'uri 'yata amman Wannan Karon xan sa ido sosai a xaman ku idan naga yana rashin kyautata miki xan d'au mataki kin ji "
Cikin wani irin yanayi mai wuyar fassaru wa murya na rawa alamar sauran kiris ta fashe da kuka tace
"toh Abba ngde "
"Yawwa 'yata Allah yayi miki albarka hak'ik'a banji dad'in abin da abduljabbar ya aikata ba"
"Ameeen Abba "
Nauwara ta fad'i tana goge hawayen fuskar ta girgixa kai Abba yayi cike da tausayin ta yarinyar tana ganin jarabtar rayuwa Kala Kala daga wannan sai wannan amman Insha Allah komai ya kusan xuwa K'arshe, kallon fa'iza yayi sannan yace
"ke kuma na yanke hukuncin aura miki Dr muh'd don baxai yiwu nayi ta xuba miki ido ba kin k'i tsayar da wanda xaki Aura Don hka ku cigaba da shirye shirye lokacin da aka yanke na bikin hka xa'a yi babu d'aga wa"
Daga hka ya sallami nauwara da fa'iza suka fita daga falon aka bar umma da aunty sadiya suna cike da mamakin hukuncin da abba ya yanke
Fa'iza ba k'aramin kad'uwa tayi da wannan hukuncin Abba nan ta xube kan gado tana kuka hka nauwara ma ta xauna kan sofa tare da fashe wa da kuka tana ji ina ma ita ce fa'iza don tayi dace da salihin miji, kuka sosai suke babu mai rarrashin wani.........
Aishat A muh'd
🍀🍀☘☘🍀🍀
*K'ARSHEN WAHALA*
🍀🍀☘☘🍀🍀
*written by*
Aishat A muh'd
_wannan page d'in sadaukar wa ne ga en group d'in *K'arshen wahala fans* i really luv u guys_❤😍
*~Pg 92~*