Sashe 81
Dije Ƙarangiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dije da yaronta suna samun kulawa sosai tamkar a gaban iyayenta ko ma fi, don ta ɓangaren cima mai daɗi bata da wani aiki sai na cin daɗi, saboda har rago biyu ya sa aka yanke aka soye mata wani bayan an sarrafa sauran kala kala aka tasata gaba ta yi ta kwasar gararta, kwana biyar da haifuwarta ne ƴan'uwanta suka diro Yola ƙatuwar Bus cike da mutane har da masu zuwa ganin ƙwam, don kuwa izuwa lokacin Dije ta yi wata daraja da ƙima a idanuwan yan garin nasu, saboda mutumci da Safwan ya siya mata a wurinsu ba tare da ma ta sani ba, wanda ya janyo har su kansu Inna da Baffah yanzu sun zamo wasu mutane masu daraja a cikin garin na su ta sanadin hakan.
Dije murna baki har kunne saboda jin daɗin ganin ƴan'uwanta da abokan arziki a cikin gidan aurenta, sai haba haba take yi da su cikin mutuntawa tare da girmama matsayinsu a wurinta, wuri na musamman aka keɓe masu ana ta basu kulawa ta ɓangaren abinci da abinsha sai sambarka suke ta yi da sa albarka, Dije kam farin cikin fal ranta bakinta ya ƙi rufuwa saboda ganin Abokanta na ƙurciya, waton Ladiyo Jummala da Lanti da Mune sai Hansai da ta zame mata tamkar ƴar uwa tuni, saboda auren Usmanu da ta ke yi sannan kuma ga shi tana kyautawawa Innarta shiyasa ta ke jinta ta daban a wurinta.
Mutanen garinsu Dije kam sai mamakin ganin yanda ta koma ƴargayu suke yi, don tuni ta sade da su ba zaka taɓa ganinta ka gano cewa wai tashin ƙauye ba ce, ta burgesu sosai musamman yanda ta ke nuna masu kulawa babu ƙyama bale nuna wariyar launin fata, ganin haka ne su Surayya da Zee da ita kanta Fiddon suke ta Nam nan da su su ma.
Tun ana gobe suna aka watsawa aka fara hidimar bikin don kuwa gidan cike yake fam da mutane ana ta hada hadar bikin, tsakanin soye soye da dafe dafe bayan wanda aka kai wani guri ayo ammsn duk da hakan mutane sai ɓarkowa suke yi.
Ranar suna maijego da yaronta da ya ci sunan Mahaifin Safwan ana kiranshi da Sayyid shi ma kanshi ya sha gayu bayan an ɓata lokaci wajen tofeshi da addu'o'in kariya daga sharrin mutum da na aljan, don farinshi yasa ko wa ya ganshi dole ne ma sai ya maganta, musamman yan ƙauyensu Dijen da suke ganinshi tamkar ba Dijen ce ta haifoshi ba, saboda ganin yanda yake tamkar ɗan indiyawa saboda kyau da fari.
Dije tare da su Surry da sauran mutane sai ɗaukar photuna ake yi cen na hango wata tawagar mutane ta doso Dijen ko da na duba da kyau na hango Shaharrun marubutan nan masu ji da kansu da amfani da lokacinsu wajen farantawa al'umma irinsu
Hannah Suhana (Hajiya Duduwa)da Billy s fari Ayusher Muhammad, tare da Ummi Garkuwa, Nimcyluv, Maizafafa, Oum Mumtaz, Ummu Najma, Salaha Muhammad, sai Mmn Musaddiq, Firdausi mrs shugaba, Ameera Adam, Mmn Shaheed, Mmn Maleek, Autar manya, tare da Ummu Ja'afar.
Ganin yanayin takunsu yasa ta gano su ɗin ba ƙananun mutane ne bay yasa ta sa aka tanadar masu wurin zama na musamman, sannan ta je rungume da Sayyid tana gaisawa da su ɗaya bayan ɗaya sannan kowacensu ta gabatar mata da kanta cikin raha da wayewar kai irinta Marubutan, sannan suka dinga ɗaukar photuna da ita tare da Baby, sai ga shi na hango ana rigimar karɓar Sayyid tsakanin ƙannena biyu Billy s fari da Hajiya Duduwa, ko wace ta na faɗin ita ce zata ɗauka sannan dai Ƙanwata Ummi Garkuwa ta raba gardamar wajen shiga tsakiyarsu ta riƙe yaron aka fara ɗaukar photuna.
Tana cikin marubutan ne Fiddo ta zo tana haki ta ce ta zo ga wasu gungun mata cen su zo suna nemanta, Surry ta ce ta je ita zata ji da su aiko ta saki jiki ta dinga lodo masu abinci da abinsha da maƙulashe ko wace ta ci ta sha sannan ta cika mas ledodinsu na kayan bikin kala kala.
Dije ta je ta sauyo wasu kayan cikin wani arnen tsadadden less wanda yaji shuwari stone ta ko'ina sai walwalniya suke yi, ta fito tana takun ƙamshi ta nufi inda ake nemanta, sai ko ga Maryam Omee ta yi saurin zuwa wurinta ta rungumeta tana faɗin
"Oyoyo Dijeta Barka da arziƙi"
Dije ta saki baki tana dariya tace "yawwa Barka dai Auntyna" duk da bata ganota ba amman ganin zallar ƙaunar da ta nuna mata yasa ta ji itama ta kwanta mata a rai, Omee ta waigo bayanta tana kallonsu Mmn irfaan da ke tsaye suna kallonsu ta ce "mun yo tattaki ne takanas daga group mabanbanta saboda kawai mu tayaki murnar zuwan wannan rana mai cike da farin ciki a garemu duka, saboda haka yanzu zan yi maki bayaninsu filla filla"
Ta nuna Mmn irfaan da ke tsaye tana wara idon ta ina zata hango Zee ta ce
"Wannan itace Mmn irfaan sai wannan Mmn ss, Ummu Afrah, Fati Ghana, Oum Suhail, Hauwa Zubair, Deejerlee, Mum Sayyid, Sa'ar Bukar, Faeexe, Najida Aliyu, Daughter Ummi Khatsina, Rufaida idris, Hamida Ƙaura, Jamila Haidara, Mmn Ra'ees, A'isha Yola, "
gano hakan yasanMmn Heedaya, Zainab Garba, Aunty Sady,Rahina, Glam By hajia sumy,Ummu Rauda, A'isha kishoor, Amrah barrister, Mmn Beaty, Mum of 3full H, Ummu Muhammad, Aisha S yamm, Subai'a Hussaini Gwandu, Hannatu Umar, Saratu Nakura, Zee MD, Hannatu Ahmed, Ummu deedat, Firdausi Muhammad sani, Rukynamango, A'isha Muhammad, azrarrfa8, Fatima sani mmn Masoyi, Princess N, Nakura, Ummin Sadiq, Ummi Sajida, Mmn meenat, mmn Yusuf, Hannatu Garba, mmn inty&Anwar, Shafaatu Aminu, Halima Gwani, Mmn Moh'd, Tamasu, mmn basma, mmn Hafsa, mrs Kamal, Aisha mada, Ummu Aisha, Ummu Haidar, Fatima Bello maimaita, mmn Abdu, Nasmie mafara, i lv u mum,Mummyn Nasrin, Jamila Isa, Aunty Islam,mmn Husnah,Mummyn annur, mmn shuraim, Ummul adnan,Amina Abdullahi.
Cikin sauke numfashin wahala Omee ta dafe goshi ta ce "wai ALLAH yasin muna da yawa in nace in ta zayyanosu zamu kwana anan bamu tantance ba,don haka don ALLAH ku yi haƙuri saura abun ne da yawa...."
Tana cikin maganar ne maganar ta tsaya saboda hango Asiya Umar A ya yarda, da tayi ta shigo gidan cikin gayunta tana wara idon ta ina zata hango idon sani, Omee ta washe baki tare ta dafe goshi ta ce
"Wayyo rimatyna ta ƙasaro"
Dije ta yi dariya ta ce dasu gaba ɗaya tana yi masu sannu da zuwa sannan ta jasu suka yi ciki inda ta yi masu masauki a ƙaton falon nata, Dukansu suka shishigo kowace tana samun wurin zama inda wasu ma har ƙasa suka zube abunsu saboda yawa su yasa falon yana so ya yi masu kaɗan.
Nan fa aka shiga yi masu tarba ta musamman, don su yawansu bai hana kowacensu ta yi ƙat ta yi hani'an ba saboda anyi komi a wadace.
Ana cikin cin abincin ne naga ɗiyar ɗakina Mmn irfaan da Daughter Rufaida da ƙanwata Asiya Umar sun haɗa kai suna ƙusƙus, sai ga shi naga suna ta zarmewa da ɗaya ɗaya suka fice falon, aiko na biyo bayansu sai naga sun nufi sashen Zee, na bisu cike da mamaki a raina nace
"Lalle so duk so ne amman son kai ya fi yau ko ga shi na gani da idona"
Ina biye da su har falon Zee inda na hangota cikin shiga ta alfarma tana ta hidima da ƴan'uwanta da suka zo daga Gombe, abun mamaki Asiya naga ta manna da gudu ta rungumeta tana ihun faɗin
"wayyo Aunty Zee Ina yinki WALLAhi"
ZEE tana dariya ta bi Asiya da kallo ta ce "Ni ma haka ƙanwata saukar yaushe?'"
Asiya ta washe baki ta ce "mun jima munata neman inda zamu ganki tare Ni ke da ƴan'uwana suma masoyanki ne na haƙika kamar Ni, don lokacin da wannan ƙaddarar ta sameki mune muka yi ruwa kuka yi tsaki akan kare maki martabarki agun abokan adawa"
Zee ta sake rungume Asiya cike da jin daɗin maganar tata ta janyo hannunta ta ce
"Oya ku zo mu je masaukinku na daban ne ai"
Ɗiyar ɗakina da Daughter Rufaida Suka biyo bayansu suna dariya, aiko sunga tarba kuma sun ga gata don kuwa Zee komi nata na tarbon baƙint ta yi abunta daban bayan na gidan.
Shiyasa suka baje suka kwashi Gara abunsu ina yi ina haɗiyar yawu saboda ina jin tsoron in fito su gano leƙen asirinsu na zo yi.
Haka aka yi taro cikin farin ciki da annushuwa kowa ya tafi yana murna saboda anyi masu komi a wadace babu ƙwange hannu a cikin lamarin ko kaɗan.
Taro ya watse lafiya kowa ya nufi gidajenshi anata yabawa sannan da yi wa jariri da Mahaifiyarshi addu'a, da yi masu fatar ƙarin buɗi mai alkhairi ko don wasu su amfana.
Don yan garinsu Dije daren da zasu koma gida ne Safwan ya cikasu da abun alkhairinshi, suka ruɗe sai zuba godiya suke yi, haka ma ZEE ta yi masu alkhairi dai dai iyawarta suna ta godiya da yi masu addu'ar zaman lafiya ga junansu.
Dije da su Ladiyo suna ɗakinta ana firar bankwana Ladiyo ta kalli Dije cike da urgewa ta ce
"Ai ke Dije yanzu ba abunda ya rage maki a duniyar nan illah ki cika da imani ki je lahira ki sami aljannah, don WALLAhi duk abunda ake yi ALLAH ya yi maki saboda haka ki godewa ALLAH"
Dije ta yi dariya ta riƙo hannunta ta ce "Alhmdllh K'awata wannan kalmar itace kalmar da kullum nake yawan faɗa a bakina, saboda Ni kaina sanan ya yi man baiwar da ba kowa ya yi wa irinta ba"
Jummala ta ce ", TABBAS ke ƴar baiwa ce a cikin mata don ga shi ko mu yanzu ta sanadinki mun fara zama ƴaƴan baiwar, don kuɗin da kika aiko muna kwanaki wallahi Ni dai sun yi man tsanin alkhairi Ni da Garbatina, don kuwa yanzu haka birni yake zuwa yana siyar da fitullu kala kala na zamani masu batur da masu aiki da zuƙar nefa, kamar da wasa ya fara kasuwancin sai ga shi yanzu kullum abu sai haɓaka ya ke yi, WALLAhi mun gode sosai mukam"
Dije murna baki har kunne saboda jin daɗin ganin ƴan'uwanta da abokan arziki a cikin gidan aurenta, sai haba haba take yi da su cikin mutuntawa tare da girmama matsayinsu a wurinta, wuri na musamman aka keɓe masu ana ta basu kulawa ta ɓangaren abinci da abinsha sai sambarka suke ta yi da sa albarka, Dije kam farin cikin fal ranta bakinta ya ƙi rufuwa saboda ganin Abokanta na ƙurciya, waton Ladiyo Jummala da Lanti da Mune sai Hansai da ta zame mata tamkar ƴar uwa tuni, saboda auren Usmanu da ta ke yi sannan kuma ga shi tana kyautawawa Innarta shiyasa ta ke jinta ta daban a wurinta.
Mutanen garinsu Dije kam sai mamakin ganin yanda ta koma ƴargayu suke yi, don tuni ta sade da su ba zaka taɓa ganinta ka gano cewa wai tashin ƙauye ba ce, ta burgesu sosai musamman yanda ta ke nuna masu kulawa babu ƙyama bale nuna wariyar launin fata, ganin haka ne su Surayya da Zee da ita kanta Fiddon suke ta Nam nan da su su ma.
Tun ana gobe suna aka watsawa aka fara hidimar bikin don kuwa gidan cike yake fam da mutane ana ta hada hadar bikin, tsakanin soye soye da dafe dafe bayan wanda aka kai wani guri ayo ammsn duk da hakan mutane sai ɓarkowa suke yi.
Ranar suna maijego da yaronta da ya ci sunan Mahaifin Safwan ana kiranshi da Sayyid shi ma kanshi ya sha gayu bayan an ɓata lokaci wajen tofeshi da addu'o'in kariya daga sharrin mutum da na aljan, don farinshi yasa ko wa ya ganshi dole ne ma sai ya maganta, musamman yan ƙauyensu Dijen da suke ganinshi tamkar ba Dijen ce ta haifoshi ba, saboda ganin yanda yake tamkar ɗan indiyawa saboda kyau da fari.
Dije tare da su Surry da sauran mutane sai ɗaukar photuna ake yi cen na hango wata tawagar mutane ta doso Dijen ko da na duba da kyau na hango Shaharrun marubutan nan masu ji da kansu da amfani da lokacinsu wajen farantawa al'umma irinsu
Hannah Suhana (Hajiya Duduwa)da Billy s fari Ayusher Muhammad, tare da Ummi Garkuwa, Nimcyluv, Maizafafa, Oum Mumtaz, Ummu Najma, Salaha Muhammad, sai Mmn Musaddiq, Firdausi mrs shugaba, Ameera Adam, Mmn Shaheed, Mmn Maleek, Autar manya, tare da Ummu Ja'afar.
Ganin yanayin takunsu yasa ta gano su ɗin ba ƙananun mutane ne bay yasa ta sa aka tanadar masu wurin zama na musamman, sannan ta je rungume da Sayyid tana gaisawa da su ɗaya bayan ɗaya sannan kowacensu ta gabatar mata da kanta cikin raha da wayewar kai irinta Marubutan, sannan suka dinga ɗaukar photuna da ita tare da Baby, sai ga shi na hango ana rigimar karɓar Sayyid tsakanin ƙannena biyu Billy s fari da Hajiya Duduwa, ko wace ta na faɗin ita ce zata ɗauka sannan dai Ƙanwata Ummi Garkuwa ta raba gardamar wajen shiga tsakiyarsu ta riƙe yaron aka fara ɗaukar photuna.
Tana cikin marubutan ne Fiddo ta zo tana haki ta ce ta zo ga wasu gungun mata cen su zo suna nemanta, Surry ta ce ta je ita zata ji da su aiko ta saki jiki ta dinga lodo masu abinci da abinsha da maƙulashe ko wace ta ci ta sha sannan ta cika mas ledodinsu na kayan bikin kala kala.
Dije ta je ta sauyo wasu kayan cikin wani arnen tsadadden less wanda yaji shuwari stone ta ko'ina sai walwalniya suke yi, ta fito tana takun ƙamshi ta nufi inda ake nemanta, sai ko ga Maryam Omee ta yi saurin zuwa wurinta ta rungumeta tana faɗin
"Oyoyo Dijeta Barka da arziƙi"
Dije ta saki baki tana dariya tace "yawwa Barka dai Auntyna" duk da bata ganota ba amman ganin zallar ƙaunar da ta nuna mata yasa ta ji itama ta kwanta mata a rai, Omee ta waigo bayanta tana kallonsu Mmn irfaan da ke tsaye suna kallonsu ta ce "mun yo tattaki ne takanas daga group mabanbanta saboda kawai mu tayaki murnar zuwan wannan rana mai cike da farin ciki a garemu duka, saboda haka yanzu zan yi maki bayaninsu filla filla"
Ta nuna Mmn irfaan da ke tsaye tana wara idon ta ina zata hango Zee ta ce
"Wannan itace Mmn irfaan sai wannan Mmn ss, Ummu Afrah, Fati Ghana, Oum Suhail, Hauwa Zubair, Deejerlee, Mum Sayyid, Sa'ar Bukar, Faeexe, Najida Aliyu, Daughter Ummi Khatsina, Rufaida idris, Hamida Ƙaura, Jamila Haidara, Mmn Ra'ees, A'isha Yola, "
gano hakan yasanMmn Heedaya, Zainab Garba, Aunty Sady,Rahina, Glam By hajia sumy,Ummu Rauda, A'isha kishoor, Amrah barrister, Mmn Beaty, Mum of 3full H, Ummu Muhammad, Aisha S yamm, Subai'a Hussaini Gwandu, Hannatu Umar, Saratu Nakura, Zee MD, Hannatu Ahmed, Ummu deedat, Firdausi Muhammad sani, Rukynamango, A'isha Muhammad, azrarrfa8, Fatima sani mmn Masoyi, Princess N, Nakura, Ummin Sadiq, Ummi Sajida, Mmn meenat, mmn Yusuf, Hannatu Garba, mmn inty&Anwar, Shafaatu Aminu, Halima Gwani, Mmn Moh'd, Tamasu, mmn basma, mmn Hafsa, mrs Kamal, Aisha mada, Ummu Aisha, Ummu Haidar, Fatima Bello maimaita, mmn Abdu, Nasmie mafara, i lv u mum,Mummyn Nasrin, Jamila Isa, Aunty Islam,mmn Husnah,Mummyn annur, mmn shuraim, Ummul adnan,Amina Abdullahi.
Cikin sauke numfashin wahala Omee ta dafe goshi ta ce "wai ALLAH yasin muna da yawa in nace in ta zayyanosu zamu kwana anan bamu tantance ba,don haka don ALLAH ku yi haƙuri saura abun ne da yawa...."
Tana cikin maganar ne maganar ta tsaya saboda hango Asiya Umar A ya yarda, da tayi ta shigo gidan cikin gayunta tana wara idon ta ina zata hango idon sani, Omee ta washe baki tare ta dafe goshi ta ce
"Wayyo rimatyna ta ƙasaro"
Dije ta yi dariya ta ce dasu gaba ɗaya tana yi masu sannu da zuwa sannan ta jasu suka yi ciki inda ta yi masu masauki a ƙaton falon nata, Dukansu suka shishigo kowace tana samun wurin zama inda wasu ma har ƙasa suka zube abunsu saboda yawa su yasa falon yana so ya yi masu kaɗan.
Nan fa aka shiga yi masu tarba ta musamman, don su yawansu bai hana kowacensu ta yi ƙat ta yi hani'an ba saboda anyi komi a wadace.
Ana cikin cin abincin ne naga ɗiyar ɗakina Mmn irfaan da Daughter Rufaida da ƙanwata Asiya Umar sun haɗa kai suna ƙusƙus, sai ga shi naga suna ta zarmewa da ɗaya ɗaya suka fice falon, aiko na biyo bayansu sai naga sun nufi sashen Zee, na bisu cike da mamaki a raina nace
"Lalle so duk so ne amman son kai ya fi yau ko ga shi na gani da idona"
Ina biye da su har falon Zee inda na hangota cikin shiga ta alfarma tana ta hidima da ƴan'uwanta da suka zo daga Gombe, abun mamaki Asiya naga ta manna da gudu ta rungumeta tana ihun faɗin
"wayyo Aunty Zee Ina yinki WALLAhi"
ZEE tana dariya ta bi Asiya da kallo ta ce "Ni ma haka ƙanwata saukar yaushe?'"
Asiya ta washe baki ta ce "mun jima munata neman inda zamu ganki tare Ni ke da ƴan'uwana suma masoyanki ne na haƙika kamar Ni, don lokacin da wannan ƙaddarar ta sameki mune muka yi ruwa kuka yi tsaki akan kare maki martabarki agun abokan adawa"
Zee ta sake rungume Asiya cike da jin daɗin maganar tata ta janyo hannunta ta ce
"Oya ku zo mu je masaukinku na daban ne ai"
Ɗiyar ɗakina da Daughter Rufaida Suka biyo bayansu suna dariya, aiko sunga tarba kuma sun ga gata don kuwa Zee komi nata na tarbon baƙint ta yi abunta daban bayan na gidan.
Shiyasa suka baje suka kwashi Gara abunsu ina yi ina haɗiyar yawu saboda ina jin tsoron in fito su gano leƙen asirinsu na zo yi.
Haka aka yi taro cikin farin ciki da annushuwa kowa ya tafi yana murna saboda anyi masu komi a wadace babu ƙwange hannu a cikin lamarin ko kaɗan.
Taro ya watse lafiya kowa ya nufi gidajenshi anata yabawa sannan da yi wa jariri da Mahaifiyarshi addu'a, da yi masu fatar ƙarin buɗi mai alkhairi ko don wasu su amfana.
Don yan garinsu Dije daren da zasu koma gida ne Safwan ya cikasu da abun alkhairinshi, suka ruɗe sai zuba godiya suke yi, haka ma ZEE ta yi masu alkhairi dai dai iyawarta suna ta godiya da yi masu addu'ar zaman lafiya ga junansu.
Dije da su Ladiyo suna ɗakinta ana firar bankwana Ladiyo ta kalli Dije cike da urgewa ta ce
"Ai ke Dije yanzu ba abunda ya rage maki a duniyar nan illah ki cika da imani ki je lahira ki sami aljannah, don WALLAhi duk abunda ake yi ALLAH ya yi maki saboda haka ki godewa ALLAH"
Dije ta yi dariya ta riƙo hannunta ta ce "Alhmdllh K'awata wannan kalmar itace kalmar da kullum nake yawan faɗa a bakina, saboda Ni kaina sanan ya yi man baiwar da ba kowa ya yi wa irinta ba"
Jummala ta ce ", TABBAS ke ƴar baiwa ce a cikin mata don ga shi ko mu yanzu ta sanadinki mun fara zama ƴaƴan baiwar, don kuɗin da kika aiko muna kwanaki wallahi Ni dai sun yi man tsanin alkhairi Ni da Garbatina, don kuwa yanzu haka birni yake zuwa yana siyar da fitullu kala kala na zamani masu batur da masu aiki da zuƙar nefa, kamar da wasa ya fara kasuwancin sai ga shi yanzu kullum abu sai haɓaka ya ke yi, WALLAhi mun gode sosai mukam"