Sashe 46
Dije Ƙarangiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Safwan ya bita da wani guntun mere sannan ya fashe da wata munafukar dariya ya ce "to bari in baki saƙon idan kin je sai ki sanar da ita"
Cikin mugunta ya fisgo kanta har ɗankwalinta ya faɗi gashinta da ke cikin ribom ya fito saboda faɗuwar da ribom ɗin ya yi, Safwan cikin fitar hayyaci ya damƙo gashin ya ɗago fuskarta tare da kai bakinshi cikin nata kamar wani maye, haka ya dinga tsotse leɓenta yana wata irin tsotsar fitar hankali tamkar wanda aka baiwa umurnin ya rabata da leɓunan duka, Dije tana zubar hawayen azaba tana dukanshi iya ƙarfinta amman hakan bai hanashi yin abunda yake yi ba, tun tana ɗaukar abun wasa har ta fara sarewa da lamarinshi,cikin zafin nana ta yi jarumtar turashi baya kasancewar gaba ɗaya a kasalance yake, hakan ya bata damar ƙwatar kanta tana kuka tana shafa leben da take tsammanin ma ya yi jini.
Ganin babu jinin yasa ta kalleshi kallo mai cike da tsana tace, "WALLAHi wannan karon sai kasan ni kake ciwa amana"
Cikin fushi ta nufi ƙofar ɗakin da nufin buɗewa ta tuno da cewa rufe yake, ta dawo gabanshi ta tsaya tana faɗin "ka buɗe man in fita tun kafin in tara maka jama'a WALLAHi"
Safwan ya ɗago da jajayen idanuwanshi da suka so baiwa Dije tsoro cikin dakiya tace
"Zaka buɗe ko kuwa har sai na yi maka abunda za'a kaika asibiti yanzun nan?"
Ya yi guntun murmushi cikin wata siriryar murya yace
"To ki jira inyi abunda ko da kin yi nasarar kaini Asibitin ba zan ji haushin jinyar ba saboda na fanshe haushina"
Ya nufo kanta ta yi baya cikin tsananin tsoro amman bai fasa nufota ba ganin da gaske yake yi wata cutar zai sake yi mata yasa ta maƙe jikin bango tana faɗin
"Don Allah Malam ka yi haƙuri WALLAHi bana son abunda kake yi man ka ji tsoron ALLAh kada ya kamaka da laifin cin amanar iyayena da kake son yi"
Safwan bai fasa zuwa wurinta ba asali ma hannunshi duka biyu ya saka ya rungumota tare da shafo dukiyar fulaninta, a ɗimauce ya zuge mata zif ya dinga wasa da su son ranshi, Dije kam gaba ɗaya wani masifar tsoro ne ya sake ziyartarta tare da azabar da take ji, Malam Safwanu kam ganin tsoro akan fuskarta yasa ya daina ƙawata son zuciyarshi da laushin fatarta, ya shafo himilin gashinta ya ɗora kanshi saman kanta ya shaƙo ƙamshin mayukan da aka shafe gashin da shi, ba shiri ya lumshe idonshi tare da ƙara ƙankameta jikinshi ya sauke wata ajiyar zuciya, Dije kam saboda kukan da ya ci ƙarfinta kasa ƙwatar kanta ta yi, ƙarshe ma sulalewa ta yi ƙasa ta durƙushe tana wani irin kuka gwanin ban tausayi, saboda ganin take yi ba ƙaramin saɓon Allah bane Safwan yake aikatawa, ya yi saurin durƙusowa gabanta yana ƙare mata kallo zuciyarshi cike da jin haushin kanshi, amman cikin dakiya ya haɗe fuska yace
"Zaki yi wa mutane shiru ko kuwa sai kin janyo na lallasaki yanzun nan?, To bari kiji kinga wannan abun da na yi maki WALLAHI ubanshi zanyi matuƙar Matar da zan aure ta zo gidan nan kika yi mata rashin kunya, ko kuma kika nuna cewa ma wai kin sanni a gabanta, don ko da wasa kika nuna cewa akwai wata alaƙa tsakanina da ke sai kinsan kin aikata hakan, ke ko da ma ace kinji an faɗa a gabanki to kiyi gaggawar ƙaryata hakan gareta, idan ba haka ba WALLAHi abunda zan yi maki sai ya fi wannan muni, idan kuma kina ganin zancena faɗa ne kawai to ki fallasa wannan sirrin ina jiranki"
Yana ƙare faɗar maganar ya buɗe ɗakin ya fice zuciyarshi fes yake ji tamkar an sauke masa wani ƙaton ɗutsi a saman kai, don yasan tsoron da ya baiwa Dijen ba zai bari ta yi masa wani shirme ba idan Zee ta zo, don daman fargabarshi ɗaya ita don yasanta sarai da salon rashin kunyarta tsaf zata yanyo kwaɓarshi ta yi ruwa.
Tsabar takaicin abunda ya yi mata ne yasa ta kasa barin ɗakin, ta ci gaba da kukanta sannan daga baya ta lallashi kanta ta yi ƙoƙarin saita kanta ta kimtsa jikinta ta fito ɗakin, tamkar wadda ƙwai ya fashewa a ciki ta yi sashen masu aiki don bata so Hajiya ko wani ya tambayeta me ta yi wa kuka, don bata san da wane ido zata kallesu ta sanar da su irin cin mutuncin da Safwan ɗin ya yi wa addini ba.
Ko da ƙarfe huɗu tayi mutane da yawa sun fara shirin zuwa mother's day, don Safwan kanshi ma ya shirye tsaf sai tashin ƙamshi yake yi saboda murnar zuwan Zee da ke kan hanyar gidan ita da ƙawarta Ruma, da kanshi ya je ya sanarwa Hajiya zai je ya taro su Zee kada ta fita zai je ya kawosu gidan su gaisa kafin su wuce wajen event ɗin, cike da walwala ta nuna masa farin cikinta don ta nuna masa bata da mu ba, duk da cikin zuciyarta cike take fam da takaicin rashin sanin ciyon kanshi da bai yi ba, sai dai kuma idan ta tuna yanda yanzu yake ta nuna kulawarshi akan Dijen sai ta gode wa ALLAH saboda ganin addu'arta ta fara karɓuwa.
Dije kam ta shirya tsaf cikin ƴanmata sai tashin ƙamshi take yi duk da kasancewar zuciyarta ba daɗi, amman hakan bai hanata tsara shigarta irinta wayayyun ƴan boko ba, don kuwa takanas Surayya ta ce da mai mata kwalliya ta gyara Dijen tamkar yanda zata gyarata, saboda tana son Zee ɗin ta gano itama Dijen ba baya ba ce don kar ta Renata, cikin ikon Allah ko sai ga Dije ta fito ras da ita tamkar ka saceta ka tsere don kyau, ga doguwar rigar fitted gawn ce ta Kama jikinta sosai ko'ina ya fito tsantsan, musamman hips ɗinta da ƙirjinta da suka fito raɗam a cikin rigar, idan baka sani ba zaka ɗauka cewa ma itace Amaryar, don komi irin na Amare aka yi mata har ɗaurin head ɗin da aka yi mata ma wani style ne a saman kanta, aiko Dije sai jinta take yi wata higher class tamkar ba ƴar secondary ba, saboda a lokacin tana da shekara sha shida amman yanayinta zai sa ka ga tamkar tafi hakan saboda tsabar kauɗinta.
Hajiya Mama kanta da ta ganta ba ƙaramin daɗi ta ji ba a ranta ku ta yaba kwalliyar sosai.
Motocin suka fara kwasar mutane zuwa wajen da za'a yi bikin, manyan mata hamshaƙai haka suka yi ta shigowa gidan da motocinsu suna gaisawa da Hajiyar suna wucewa wajen da za'a yi taron, gidan ya rage ba wasu mutane da yawa sai Amarya da ƙawayenta a falo sunata shirinsu ana ƙara gyara amaryar.
Sai ga Safwan da Zee'nshi tare da ƙawarta sun yi sallama sun shigo, Fiddo ta yi wani tsallen jin daɗi ta nufesu tana faɗin
"Oyoyo Auntynmu"
Kasancewar tasanta a hoto yasa ta je wajenta ta rungumeta, Dije tana ganinsu wani faɗuwar gaba ya ziyarceta, kai tsaye wata dubara ta zo mata don ta tabbatar da lalle itace budurwarshi da yake yi mata kashedi akanta baya son tasan tsakaninsu, ta yi wani murmushin mai cike da ma'anoni ta taso tana wani taku cikin wani salo ta sha gabansu duka ta tsaya, tana yi wa Safwan wani shu'umin kallon cikin shagwaɓa tace
"Haba Husby Ina ta jiranka ka zo ka ga kwalliyata tun kafin ta goge shine sai yanzu ka dawo gidan"
Ta jujjuya gaba da baya sannan ta tako gabanshi ta ɗora hannunta ɗaya a kafaɗarshi duk da ya fita tsawo sosai, ta shafo fuskarshi da ɗaya hannun ta yi fari da ido tace,.
"To yanzu ya ka ganni na yi kyau ko kuwa da wani gyara in je in gyara?"
Cikin tashin hankali Zee ta kalleshi cikin hargitsewar tunani, nan take wani jiri ya kwasheta ta yi baya ba shiri ƙawarta ta yi saurin riƙota tare da yi mata kashedi da ido, amman duk da hakan ta kasa natsuwar da ƙawarta take so ta yi saboda masifar kishinshi da ya rufeta, don son Safwan da kishinshi a jininta yake ko da basu tare bale yanzu da aka janyo zuwanshi ta ƙarfin tsiya.
Ina team Zee ku zo ku riƙe Zee don kar ta faɗi yasin ni dai na yi nan babu ruwana🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️😝
*Hmmmm! Rashin COMMENTS zai janyo fushin Alƙalamina, da ya ɗauke yasin zaku jini ɗif kamar an ɗauke wuta😚, idan banga sauyi ba daga yau zan shiga hutun sabuwar Shekara😼*
Akafta🤣
D/AUTA Ce✍🏻
*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*
*NA HADIZA D/AUTA*
*Lalle yau kwalliya ta biya kuɗin sabulu💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 yasin yau kun faranta man fiye da tunaninku🥰 don haka ga nawa tukuici nan gareku masoya Dije Ƙarangiya all, ku ma ku ji daɗi kamar yanda na ji, ku daɗe ku yi lasting mutanena gaba ɗayanku ina yinku sosai ba shakka👍🏻*
*Lamba ta 46*
Safwan mamaki da al'ajabin da ta bashi ne yasashi daskarewa ko motsi ya kasa yi bale ya yi wani yunƙurin kare kanshi, illah kallon Zee da yake yi yana girgiza kai, ganin hakan yasa Fiddo ta yi saurin riƙo hannun Zee tace
"Zo mu je ciki ku gaisa da Hajiyarmu Aunty, wannan da kike gani ba kowa ba ce face ƙaskantacciyar ƴar aikinmu, dubarta da kyau ki gani bagidajiya ce usuli ƴar ƙauyen ƙayau, ta nace akan dole sai yaya Safwan ya aureta bayan kuma shi ko kaɗan baya sonta"
Ta janyo hannun Zee ta yi wa Dije wani kallo ta buga mata ƙaton tsaki tace, " mtsss! Mayya kawai"
Zee tana yi tana waigenshi zuciyarta cike da ƙunar baƙin cikin da Dije ta sakar mata, sai wassafa yanda zata shaƙe Dijen take yi a ranta har sai ta ɗauke numfashi sannan ta saketa, har suka isa ɗakin Hajiyar suka zauna bata san ma sun je ba, sai da ta ji Fiddo tana gabatar da ita ga wata Auntynsu sannan ta dawo hankalinta ta fara sunne kai tana gayar da su.
Cikin mugunta ya fisgo kanta har ɗankwalinta ya faɗi gashinta da ke cikin ribom ya fito saboda faɗuwar da ribom ɗin ya yi, Safwan cikin fitar hayyaci ya damƙo gashin ya ɗago fuskarta tare da kai bakinshi cikin nata kamar wani maye, haka ya dinga tsotse leɓenta yana wata irin tsotsar fitar hankali tamkar wanda aka baiwa umurnin ya rabata da leɓunan duka, Dije tana zubar hawayen azaba tana dukanshi iya ƙarfinta amman hakan bai hanashi yin abunda yake yi ba, tun tana ɗaukar abun wasa har ta fara sarewa da lamarinshi,cikin zafin nana ta yi jarumtar turashi baya kasancewar gaba ɗaya a kasalance yake, hakan ya bata damar ƙwatar kanta tana kuka tana shafa leben da take tsammanin ma ya yi jini.
Ganin babu jinin yasa ta kalleshi kallo mai cike da tsana tace, "WALLAHi wannan karon sai kasan ni kake ciwa amana"
Cikin fushi ta nufi ƙofar ɗakin da nufin buɗewa ta tuno da cewa rufe yake, ta dawo gabanshi ta tsaya tana faɗin "ka buɗe man in fita tun kafin in tara maka jama'a WALLAHi"
Safwan ya ɗago da jajayen idanuwanshi da suka so baiwa Dije tsoro cikin dakiya tace
"Zaka buɗe ko kuwa har sai na yi maka abunda za'a kaika asibiti yanzun nan?"
Ya yi guntun murmushi cikin wata siriryar murya yace
"To ki jira inyi abunda ko da kin yi nasarar kaini Asibitin ba zan ji haushin jinyar ba saboda na fanshe haushina"
Ya nufo kanta ta yi baya cikin tsananin tsoro amman bai fasa nufota ba ganin da gaske yake yi wata cutar zai sake yi mata yasa ta maƙe jikin bango tana faɗin
"Don Allah Malam ka yi haƙuri WALLAHi bana son abunda kake yi man ka ji tsoron ALLAh kada ya kamaka da laifin cin amanar iyayena da kake son yi"
Safwan bai fasa zuwa wurinta ba asali ma hannunshi duka biyu ya saka ya rungumota tare da shafo dukiyar fulaninta, a ɗimauce ya zuge mata zif ya dinga wasa da su son ranshi, Dije kam gaba ɗaya wani masifar tsoro ne ya sake ziyartarta tare da azabar da take ji, Malam Safwanu kam ganin tsoro akan fuskarta yasa ya daina ƙawata son zuciyarshi da laushin fatarta, ya shafo himilin gashinta ya ɗora kanshi saman kanta ya shaƙo ƙamshin mayukan da aka shafe gashin da shi, ba shiri ya lumshe idonshi tare da ƙara ƙankameta jikinshi ya sauke wata ajiyar zuciya, Dije kam saboda kukan da ya ci ƙarfinta kasa ƙwatar kanta ta yi, ƙarshe ma sulalewa ta yi ƙasa ta durƙushe tana wani irin kuka gwanin ban tausayi, saboda ganin take yi ba ƙaramin saɓon Allah bane Safwan yake aikatawa, ya yi saurin durƙusowa gabanta yana ƙare mata kallo zuciyarshi cike da jin haushin kanshi, amman cikin dakiya ya haɗe fuska yace
"Zaki yi wa mutane shiru ko kuwa sai kin janyo na lallasaki yanzun nan?, To bari kiji kinga wannan abun da na yi maki WALLAHI ubanshi zanyi matuƙar Matar da zan aure ta zo gidan nan kika yi mata rashin kunya, ko kuma kika nuna cewa ma wai kin sanni a gabanta, don ko da wasa kika nuna cewa akwai wata alaƙa tsakanina da ke sai kinsan kin aikata hakan, ke ko da ma ace kinji an faɗa a gabanki to kiyi gaggawar ƙaryata hakan gareta, idan ba haka ba WALLAHi abunda zan yi maki sai ya fi wannan muni, idan kuma kina ganin zancena faɗa ne kawai to ki fallasa wannan sirrin ina jiranki"
Yana ƙare faɗar maganar ya buɗe ɗakin ya fice zuciyarshi fes yake ji tamkar an sauke masa wani ƙaton ɗutsi a saman kai, don yasan tsoron da ya baiwa Dijen ba zai bari ta yi masa wani shirme ba idan Zee ta zo, don daman fargabarshi ɗaya ita don yasanta sarai da salon rashin kunyarta tsaf zata yanyo kwaɓarshi ta yi ruwa.
Tsabar takaicin abunda ya yi mata ne yasa ta kasa barin ɗakin, ta ci gaba da kukanta sannan daga baya ta lallashi kanta ta yi ƙoƙarin saita kanta ta kimtsa jikinta ta fito ɗakin, tamkar wadda ƙwai ya fashewa a ciki ta yi sashen masu aiki don bata so Hajiya ko wani ya tambayeta me ta yi wa kuka, don bata san da wane ido zata kallesu ta sanar da su irin cin mutuncin da Safwan ɗin ya yi wa addini ba.
Ko da ƙarfe huɗu tayi mutane da yawa sun fara shirin zuwa mother's day, don Safwan kanshi ma ya shirye tsaf sai tashin ƙamshi yake yi saboda murnar zuwan Zee da ke kan hanyar gidan ita da ƙawarta Ruma, da kanshi ya je ya sanarwa Hajiya zai je ya taro su Zee kada ta fita zai je ya kawosu gidan su gaisa kafin su wuce wajen event ɗin, cike da walwala ta nuna masa farin cikinta don ta nuna masa bata da mu ba, duk da cikin zuciyarta cike take fam da takaicin rashin sanin ciyon kanshi da bai yi ba, sai dai kuma idan ta tuna yanda yanzu yake ta nuna kulawarshi akan Dijen sai ta gode wa ALLAH saboda ganin addu'arta ta fara karɓuwa.
Dije kam ta shirya tsaf cikin ƴanmata sai tashin ƙamshi take yi duk da kasancewar zuciyarta ba daɗi, amman hakan bai hanata tsara shigarta irinta wayayyun ƴan boko ba, don kuwa takanas Surayya ta ce da mai mata kwalliya ta gyara Dijen tamkar yanda zata gyarata, saboda tana son Zee ɗin ta gano itama Dijen ba baya ba ce don kar ta Renata, cikin ikon Allah ko sai ga Dije ta fito ras da ita tamkar ka saceta ka tsere don kyau, ga doguwar rigar fitted gawn ce ta Kama jikinta sosai ko'ina ya fito tsantsan, musamman hips ɗinta da ƙirjinta da suka fito raɗam a cikin rigar, idan baka sani ba zaka ɗauka cewa ma itace Amaryar, don komi irin na Amare aka yi mata har ɗaurin head ɗin da aka yi mata ma wani style ne a saman kanta, aiko Dije sai jinta take yi wata higher class tamkar ba ƴar secondary ba, saboda a lokacin tana da shekara sha shida amman yanayinta zai sa ka ga tamkar tafi hakan saboda tsabar kauɗinta.
Hajiya Mama kanta da ta ganta ba ƙaramin daɗi ta ji ba a ranta ku ta yaba kwalliyar sosai.
Motocin suka fara kwasar mutane zuwa wajen da za'a yi bikin, manyan mata hamshaƙai haka suka yi ta shigowa gidan da motocinsu suna gaisawa da Hajiyar suna wucewa wajen da za'a yi taron, gidan ya rage ba wasu mutane da yawa sai Amarya da ƙawayenta a falo sunata shirinsu ana ƙara gyara amaryar.
Sai ga Safwan da Zee'nshi tare da ƙawarta sun yi sallama sun shigo, Fiddo ta yi wani tsallen jin daɗi ta nufesu tana faɗin
"Oyoyo Auntynmu"
Kasancewar tasanta a hoto yasa ta je wajenta ta rungumeta, Dije tana ganinsu wani faɗuwar gaba ya ziyarceta, kai tsaye wata dubara ta zo mata don ta tabbatar da lalle itace budurwarshi da yake yi mata kashedi akanta baya son tasan tsakaninsu, ta yi wani murmushin mai cike da ma'anoni ta taso tana wani taku cikin wani salo ta sha gabansu duka ta tsaya, tana yi wa Safwan wani shu'umin kallon cikin shagwaɓa tace
"Haba Husby Ina ta jiranka ka zo ka ga kwalliyata tun kafin ta goge shine sai yanzu ka dawo gidan"
Ta jujjuya gaba da baya sannan ta tako gabanshi ta ɗora hannunta ɗaya a kafaɗarshi duk da ya fita tsawo sosai, ta shafo fuskarshi da ɗaya hannun ta yi fari da ido tace,.
"To yanzu ya ka ganni na yi kyau ko kuwa da wani gyara in je in gyara?"
Cikin tashin hankali Zee ta kalleshi cikin hargitsewar tunani, nan take wani jiri ya kwasheta ta yi baya ba shiri ƙawarta ta yi saurin riƙota tare da yi mata kashedi da ido, amman duk da hakan ta kasa natsuwar da ƙawarta take so ta yi saboda masifar kishinshi da ya rufeta, don son Safwan da kishinshi a jininta yake ko da basu tare bale yanzu da aka janyo zuwanshi ta ƙarfin tsiya.
Ina team Zee ku zo ku riƙe Zee don kar ta faɗi yasin ni dai na yi nan babu ruwana🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️😝
*Hmmmm! Rashin COMMENTS zai janyo fushin Alƙalamina, da ya ɗauke yasin zaku jini ɗif kamar an ɗauke wuta😚, idan banga sauyi ba daga yau zan shiga hutun sabuwar Shekara😼*
Akafta🤣
D/AUTA Ce✍🏻
*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*
*NA HADIZA D/AUTA*
*Lalle yau kwalliya ta biya kuɗin sabulu💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 yasin yau kun faranta man fiye da tunaninku🥰 don haka ga nawa tukuici nan gareku masoya Dije Ƙarangiya all, ku ma ku ji daɗi kamar yanda na ji, ku daɗe ku yi lasting mutanena gaba ɗayanku ina yinku sosai ba shakka👍🏻*
*Lamba ta 46*
Safwan mamaki da al'ajabin da ta bashi ne yasashi daskarewa ko motsi ya kasa yi bale ya yi wani yunƙurin kare kanshi, illah kallon Zee da yake yi yana girgiza kai, ganin hakan yasa Fiddo ta yi saurin riƙo hannun Zee tace
"Zo mu je ciki ku gaisa da Hajiyarmu Aunty, wannan da kike gani ba kowa ba ce face ƙaskantacciyar ƴar aikinmu, dubarta da kyau ki gani bagidajiya ce usuli ƴar ƙauyen ƙayau, ta nace akan dole sai yaya Safwan ya aureta bayan kuma shi ko kaɗan baya sonta"
Ta janyo hannun Zee ta yi wa Dije wani kallo ta buga mata ƙaton tsaki tace, " mtsss! Mayya kawai"
Zee tana yi tana waigenshi zuciyarta cike da ƙunar baƙin cikin da Dije ta sakar mata, sai wassafa yanda zata shaƙe Dijen take yi a ranta har sai ta ɗauke numfashi sannan ta saketa, har suka isa ɗakin Hajiyar suka zauna bata san ma sun je ba, sai da ta ji Fiddo tana gabatar da ita ga wata Auntynsu sannan ta dawo hankalinta ta fara sunne kai tana gayar da su.