Sashe 19
Dije Ƙarangiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lawi ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yace,. "A tsarina tun fil'azal kai ka sani bana son wayayyiyar mace, nafi son macen da komi sai na d'orata akan hanya, wadda duk tarbiyyar da na bata akanta zata hau ta yi tafiya har a cimma nasara a gaba"
SAFWAN ya maka masa wata jar harara kamar ya dakeshi yace,. "To dai ita wannan yarinyar bazata tab'a yi maka abunda kake so kuma kake ta hasashe ba"
Lawi ya yi saurin fad'in "Saboda mi?"
Kai tsaye SAFWAN yace,. "Saboda ba zaka aureta ba"
Lawi ya zaro Ido waje yace,. "Au! don kai kake so ka aureta kenan ko ya ya??"
SAFWAN ya yunkura kamar zai dakeshi yace,. "ALLAH ya rabani da wahala WALLAHI, Kai din ma bazan barka ka aureta ba"
Tofa🤔 Kai ko MALAM SAFWAN banda hana ruwa gudu fa😕
Akafta😊
D/AUTA CE✍🏻
*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*
*NA HADIZA D AUTA*
*TAURARI WRITER'S ASSOCIATION*
*Masu comments da masu share bani da bakin godiya gareku sai dai ince ALLAH ya biyaku ya saka maku da alkhairi, naga comments dinku all kuma na gode sosai dukanku I love you gabza gabza😉*
*Special gift for you my..... HAJIYA DUDUWA Ina yinki sosai wlh💋*
*Lamba ta 19*
Lawi ya bishi da kallo har ya fice sannan yace,. "WALLAHI ka yi kad'an ka hanani abunda nike so, don son Dije cikin jinina yake kuma aurenta kamar nayi na gama don haka ka zura ido ka yi kallo"
SAFWAN ya dawo da kanshi yace,. "Ka rok'i ALLAH ma akan ka bar garin nan lami lafiya ba tare da ka janyo anyi cikin macizai ba"
Lawi ya mike ya fito shima tare da dafa kafadarshi yace,. "Stof jocking my man WALLAHI da gaske nike son yarinyar, don ALLAH ta wace hanya ka ga zanbi in shawo kan matsalar??"
Safwan da kanshi yake duk'e ya d'ago da jajayen idanuwanshi ya d'orasu kan Lawi yace,. "To be sincere Abokina wannan yarinyar ba ajinka bace, kuma kasancewar iyayenta gidadawa ne zaka sha matuk'ar wuya idan kace ala dole itace zaka aura, shawara d'aya zan baka akan ka bi komi a hankali in matarka ce zaka aureta komi tsanani kuwa, amman idan ka tsaurara to garin neman gira zaka fa rasa Ido, baka ga auren baka ga Mutuncinka da mutane suke gani a garin nan, don yanzu kafin aje ko'ina ma shi kanshi Maigarin zai ga kamar baka ji maganarshi ba, tunda har ya fad'a maka gaskiyar abunda Mahaifin yarinyar yace, tare da guje maka aibin da ke tattare da auren yarinyar"
Lawi ya yi shiru sannan yace,. "Wai Abokina ko dai sace yarinyar nan zan yi ne?, Idan muka yi aure na dirko mata ciki acen sannan in dawo masu da ita, nasan izuwa lokacin dole ne ma su hak'ura su janye tsattsauran ra'ayinsu akan kin aurena"
SAFWAN ya bishi da wani kallo baki sake yace,. "Lalle baka cikin hayyacinka to bari kaji kasan ALLAH WALLAHI duk inda ka kaita ka b'oye Ni sai na zakulota na dawowa da iyayenta 'yarsu, don tun wuri ma ka ajiye wannan bak'in kudurin naka tun kafin zuciya ta debeka ka aikata abunda daga baya zaka zo kana danasani, Ni in bancin k'ulafuci irin naka ma me aka yi aka yi wannan bak'ar magen?? Wadda ita kanta har yanzu bata san me ye duniyar ba, to kaje ka aikata duk abunda kake so tunda har ni baka d'aukeni Abokin kwarai Mai baka shawarar gari ba"
Yana kare fad'ar maganar ya tafi abunshi ya bar Lawi da tunanin zuci mai cike da neman mafita akan matsalar auren Dijen Baffah da Inna Hasiya kanwar Usmanu Mijin Hansai.
***
A bangaren Dije kuwa tsawon kwana biyu ta daina kula kowa a gidan, don Baffah yace da ita bazata sake zuwa Makarantar bokon ba, shiyasa ta k'ara shiga kunci kullum ta shige d'aki tanata kukanta har sai INNA ta fara balbalin fad'a sannan ta yi shiru, don tun tana yin banza da ita har ta fara shiga damuwa akan kuncin na Dije, don Baffah in ya fita gonarshi sai gaf da magriba yake dawowa, kuma da ya dawo yake yin arwallah ya nufi masallaci sai isha yake dawowa, sannan shigowarshi gidan ke da wuya zai fad'a wanka don ko da zai kammala sauran abubuwan tuni Dije ta yi bacci, shiyasa baya sanin halin damuwar da take yini da shi ganin hakan yasa Inna ta fara yi masa korafi akan sabon sauyin da Dijen ta shiga, cikin tashin hankali ya nufi d'akin Innar inda take ta baccinta tana sauke ajiyar zuciya, cikin tausayi Baffah ya kalli Inna yace
"Gobe idan ALLAH ya kaimu na amince ta koma Makarantarta amman da sharadin bata ba wannan yaron, idan ta amince shikenan don shima zan je in fad'awa Maigari ya ja masa kunne sosai akan 'yata, don kada in zo in saki baki ya yi mani sakiyar da babu ruwa don Yan birnin nan ba kunya ce da su ba"
Yana kare maganar ya juya zai fita cikin damuwa yace,. "Ni dai WALLAHI ALLAH banji dad'in zuwan bak'in nan garinmu ba, haka kawai muna zamanmu lafiya su zo muna da wani tsirfin tsiya"
Inna ta bishi baya cikin sanyin jiki tana k'ara zayyana masa irin kuncin da Dijen ta saka kanta akan rashin zuwanta Makarantar.
Aiko tun Asuba Inna ta yiwa Dije albishir da zuwanta Makaranta, cike da d'oki Dije ta je ta d'ora ruwan zafin wanka ta sullo wankanta tas, ta shirya cikin uniform d'inta da suke cikin rigar filonta da kullum take matashin kai da su, sunsha karin guga fess da su sai wasar Baki take yi ta nufi d'akin Baffah da ke zaune yanata laziminshi da ya zame masa jiki kullum, ta durk'usa har k'asa cikin wani sabon ladabi tace
"Ina kwana baffah"
Ya kalleta cikin jin dad'in ganin yanayinta yace,. "Lafiya Lau Makarantar za'a je ne?"
Dije ta washe baki tace,. "Eh nagode Baffah da ka yafe man WALLAHI baka ji yanda naji ba kwana biyu da bana zuwa, har mafalkin Makarantar nake ta yi"
Baffah ya tashi daga kishingidar da yake ya zauna da kyau yace,. "Idan har kina son in barki kici gaba da zuwa to ki yi man alk'awali ba ki ba sake kula Yaron nan, idan kuma kika kuskura na ji ance an ganki da shi to ko ki sani ba ki ba sake zuwa ko k'ofar Makarantar nan, in kin amince shikenan ki tashi kije idan kuma kinga ba zaki yarda da hakan ba to ki je ki cire tufafin ki yi zamanki gida tunda ba da karatun za'a tambayemu cikin kabari ba"
Dije ta yi saurin fad'in
"Na yi maka alk'awali Baffah in kuma na sab'a ka ce man shegiya"
Baffah ya yi saurin runtse idonshi yace,. "Kinga haukarki ko to kar in sake jin kin Kira kanki da suna shegiya kinji ko??"
Ta d'aga kanta alamun gamsuwa .
Akafta😝
D/AUTA CE✍🏻
*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*
*NA HADIZA D AUTA*
*TAURARI WRITER'S ASSOCIATION*
*COMMENTERS GA JINJINAR BAN GIRMA👍🏻*
*Lamba ta 20*
Sai da ta yi masa alk'awali sannan Suka yi sallama ta fito ta nufi Makaranta, tana tafe tana wasar baki musamman idan ta tuno watarana ita Likita ce, sai wassafa yanda zata dinga soke Mutane take yi suna ihu, ita kad'ai sai faman murmushi take yi bisa hanya har ta isa makatantar, inda ta taradda Malam Safwan zaune bakin barandar ya duk'e kanshi ya lula zuzzurfan tunani mai zurfi,don har ta kawo wurinshi ta gayar dashi bai ma san ta yi ba, ganin ya kyaleta yasa ta murgud'a masa Baki ta wuce abunta, tana gaf da shigewa class ne ya ankara da ita aiko cikin sauri ya d'aga murya yace
"Hey!"
Taso ta share amman dai ta waigo don tana da tabbacin da ita yake, amman duk da haka sai da ta nuna kanta tace
"Ni?"
Ya d'aga mata kai sannan ta dawo zuciyarta cike da tsoron laifin me ta yi masa kuma?, Aiko tana zuwa gabanshi zata yi kneel down ya yi saurin girgiza kai yace,. "No! no!"
Dije ta mik'e cike da mamakin sauyawarshi ta kura masa kallo sai da ya yi shiru sannan cikin yaren hausa yace,. "Me ya hanaki zuwa Makaranta kwana biyu"
Dije ta zaro ido waje saboda tsananin mamakin da ya bata bakinta yana rawa tace,. "Malam ashe daman cen ka iya hausa?"
Hararar da ya maka mata ce yasa ta yi saurin rufe Bakinta tace,. "Sorry ser"
Ya sake maimaita tambayarshi Dije kam nan take ta bata fuska tace, "Baffahna ne ya hanani zuwa"
Cike da mamaki Safwan ya yi saurin cewa,. "Saboda mi?"
Dije wasu hawaye suka gangaro mata tace,. "Saboda Abokinka yace yana so ya aureni shine ya hanani zuwa Makarantar, yanzu haka ma sai da na yi masa alk'awalin bazan sake kulashi ba sannan ya barni na tafo, don ALLAH Malam ka ce dashi ya yi hak'uri ya daina yiman magana har sai na kare Makaranta, don WALLAHI ina son karatun bana son a hanani zuwa kuma gashi ma ina son ya kaini Makarantar Likitancin da yace zai kaini"
Ta k'are maganar cikin zubowar wasu ruwan hawayen, Safwan ya yi shiru yana nazarin maganganunta sannan cen ya d'ago da kanshi ya kalleta cikin sanyin jiki ya ce "kina so ki yi karatu mai zurfi bayan kuma kinsan hakan ba al'adar garinku bace, ko akwai wadda ta tab'a zuwa Makarantar gaba da primary a garin nan?"
Dije ta girgiza masa kai tace,. "Ko d'aya duka aure ake masu, yanzu haka ma cikin kawayena Hansai da Ladiyo da Jummala duk suna da Miji da an tashi aure kawai za'a yi masu"
Safwan ya yi saurin zaro ido yace,. "Cabd'i jam! To ke ba'a yi maki Mijin bane?"
Ta rufe fuskarta tace,. "Ai Ni ba wanda ma ya tab'a cewa yana sona sai mutum biyu"
Cikin kureta da kallo tare da had'e fuska yace,. "Su waye Mutum biyu din?"
Dije ta rufe fuskarta tace,. "Kunyar fad'a nake ji WALLAHI"
Shi kanshi gano wannan firar bata dace da Malami da dalibi ba yasa yace,. "Ok to je ki shiga class amman Kika kuskura naji kince da wata na iya Hausa I will purnish you"
Dije ta dafe bakinta tana k'umshe dariyar da ta zo mata tace,. "Ba zan fad'a ba ai"
SAFWAN ya maka masa wata jar harara kamar ya dakeshi yace,. "To dai ita wannan yarinyar bazata tab'a yi maka abunda kake so kuma kake ta hasashe ba"
Lawi ya yi saurin fad'in "Saboda mi?"
Kai tsaye SAFWAN yace,. "Saboda ba zaka aureta ba"
Lawi ya zaro Ido waje yace,. "Au! don kai kake so ka aureta kenan ko ya ya??"
SAFWAN ya yunkura kamar zai dakeshi yace,. "ALLAH ya rabani da wahala WALLAHI, Kai din ma bazan barka ka aureta ba"
Tofa🤔 Kai ko MALAM SAFWAN banda hana ruwa gudu fa😕
Akafta😊
D/AUTA CE✍🏻
*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*
*NA HADIZA D AUTA*
*TAURARI WRITER'S ASSOCIATION*
*Masu comments da masu share bani da bakin godiya gareku sai dai ince ALLAH ya biyaku ya saka maku da alkhairi, naga comments dinku all kuma na gode sosai dukanku I love you gabza gabza😉*
*Special gift for you my..... HAJIYA DUDUWA Ina yinki sosai wlh💋*
*Lamba ta 19*
Lawi ya bishi da kallo har ya fice sannan yace,. "WALLAHI ka yi kad'an ka hanani abunda nike so, don son Dije cikin jinina yake kuma aurenta kamar nayi na gama don haka ka zura ido ka yi kallo"
SAFWAN ya dawo da kanshi yace,. "Ka rok'i ALLAH ma akan ka bar garin nan lami lafiya ba tare da ka janyo anyi cikin macizai ba"
Lawi ya mike ya fito shima tare da dafa kafadarshi yace,. "Stof jocking my man WALLAHI da gaske nike son yarinyar, don ALLAH ta wace hanya ka ga zanbi in shawo kan matsalar??"
Safwan da kanshi yake duk'e ya d'ago da jajayen idanuwanshi ya d'orasu kan Lawi yace,. "To be sincere Abokina wannan yarinyar ba ajinka bace, kuma kasancewar iyayenta gidadawa ne zaka sha matuk'ar wuya idan kace ala dole itace zaka aura, shawara d'aya zan baka akan ka bi komi a hankali in matarka ce zaka aureta komi tsanani kuwa, amman idan ka tsaurara to garin neman gira zaka fa rasa Ido, baka ga auren baka ga Mutuncinka da mutane suke gani a garin nan, don yanzu kafin aje ko'ina ma shi kanshi Maigarin zai ga kamar baka ji maganarshi ba, tunda har ya fad'a maka gaskiyar abunda Mahaifin yarinyar yace, tare da guje maka aibin da ke tattare da auren yarinyar"
Lawi ya yi shiru sannan yace,. "Wai Abokina ko dai sace yarinyar nan zan yi ne?, Idan muka yi aure na dirko mata ciki acen sannan in dawo masu da ita, nasan izuwa lokacin dole ne ma su hak'ura su janye tsattsauran ra'ayinsu akan kin aurena"
SAFWAN ya bishi da wani kallo baki sake yace,. "Lalle baka cikin hayyacinka to bari kaji kasan ALLAH WALLAHI duk inda ka kaita ka b'oye Ni sai na zakulota na dawowa da iyayenta 'yarsu, don tun wuri ma ka ajiye wannan bak'in kudurin naka tun kafin zuciya ta debeka ka aikata abunda daga baya zaka zo kana danasani, Ni in bancin k'ulafuci irin naka ma me aka yi aka yi wannan bak'ar magen?? Wadda ita kanta har yanzu bata san me ye duniyar ba, to kaje ka aikata duk abunda kake so tunda har ni baka d'aukeni Abokin kwarai Mai baka shawarar gari ba"
Yana kare fad'ar maganar ya tafi abunshi ya bar Lawi da tunanin zuci mai cike da neman mafita akan matsalar auren Dijen Baffah da Inna Hasiya kanwar Usmanu Mijin Hansai.
***
A bangaren Dije kuwa tsawon kwana biyu ta daina kula kowa a gidan, don Baffah yace da ita bazata sake zuwa Makarantar bokon ba, shiyasa ta k'ara shiga kunci kullum ta shige d'aki tanata kukanta har sai INNA ta fara balbalin fad'a sannan ta yi shiru, don tun tana yin banza da ita har ta fara shiga damuwa akan kuncin na Dije, don Baffah in ya fita gonarshi sai gaf da magriba yake dawowa, kuma da ya dawo yake yin arwallah ya nufi masallaci sai isha yake dawowa, sannan shigowarshi gidan ke da wuya zai fad'a wanka don ko da zai kammala sauran abubuwan tuni Dije ta yi bacci, shiyasa baya sanin halin damuwar da take yini da shi ganin hakan yasa Inna ta fara yi masa korafi akan sabon sauyin da Dijen ta shiga, cikin tashin hankali ya nufi d'akin Innar inda take ta baccinta tana sauke ajiyar zuciya, cikin tausayi Baffah ya kalli Inna yace
"Gobe idan ALLAH ya kaimu na amince ta koma Makarantarta amman da sharadin bata ba wannan yaron, idan ta amince shikenan don shima zan je in fad'awa Maigari ya ja masa kunne sosai akan 'yata, don kada in zo in saki baki ya yi mani sakiyar da babu ruwa don Yan birnin nan ba kunya ce da su ba"
Yana kare maganar ya juya zai fita cikin damuwa yace,. "Ni dai WALLAHI ALLAH banji dad'in zuwan bak'in nan garinmu ba, haka kawai muna zamanmu lafiya su zo muna da wani tsirfin tsiya"
Inna ta bishi baya cikin sanyin jiki tana k'ara zayyana masa irin kuncin da Dijen ta saka kanta akan rashin zuwanta Makarantar.
Aiko tun Asuba Inna ta yiwa Dije albishir da zuwanta Makaranta, cike da d'oki Dije ta je ta d'ora ruwan zafin wanka ta sullo wankanta tas, ta shirya cikin uniform d'inta da suke cikin rigar filonta da kullum take matashin kai da su, sunsha karin guga fess da su sai wasar Baki take yi ta nufi d'akin Baffah da ke zaune yanata laziminshi da ya zame masa jiki kullum, ta durk'usa har k'asa cikin wani sabon ladabi tace
"Ina kwana baffah"
Ya kalleta cikin jin dad'in ganin yanayinta yace,. "Lafiya Lau Makarantar za'a je ne?"
Dije ta washe baki tace,. "Eh nagode Baffah da ka yafe man WALLAHI baka ji yanda naji ba kwana biyu da bana zuwa, har mafalkin Makarantar nake ta yi"
Baffah ya tashi daga kishingidar da yake ya zauna da kyau yace,. "Idan har kina son in barki kici gaba da zuwa to ki yi man alk'awali ba ki ba sake kula Yaron nan, idan kuma kika kuskura na ji ance an ganki da shi to ko ki sani ba ki ba sake zuwa ko k'ofar Makarantar nan, in kin amince shikenan ki tashi kije idan kuma kinga ba zaki yarda da hakan ba to ki je ki cire tufafin ki yi zamanki gida tunda ba da karatun za'a tambayemu cikin kabari ba"
Dije ta yi saurin fad'in
"Na yi maka alk'awali Baffah in kuma na sab'a ka ce man shegiya"
Baffah ya yi saurin runtse idonshi yace,. "Kinga haukarki ko to kar in sake jin kin Kira kanki da suna shegiya kinji ko??"
Ta d'aga kanta alamun gamsuwa .
Akafta😝
D/AUTA CE✍🏻
*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*
*NA HADIZA D AUTA*
*TAURARI WRITER'S ASSOCIATION*
*COMMENTERS GA JINJINAR BAN GIRMA👍🏻*
*Lamba ta 20*
Sai da ta yi masa alk'awali sannan Suka yi sallama ta fito ta nufi Makaranta, tana tafe tana wasar baki musamman idan ta tuno watarana ita Likita ce, sai wassafa yanda zata dinga soke Mutane take yi suna ihu, ita kad'ai sai faman murmushi take yi bisa hanya har ta isa makatantar, inda ta taradda Malam Safwan zaune bakin barandar ya duk'e kanshi ya lula zuzzurfan tunani mai zurfi,don har ta kawo wurinshi ta gayar dashi bai ma san ta yi ba, ganin ya kyaleta yasa ta murgud'a masa Baki ta wuce abunta, tana gaf da shigewa class ne ya ankara da ita aiko cikin sauri ya d'aga murya yace
"Hey!"
Taso ta share amman dai ta waigo don tana da tabbacin da ita yake, amman duk da haka sai da ta nuna kanta tace
"Ni?"
Ya d'aga mata kai sannan ta dawo zuciyarta cike da tsoron laifin me ta yi masa kuma?, Aiko tana zuwa gabanshi zata yi kneel down ya yi saurin girgiza kai yace,. "No! no!"
Dije ta mik'e cike da mamakin sauyawarshi ta kura masa kallo sai da ya yi shiru sannan cikin yaren hausa yace,. "Me ya hanaki zuwa Makaranta kwana biyu"
Dije ta zaro ido waje saboda tsananin mamakin da ya bata bakinta yana rawa tace,. "Malam ashe daman cen ka iya hausa?"
Hararar da ya maka mata ce yasa ta yi saurin rufe Bakinta tace,. "Sorry ser"
Ya sake maimaita tambayarshi Dije kam nan take ta bata fuska tace, "Baffahna ne ya hanani zuwa"
Cike da mamaki Safwan ya yi saurin cewa,. "Saboda mi?"
Dije wasu hawaye suka gangaro mata tace,. "Saboda Abokinka yace yana so ya aureni shine ya hanani zuwa Makarantar, yanzu haka ma sai da na yi masa alk'awalin bazan sake kulashi ba sannan ya barni na tafo, don ALLAH Malam ka ce dashi ya yi hak'uri ya daina yiman magana har sai na kare Makaranta, don WALLAHI ina son karatun bana son a hanani zuwa kuma gashi ma ina son ya kaini Makarantar Likitancin da yace zai kaini"
Ta k'are maganar cikin zubowar wasu ruwan hawayen, Safwan ya yi shiru yana nazarin maganganunta sannan cen ya d'ago da kanshi ya kalleta cikin sanyin jiki ya ce "kina so ki yi karatu mai zurfi bayan kuma kinsan hakan ba al'adar garinku bace, ko akwai wadda ta tab'a zuwa Makarantar gaba da primary a garin nan?"
Dije ta girgiza masa kai tace,. "Ko d'aya duka aure ake masu, yanzu haka ma cikin kawayena Hansai da Ladiyo da Jummala duk suna da Miji da an tashi aure kawai za'a yi masu"
Safwan ya yi saurin zaro ido yace,. "Cabd'i jam! To ke ba'a yi maki Mijin bane?"
Ta rufe fuskarta tace,. "Ai Ni ba wanda ma ya tab'a cewa yana sona sai mutum biyu"
Cikin kureta da kallo tare da had'e fuska yace,. "Su waye Mutum biyu din?"
Dije ta rufe fuskarta tace,. "Kunyar fad'a nake ji WALLAHI"
Shi kanshi gano wannan firar bata dace da Malami da dalibi ba yasa yace,. "Ok to je ki shiga class amman Kika kuskura naji kince da wata na iya Hausa I will purnish you"
Dije ta dafe bakinta tana k'umshe dariyar da ta zo mata tace,. "Ba zan fad'a ba ai"