← Book details Dije Ƙarangiya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 49 OF 84

Sashe 49

Dije Ƙarangiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ai Ni ma kasan ba roƙarka na yi nace sai ka aureni dole ba, saboda haka ka barni da shi ka ga idan har bai aurenin ba.."
.
Ya kaiwa bakinta duka yace, "WALLAHi na ji kin sake zancen wani da aurena akanki sai kin gano baki da wayo, wai me kike taƙama da shi ne ba budurci ba? to zan karɓe shi yanzun nan inga ta yiwa mutane wata firiritar tsiya"

Ya fisgota da ƙarfi ta faɗa jikinshi ta fara tirjiya amman hakan bai hanashi cire doguwar rigar da ke jikinta ba, surar jikinta tasa ya ƙara ɗimaucewa a HAUKACE ya fara yamutsata son ranshi, Dije ta na ƙoƙarin kare kanta wajen kai masa duka shi ko yana cen duniyar tsimuwa da muguwar guguwar sha'awarta,don kuwa gaba ɗaya ya susuce sai wasa yake yi da jikinta ta ko'ina yana sauke wani nishin mai bayyana tsantsar kiɗimewarshi akanta, ganin da gaske yake yi zai ci amanarta ta dinga rarumo abubuwa tana kai masa duka da shi, ya yi nasarar rabata da komi na jikinta sannan ya wurgata kan gadonshi, Dije ta firgice iya firgici ta fara ihun neman taimako amman bai ji kunyar rufe bakinshi da nata ba cikin mayen bala'in wutar sha'awarta da ke fisgarshi, cikin dubara ya fara aika mata saƙon da ya fara cin galabarta, ganin haka yasa ya dinga yamutsata iya son ranshi yana wani gurnani tamkar wani ƙaton rago.

Dije ta kasa jurewa ta firgice masa da kalar tata haukar, cikin nasara ta kai hannunta ga laptop ɗinshi dake gefen gadon ta ɗaga ta kwaɗa masa ita a kai, ba shiri ya saketa dafe da kanshi yana faɗin

"La la la ni zaki yi wa rotse?"

Dije ta sauko jikinta yana rawa ta mayar da doguwar rigarta ta buɗe ɗakin ta fice aguje, Safwan ya bita da kallon mugunta yana dariya a ranshi yace

"Komi wayon Amarya....."

Da ƙyar ya samu ya yi control ɗin kanshi ta hanyar kora kwayuj magungunanshi da ruwa sannan ya dinga sakarwa kanshi ruwa har da ya ji zuciyarshi ta yi sassauci sosai akan damuwar da take ciki, sannan ya yi wanka a gurguje ya fito ya nufi inda su Lawi, don lokacin ma har an fara walimar sautin wa'azin malamar da ke yi wa Amarya huɗuba duk ya karaɗe gidan.

Yanayin da ya taradda Lawin ne yasashi saurin washe baki yace, "Abokina ya dai ko har ka fara kewar gida ne?"

Lawi ya yi masa wani kallo sannan ya gyara zamanshi yace, "banji daɗin dukan khadija da ka yi ba gaskiya, yakamata ka fahimci cewa mata suna da wata darajar da duk namijin kirki ba zai taɓa iya ɗaya hannu ya dakesu ba, ka tuna kar garin nan bata da kowa sai kai shin kasan ba zaka riƙe ƴar mutane amana ba me yasa ka aurota??"

Baki sake Safwan yake kallon Lawin cikin mamakin titsiyen da yake son yi masa yace "ka ga malam wannan kuma ba abinda ya shafe ka bane, Khadija Matata ce ina da ikon da zan yi mata koma mine don haka don ALLAH ka daina saka man ido akan duk wani abu da aka ga nayi"

Lawi ya sauke ajiyar zuciya yace, "idan kasan ba zaka riƙe masu ƴa tsakani da ALLAH to ka mayar da ita gaban iyayenta yafi da ka kawota nan ka ajiye kana dukanta, don WALLAHi matuƙar baka daina ba da kaina zan je garinsu in sanarwa iyayenta irin abinda kake yi mata, sannan wannan auren da naji wai zaka sake yi to idan baka ajiye wannan shirme ba tabbas Ni kuma a shirye nike karɓar Khadija a hannunka ko ta halin ƙaƙa"

To fa tsugunne bata ƙare ba kenan🙀😢shin Lawi ko Safwan ina team Dije ku fito ku afafata🤪

Akafta😍

D/AUTA Ce✍🏻

*💣 DIJE K'ARANGIYA💣*

*NA HADIZA D/AUTA*

*TAURARI WRITER'S ASSOCIATION*

*Ina yabawa ƙoƙarinku COMMENTERS😉*

*Lamba ta 48*

Safwan ya bishi da wani malalacin kallo yace, "idan har ka ga ka sami damar auren khadija a dai nan wannan duniyar da muke ciki to ka ɗauka cewa bana numfashi ne a doron duniyar, sai ka jira idan har na mutun sai ka yi murna ka garzayo ka auretan, amman yanzu kam WALLAHi bazan taɓa baka damar mallakar macen da na fi so fiye da kowace mace da zan aura ba duniya, kar ka ɗauka cewa wai ka fini sonta to WALLAHi kashi ɗaya cikin goman da nake mata to ko rabi ba zaka kwasa ba, amman bazan taɓa ɗaga mata ƙafa ba matuƙar ta yi man abunda bai gamsheni ba, saboda haka ka kawar da kanka akan matata ka yi gaggawar fito da taka matar don wannan kam ta yi maka nisa, saboda na fahimci cewa idan ban fito na yi maka gwari gwari ba to zaka janyo man abunda zai saka jinina ya hawa, yanzu ga shi daga zuwanka ka firgice mani mata na kasa gano kanta"

Ya kalli Kamal yace, "Aboki ka yi masa wa'azi don ya gano kallon matar aure ma haramun ne balle ya tsaya mayar da yawu da ita yana jin daɗin zancenta, to ka zama sheda WALLAHi ya sake tsaf zan yi masa ALLAH ya isa akan matata"

Kamal yana dariya yace, "banga laifinka ba abokina saboda haka kai Malam ka tsaya iya matsayinka na malam kawai, don kaji a gabanka mijin ɗalibar taka ya kawo ƙararka"

Lawi da ke saurarensu zuciyarshi fess da jin kalaman Safwan, ba shiri wata dariya ta suɓuce masa ya kalli Safwan ɗin yace

"To kai mijin ɗalibata ka ji tsoron Allah ka riƙe man ita amana kada ka bari ɗalibata ta yi kuka matuƙar kana son inci gaba da koya mata dabarun biyayya gareka"

Safwan ya maka masa wata jar harara yace, "kar ma kasa ranka zan bari ka sake ganinta, don ba zaka sake janyo man kwaɓata yin ruwa ba"

Lawi yana dariya yace

"Kwantar da hankalinka nima na kusa angwancewa yanzu haka saura wata biyu masu zuwa insha ALLAHu"

Safwan ya yi saurin washe baki yace "ko kai fa? Ai da ka taimaki kanka gaskiya, zaman tuzururantaka ai ba daɗi ne da shi ba, ka ga ni naji daɗin daushen farko har wani sabon lambun nike son in ƙara ninƙaya a ciki"

Kamal ya yi saurin faɗin, "wai da gaske ne kai zaka auri Zee" Safwan ya washe baki yace

"Insha ALLAHu kwanan nan ma kuwa don bazan koma school ba har sai an shafa fatiha in kwashi matata mu bar maku ƙasarku"

Lawi ya yi shiru na ɗan lokaci sannan ya ce, "Abokina gaskiya zan sanar da kai wannan yarinyar da kake gani yanzu haka da mijinta da za'a haɗasu aure a gida, me zai hana ka riƙe matarka ka barta ta je ta auri zaɓin gidansu? WALLAHi ina jin tsoron haƙƙinshi ya kamaku kai da ita, don abinda ka yi mani ba kowa ne yake da sauƙin zuciyar yafiya ba, ka janye jikinka ka barta ta yiwa iyayenta biyayya ko don dakon jiranta shekara da shekaru da Aminu ya yi saboda kawai yana son aureta"

Safwan ya yi saurin faɗin, "Eh nasan da zancen amman tunda ita bata sonshi ai sai a barta ta auri wanda take so"

Lawi yace "ka dai sowa ɗan uwanka abunda kake sowa kanka yafi abokina, hadisi ne ingantacce kuma ina da tabbacin kasan da shi, saboda haka Ni ina baka shawara ne a matsayina na Abokinka idan kaji ka taimaki kanka, idan kuma ka rufe ido ka ka kasa hango gaskiya to shikenan Ni dai na fita haƙƙinka"

Safwan ya yi wata dariyar gefen baki yace, "idan ka ga ban auri Zee ba to sai in itace da kanta ta ce ta fasa aurena, saboda na riga da na yi mata alƙawari akan zan auretan duk runtsi"

Kamal yace "ALLAH sarki Aminu WALLAHi na tausaya masa"

Safwan ya ɗaga kafaɗa yace, "ka ji da shi ni dai ba gudu ba ja da baya saboda nasan tana sona"

Haka suka yi ta fafatawa har aka gama walimar Safwan ya fito don ya yi sallama da su Zee, Kamal ya biyoshi saboda yana son ta ganshi don tasan yasan komi, aiko sai gata tsaye da Safwan ɗin suna sallama Fiddo ta riƙo masu kayan walimarsu da aka basu ta saka masu a mota, Zee tana yi wa Fiddo godiya suka yi ido biyu da Kamal, ta yi saurin riƙo ƙawarta tace

"Ruma kin ga Mituminki fa"

Ruma ta washe baki tace "laa! Kamal Rai kan ga rai?"

Kamar yana ɗan murmushin yace

"Rumasa'u kwana da yawa"

Tace "sai Alkhairi" ta ƙara da cewa "kai ma ka zo bikin kenan"

Yana dariya yace "Eh gamu munzo ta ya su Zee murna ALLAH ya sanya alkhairi"

Zee ta yi masa wani kallon tambaya sannan tace "Ameen" saboda mamakin ya aka yi yasan tsakaninta da Safwan ɗin, shi ko don ya tabbatar mata da yasan komi yace,.

"Ashe haka aka yi kenan Abokina ya yi wa wani Abokina ƙwace?"

Zee ta yi saurin kallon Safwan tace, "Abokin yaya Aminu ne fa"

Safwan ya ɗaga kafaɗa alamun ko a jikinshi yace, "ALLAH ya baiwa mai rabo sa'a idan Abokin nashi ne mijin ai sai ku daidaita kawai"

Zee ta zaro ido tare da ɓata fuska ta ce

"Haka ma zaka ce?"

Yace "eh to ai addu'a ce nayi ko?"

Ta turo baki tace, "to in fa Kuma addu'ar ta faɗa kanshi fa?"

Ya yi saurin faɗin "sai in ɗauki na annabawa ALLAH ya bani wata madadinki"

Kamal ya yi saurin faɗin, "ALLAH ai ya baka kuma sai dai in bazaka gode wa irin baiwar da ya yi maka ba"

Zee ta yi saurin kallonshi tace, "wa ya ba shi ɗin ?"

Kai tsaye kamal yace, " kyakkyawar Matarshi mana ko baki ganta ba"

Zee cikin firgici tace

"Tsaya Kamal don kana taya Aminu kishi kada ka ce zaka ɓata man rai, wace mata ka aura masa bayan ni da zai aura kwanan nan? A gaskiya bani son muguwar fata"

Ta ƙare maganar tana harararshi, Kamal ya yi yar dariya ya kalli Safwan da duk ya diririce alamun rashin gaskiya suka bayyana akan fuskarshi yace

"Kai Abokina to ka yi mata bayani da bakinka mana don naga kamar na shiga hurumin da ba nawa ba"
Chapter 49 · 0% Book details