Sashe 72
Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Cikin kuka tace"to wayace kayi min cikin kasan baka son haihuwa,kuma yanzu dan rashin imani da tsoran Allah kace a zubar, ai nagane dadin bakinka dan kana neman bukata ne kuma ka biya bukatar ka saura me"?
Mikewa zaune yayi yana kallonta fuskarsa dauke da murmushi na rainin hankali yace"zo nan kusa dani, in fada miki wata magana, kinji Mylove"
K'i tayi sai da ya kara magana sannan ta tashi taje ta zauna kusa dashi, d'ora ta yayi kan ciyanrsa yana mata wani d'an isakan kallo yace" kamar yadda kika fada min hakane, ciki nawa ne amma bana bukatarsa a yanzu, sai nan gaba, ke kuma da yake macace mai kwan haihuwa sex guda kin dauki ciki baki mori kuruciyar ki ba, ki amunce kawai a zubar dashi, ni kuma nai miki alkawarin nuna miki kulawa da soyyaya, kuma ko nan gaba kece uwar yaya na, kinga yanzu tun kafin tafiya tayi nisa kin fara shan wahala, na lura kina da laulayi, to nan gaba kuma ya zakiyi, uhhm, kawai ki yadda a zubar tun baiyi kwari ba, sai muci gaba da more rayuwar mu"
Cikin raunin zuciya tace"ancle kayi hakuri kabar wannan maganar dan Allah, wannan d'an da zan haifa baka sani ba ko shi kad'ane d'anka a duniya nima haka kuma bakasan irin baiwar da yake tafe da ita ba, ni dai ina son abunq gaskiya"
Tunkud'e ta yayi ta kusa fad'uwa k'asa cikin fushi yace"sai kije ki tayi banza bagidajiya kawai waccae batasan me duniya take ciki ba, dube ki don Allah ko 22years baki yi ba, amma kike sha'awar haihuwa, wallahi kinji na fad'a miki mutukar baki yadda an zubar da cikin nan ba sai nayi miki wulakanci anan daga ni sai ke, a gida"
Cikn kuka tace"Wallahi bazan baka goyan baya ba gurin sab'awa mahallinmu, duk abunda zakayi sai dai kayi, wannan cikin kamar na haife shi nagama"
Mari ya kai mata ta kwace da sauri ta matsaya can gefe tana kuka, gwanin tausayi,
A zafafae! yace"get out from my room.
Da gudu ta futa tana kuka, shi kuma ya koma ya kwanta, yana tunanin mafuta, domin shi yanzu bai shirya haihuwa ba,amma yarinyar nan tana nema ta cuce shi.
[26/07, 01:51] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*55*
Mik'ewa yayi da sauri ya futo farlo tana tsaye jikin kofa tai saurin matsawa gefe, yayi mata wani kallon banza ya shige wani had'adan bedroom k'ananun kaya ya sanya, ya futo farlo hannusa rik'e da waya, ya zauna yana kunnawa ko kallon inda take bai yi ba, kunna wayar yayi yafara kiran Giss yace yazo yanzu ya sameshi a gesthouse din sa, Abbas ya kira sukayi magana sama-sama, ya kashe wayar yaje ta kusa dashi, tana tsaye tana kallonsa, duk abunda yake, Wayarshi tayi k'ara alamun kira, Dr Sofia ce, "Ya akayi?
abunda ya fad'a kenan yana ya mutse fuska, tace" Dr kashi hospital yanzu a kwai aikin gaggawa"
"Menene"?
" Wata matace zata haihu d'an ya futo ta k'asa yanzu haka sai suma take"
gabanshi ya fad'i ya d'an kalli inda take tsaye, yayi saurin kauda kai, yace"haihuwar fari ce"
"Eh"
Dr Sofia ta fad'a da sauri
kashe wayar yayi ya kalli Maryam dake tsaye sakato yace"d'auko mayafin ki muje"
Jikinta babu kwari ta shiga d'akin taje ta d'auki mayafin ta futo,
Gaba yayi ta biyo shi a baya, suka shiga mota kusan tare, waya yayi wa Giss yace ya sameshi a Hospital, ya wuce, babu wanda yacewa da d'an uwansa komai har suka je asubutin.
Dr Sofia ce ta karaso gurin da sauri, sai taga Maryam ta futo daga mota, kallon-kallon a ka farayi tsakaninta da Maryam da sauri ta yi k'asa da kanta sabuda bata mance karan battasu da ita ba, Hannunta Nasir ya kama suka nufi cikin asubutin, rai a bace Maryam tabisu a baya, shi kuwa Nasir yana sane yayi mata haka dan ya bata haushi, tare suka shiga treatar duk su Uku, Maryam ta tsorata da yadda ta ga halin da matar take ciki nan take sai jikinta ya soma b'ari, tasbihi kawai takewa Allah cikin zuciyar ta gabanta sai fad'uwa yake, haka suka fara aiki, Cikin kwarewa da sanin makamar Aiki Nasir ya mai da d'an cikin mahaifiyarsa, ya zura hannusa a nutse ya dai-dai ta kan dan dai-dai inda zai futo, Maryam na saman gadon matar cikin k'arfin hali take d'an matsa mata ciki, Dr Sofia kuwa tana tsaye kusa da Nasir, hannuta rike da wata tasa mai dauke da wasu allurai da zarirrika, tace"Dr matar nan ta galabaita fa, dole ai mata k'ari kaga ta kasa motsi, ku yunk'uri, kallon Maryam yayi yana d'an hararata yace"d'iro kanta a cinyar ki, ki danno samman cikin a hankali,jikinta na rawa tayi yadda yace d'in, matar sai wani jan numfashi take, na wahala bakinta duk ya bushe, hannun Maryam ta ruke tamau da kyar tace"ki tamaika min zan mutu wayyo Allah na, sai nuffashin ta ya d'auke, Maryam ta gigice sosai bakin ta narawa tace Ancle gaka ta suma, da sauri Dr Sofia ta karaso gurin tana duba matar, kallon Maryam d'in yayi yace"ki cigaba da abunda na saki"
Cigaba da matsa cikin tayi tana kokarin mayar da kwallar da taro a kwarmin idonta
Cikin ikon Allah matar taja wani nuffashi, wanda yayi dai-dai da fadowar jaririnta, da sauri ya kauce daga gurin, Dr Sofia ta karaso gurin ta dauke jaririn sakkowa Maryam tayi ta na duba matar, sai nishi take, alamun mahaifa zata fad'o sannu kawai take mata jikinta yayi sanyi, ta tsorata dama haka haihuwa take, ko lokacin da suke makaranta basu tab'a treining na unguwar zoma ba shiyasa bata san yaya ake ba, kawai dai sun karanta abun, futa yayi yana ya mutse fuska zuciyarsa sai tashi take, in ba dole ba, sam yaki jinin kazantar haihuwa, Maryam kuwa tana tsaye ta fara jin wani abu mai d'umi yana bin cinyoyin ta, da sauri ta kalli k'asan k'afafunta sai taga d'ogon jini, cikin tashin hankali ta nufi toilet dake cikin d'akin gabanta na dukan uku-uku
[26/07, 01:51] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*156*
Tsugunawa tayi a toilet d'in gami da sab'ule pant din dake jikinta, jini ne ya cigaba da zuba,kuka ta sanya, ta mik'e tsaye da sauri tana innalilahi wa inna ilaiyi rajiun ledar pad ta bude ta sanya d'aya ta futo tana sharar k'walla, Dr Sofia na tsaye kan matar tana gyara ta, Maryam ta futo da kallo ta bita dashi, tana tab'e baki, ita kam ta kanta take dan bata san tanayi ba, tana futa ta ganshi a zaune wata k'ujera yana duba wasu takkadu, watw narse tsaye a kansa, bakin ta na rawa ta tsaya a kanshi, tace"mu tafi gida" dago kai yayi yana kallonta a ya mutse yace"in munje gida me zaki dallah matsa daga kusa dani"
Tana tsaye,bata matsaba, shi kuma har gama duba takadar, ya mikawa narse d'in ya mik'e tsaye, da sauri ta rik'e hannusa ya waiwayo zai mata masifa, sai yaga hawaye shab'e-shab'e a fuskar ta, abunda ya tsana kenan, kukanta, jikinsa a sanyaye yace"Wai mene kike kuka ne"?
Mikewa zaune yayi yana kallonta fuskarsa dauke da murmushi na rainin hankali yace"zo nan kusa dani, in fada miki wata magana, kinji Mylove"
K'i tayi sai da ya kara magana sannan ta tashi taje ta zauna kusa dashi, d'ora ta yayi kan ciyanrsa yana mata wani d'an isakan kallo yace" kamar yadda kika fada min hakane, ciki nawa ne amma bana bukatarsa a yanzu, sai nan gaba, ke kuma da yake macace mai kwan haihuwa sex guda kin dauki ciki baki mori kuruciyar ki ba, ki amunce kawai a zubar dashi, ni kuma nai miki alkawarin nuna miki kulawa da soyyaya, kuma ko nan gaba kece uwar yaya na, kinga yanzu tun kafin tafiya tayi nisa kin fara shan wahala, na lura kina da laulayi, to nan gaba kuma ya zakiyi, uhhm, kawai ki yadda a zubar tun baiyi kwari ba, sai muci gaba da more rayuwar mu"
Cikin raunin zuciya tace"ancle kayi hakuri kabar wannan maganar dan Allah, wannan d'an da zan haifa baka sani ba ko shi kad'ane d'anka a duniya nima haka kuma bakasan irin baiwar da yake tafe da ita ba, ni dai ina son abunq gaskiya"
Tunkud'e ta yayi ta kusa fad'uwa k'asa cikin fushi yace"sai kije ki tayi banza bagidajiya kawai waccae batasan me duniya take ciki ba, dube ki don Allah ko 22years baki yi ba, amma kike sha'awar haihuwa, wallahi kinji na fad'a miki mutukar baki yadda an zubar da cikin nan ba sai nayi miki wulakanci anan daga ni sai ke, a gida"
Cikn kuka tace"Wallahi bazan baka goyan baya ba gurin sab'awa mahallinmu, duk abunda zakayi sai dai kayi, wannan cikin kamar na haife shi nagama"
Mari ya kai mata ta kwace da sauri ta matsaya can gefe tana kuka, gwanin tausayi,
A zafafae! yace"get out from my room.
Da gudu ta futa tana kuka, shi kuma ya koma ya kwanta, yana tunanin mafuta, domin shi yanzu bai shirya haihuwa ba,amma yarinyar nan tana nema ta cuce shi.
[26/07, 01:51] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*55*
Mik'ewa yayi da sauri ya futo farlo tana tsaye jikin kofa tai saurin matsawa gefe, yayi mata wani kallon banza ya shige wani had'adan bedroom k'ananun kaya ya sanya, ya futo farlo hannusa rik'e da waya, ya zauna yana kunnawa ko kallon inda take bai yi ba, kunna wayar yayi yafara kiran Giss yace yazo yanzu ya sameshi a gesthouse din sa, Abbas ya kira sukayi magana sama-sama, ya kashe wayar yaje ta kusa dashi, tana tsaye tana kallonsa, duk abunda yake, Wayarshi tayi k'ara alamun kira, Dr Sofia ce, "Ya akayi?
abunda ya fad'a kenan yana ya mutse fuska, tace" Dr kashi hospital yanzu a kwai aikin gaggawa"
"Menene"?
" Wata matace zata haihu d'an ya futo ta k'asa yanzu haka sai suma take"
gabanshi ya fad'i ya d'an kalli inda take tsaye, yayi saurin kauda kai, yace"haihuwar fari ce"
"Eh"
Dr Sofia ta fad'a da sauri
kashe wayar yayi ya kalli Maryam dake tsaye sakato yace"d'auko mayafin ki muje"
Jikinta babu kwari ta shiga d'akin taje ta d'auki mayafin ta futo,
Gaba yayi ta biyo shi a baya, suka shiga mota kusan tare, waya yayi wa Giss yace ya sameshi a Hospital, ya wuce, babu wanda yacewa da d'an uwansa komai har suka je asubutin.
Dr Sofia ce ta karaso gurin da sauri, sai taga Maryam ta futo daga mota, kallon-kallon a ka farayi tsakaninta da Maryam da sauri ta yi k'asa da kanta sabuda bata mance karan battasu da ita ba, Hannunta Nasir ya kama suka nufi cikin asubutin, rai a bace Maryam tabisu a baya, shi kuwa Nasir yana sane yayi mata haka dan ya bata haushi, tare suka shiga treatar duk su Uku, Maryam ta tsorata da yadda ta ga halin da matar take ciki nan take sai jikinta ya soma b'ari, tasbihi kawai takewa Allah cikin zuciyar ta gabanta sai fad'uwa yake, haka suka fara aiki, Cikin kwarewa da sanin makamar Aiki Nasir ya mai da d'an cikin mahaifiyarsa, ya zura hannusa a nutse ya dai-dai ta kan dan dai-dai inda zai futo, Maryam na saman gadon matar cikin k'arfin hali take d'an matsa mata ciki, Dr Sofia kuwa tana tsaye kusa da Nasir, hannuta rike da wata tasa mai dauke da wasu allurai da zarirrika, tace"Dr matar nan ta galabaita fa, dole ai mata k'ari kaga ta kasa motsi, ku yunk'uri, kallon Maryam yayi yana d'an hararata yace"d'iro kanta a cinyar ki, ki danno samman cikin a hankali,jikinta na rawa tayi yadda yace d'in, matar sai wani jan numfashi take, na wahala bakinta duk ya bushe, hannun Maryam ta ruke tamau da kyar tace"ki tamaika min zan mutu wayyo Allah na, sai nuffashin ta ya d'auke, Maryam ta gigice sosai bakin ta narawa tace Ancle gaka ta suma, da sauri Dr Sofia ta karaso gurin tana duba matar, kallon Maryam d'in yayi yace"ki cigaba da abunda na saki"
Cigaba da matsa cikin tayi tana kokarin mayar da kwallar da taro a kwarmin idonta
Cikin ikon Allah matar taja wani nuffashi, wanda yayi dai-dai da fadowar jaririnta, da sauri ya kauce daga gurin, Dr Sofia ta karaso gurin ta dauke jaririn sakkowa Maryam tayi ta na duba matar, sai nishi take, alamun mahaifa zata fad'o sannu kawai take mata jikinta yayi sanyi, ta tsorata dama haka haihuwa take, ko lokacin da suke makaranta basu tab'a treining na unguwar zoma ba shiyasa bata san yaya ake ba, kawai dai sun karanta abun, futa yayi yana ya mutse fuska zuciyarsa sai tashi take, in ba dole ba, sam yaki jinin kazantar haihuwa, Maryam kuwa tana tsaye ta fara jin wani abu mai d'umi yana bin cinyoyin ta, da sauri ta kalli k'asan k'afafunta sai taga d'ogon jini, cikin tashin hankali ta nufi toilet dake cikin d'akin gabanta na dukan uku-uku
[26/07, 01:51] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*156*
Tsugunawa tayi a toilet d'in gami da sab'ule pant din dake jikinta, jini ne ya cigaba da zuba,kuka ta sanya, ta mik'e tsaye da sauri tana innalilahi wa inna ilaiyi rajiun ledar pad ta bude ta sanya d'aya ta futo tana sharar k'walla, Dr Sofia na tsaye kan matar tana gyara ta, Maryam ta futo da kallo ta bita dashi, tana tab'e baki, ita kam ta kanta take dan bata san tanayi ba, tana futa ta ganshi a zaune wata k'ujera yana duba wasu takkadu, watw narse tsaye a kansa, bakin ta na rawa ta tsaya a kanshi, tace"mu tafi gida" dago kai yayi yana kallonta a ya mutse yace"in munje gida me zaki dallah matsa daga kusa dani"
Tana tsaye,bata matsaba, shi kuma har gama duba takadar, ya mikawa narse d'in ya mik'e tsaye, da sauri ta rik'e hannusa ya waiwayo zai mata masifa, sai yaga hawaye shab'e-shab'e a fuskar ta, abunda ya tsana kenan, kukanta, jikinsa a sanyaye yace"Wai mene kike kuka ne"?