Sashe 58
Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Nan take yadawo nutsuwarshi yaji wata tsanar yarinyar ta darsu cikin zuciyarsa mussaman da ya tuno abinda ya faru tsakaninta da Nasir, mamaki yake ma yaya akai ma ya kwanta da ita,daga yau ya daukarwa kanshi alkwarin bazai sake kula ta ba.
Wanka yayi ya fito ya zauna gefan gado daga shi dai towol ga lokacin sallar magariba yayi,amma a halin yanzu babu abinda yake bukata in ba sex ba,
Wayarshi ya dauka yana laluben number Mubina,dole ya rage zafi.
Mubina na ganin shi ne sai taqi daga wayar har ta katse,wai ita nan jan'aji
[17/06/2019 9:51 PM] Binta Umar Abbale: Bai yi zuciya ba,sai ya kara kiran wayar,a qa'idarshi baya kiran mace a waya sau biyu lallai yau Mubina ta ciri tuta
Sai da takusa katsewa sannan ta dauka tana ya mutse fuska tace"Ya aikai ne"?
"Ya'akai ne"
Ya maimai ta maganar cikin mamaki, wato Mubina tun kafin tafiyar tayi nisa raini ya fara shigowa,
Cikin bacin rai yace"ban sani ba, ki sameni a dakina,Mtssss"
Yafada yana Jan tsaki
Wani farin ciki ne ya lullubeta a fili tace"wallahi bazan je xoba zaka san nafi waccan daraja da wayewa"
Saki yakeyi yana duba agoge ganin har Angara
Kiran sallahr magariba, ya zira g
Duguwar riga mai yankakken hannu ya fita,kicibus sukayi da Mubina ta shigo cikin wasu kaya masu tsananin fidda surar mutum
[19/06, 00:26] +234 808 996 5176: [18/06/2019 7:24 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*123*
Tare masa hanya tayi tana kokarin hanashi tafiya zuwa massalaci, yace"meye haka zaki tare min hanya"?
"Ka kirani kuma kana kokarin tafiya ka barni"
Tafada tana lumshe masa ido,
"To hanani zuwa massalacin zakiyi,?
Meya sa lokacin da nayi kiranki baki zoba sai yanzu"
Fada yana kokarin fita
"Ok kaje kadawo ina jiranka"
Tafada tana zama cikin kujera,
Babu abinda yace mata ya fita, ya barta ko tunanin sallah ba tai ba
Sai da yayi sallahr isha'i sannan ya shigo gidan zuciyar tana bashi shawarar ya shiga ya duba Maryam wata zuciyar ta hanashi ai in ya shiga,gurinta girmansa yafadi,kawai ka rabu da ita tunda dai ka nuna mata matsayinka,
Kawai ya wuce part dinshi ya san Mubina tana nan tana jiransa.
Mubina na zaune tana kallo ya shigo ya sameta
Yace"kinyi sallah"?
Girgiza kai tayi tana wani irin fari da idanta
Jikinshi ya hau kyarma ganin yadda take ban karo masa kirji
Yace"kiyi sallah ki zo ki sameni muyi soyyaya"
Yafada yana kanne mata ido
Girgiza jiki tayi cikin kwarewa tace"wace soyyaya kuma bayan ka gama soyewa tun jiya"
Dariya yayi yana nunata da hannu yace"tabbas jiya na soye kurmus yau ma zan soye,ina fatan kwalliya zata biya kudin sabulu"
"Ba na san wulakanci fa"
Tafada cikin bacin rai
Tabe baki yayi yace"wane wulakanci ana maganar gaskiya,kin san ni bani da rufi kuma bana gulma, duk wacce tafi tes cikinku sai nafada"
Yana gama fadar maganar ya shige dakinshi,
Jikinta ne yayi sanyi lallai iskanci Nasir ya girmi hankalinta yanzu ita yake fada ma wannan maganar
Aikuwa yau zata bashi mamaki
Part din ta ta koma taje ta hada magani da madara tasha,ta markada kankana ta hada da madara ta shanye,sannan ta dauko wani magani a wata roba ta bude ta lakato dan mitsitsi ta yi matsi dashi sannan ta mayar da murfin ta rufe
Ta dauki wani cingam ta sa a bakinta tana taunawa, kai tsaye part din Nasir ta nufa
Yana zaune gefan gado dagashi sai Karamin wando jikinshi duk a murmude power dinshi duk ta bayyana.
Hankalinshi na kan desktop din shi yana dubawa
[18/06/2019 7:55 PM] Binta Umar Abbale: Mubina ta shiga dakin tana zabga wani mugun kamshi,Wanda ya sashi dago da kanshi babu shiri ya bita da wani kallo har ta karaso kusa dashi ta zauna tana tauna cimgam kas-kas cike da kwarewa
Nan yaji wani mugunwar sha'awar ta kamashi kamshin da takeyi yayi bala'in tafiya da imaninshi,
Gadon ya hau sosai ya jawota tafada jikinshi,jiki na kyarma ya fara cakudata itama tana mayar masa f
Da martani,kan kace kwabo Nasir ya gigice ya fita daga hankalinshi, sai ya karama himma da abinda yakeyi
Mubina ta saki jiki suna soyewa kawai taji yana ambatar sunan Maryam tun kafin aje ko ina.
Bakin ciki ya turnuketa ta dinga yunkurin tureshi daga jikinta, yaki turowa sabida tsabar bakin ciki kawai sai tafashe da kuka,shi kuwa bai fasa tara da ita ba kuma bai fasa kiran sunan Maryam ba
Mubina taci wuya hannun Nasir amma ba kamar Maryam ba,duk da cewar ya sameta cikkakiyar budurwa to amma ko kafar Maryam bata kamo ba, sabida babu jini ko kanki kan bedshirt din,ba kamar Maryam ba da jini ya bata gadon tamkar an yanka kaza mai rai da lafiya.
Bayan yadawo nutsuwarshi sai ya mike gami da sauka daga bed din ya barta kwance cikin halin bakin ciki da damuwa
Wankanshi yayi ya fito ya kimtsa jikinshi, ya tsaya kanta,yace"ki tashi kije ki tsarkake jikinki amarya"
Ranta ya baci ta yunkura zata mike a zafafe, sai ta koma ta kwanta tana kwalla gami da jin wani mugun radadin zafi a gabanta,
Amma duk da haka bata hakura ba,race"Allah ya isa tsakanina dakai Yaron nan wallahi ban yafe maka ba,kana kwance dani kana karuwa dani sannan kana kiran sunan wata shigiya yarinya mai kama da mayya,kayi na farko kayi na karshe"
Tafada tana matsar kwalla
Dariya yake yana kallonta, ya wani zakuda kafada,alamar abin bai da meshi ba yace" yau na nuna miki ruwa ba sa'an kwando bane,yau kinga aikin karamin yaro kamar yadda kika fada, babu ruwani ni,nasan da kanki zaki zo ba sai na nemeki ba"
Kallo kawai ta bishi dashi tana mamakin rashin kirkinshi, tasan bakin ciki kawai zata kunsawa kanta mutukar tace zata sa damuwarsa a cikin zuciyarta
Tana kallonshi ya zauna kan Sofa,yana ciye-ciyen kayan zaqinshi babu abinda ya dameshi,yana ci yana duba wayarshi
Da kyar ta mike zaune ta lalubi mitsitsiyar rigarta ta sanya, ta sauko daga bed din cikin jigata,ta nufi kofa tana wata irin tafiya tamkar mai koyo tata.
Wanka yayi ya fito ya zauna gefan gado daga shi dai towol ga lokacin sallar magariba yayi,amma a halin yanzu babu abinda yake bukata in ba sex ba,
Wayarshi ya dauka yana laluben number Mubina,dole ya rage zafi.
Mubina na ganin shi ne sai taqi daga wayar har ta katse,wai ita nan jan'aji
[17/06/2019 9:51 PM] Binta Umar Abbale: Bai yi zuciya ba,sai ya kara kiran wayar,a qa'idarshi baya kiran mace a waya sau biyu lallai yau Mubina ta ciri tuta
Sai da takusa katsewa sannan ta dauka tana ya mutse fuska tace"Ya aikai ne"?
"Ya'akai ne"
Ya maimai ta maganar cikin mamaki, wato Mubina tun kafin tafiyar tayi nisa raini ya fara shigowa,
Cikin bacin rai yace"ban sani ba, ki sameni a dakina,Mtssss"
Yafada yana Jan tsaki
Wani farin ciki ne ya lullubeta a fili tace"wallahi bazan je xoba zaka san nafi waccan daraja da wayewa"
Saki yakeyi yana duba agoge ganin har Angara
Kiran sallahr magariba, ya zira g
Duguwar riga mai yankakken hannu ya fita,kicibus sukayi da Mubina ta shigo cikin wasu kaya masu tsananin fidda surar mutum
[19/06, 00:26] +234 808 996 5176: [18/06/2019 7:24 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*123*
Tare masa hanya tayi tana kokarin hanashi tafiya zuwa massalaci, yace"meye haka zaki tare min hanya"?
"Ka kirani kuma kana kokarin tafiya ka barni"
Tafada tana lumshe masa ido,
"To hanani zuwa massalacin zakiyi,?
Meya sa lokacin da nayi kiranki baki zoba sai yanzu"
Fada yana kokarin fita
"Ok kaje kadawo ina jiranka"
Tafada tana zama cikin kujera,
Babu abinda yace mata ya fita, ya barta ko tunanin sallah ba tai ba
Sai da yayi sallahr isha'i sannan ya shigo gidan zuciyar tana bashi shawarar ya shiga ya duba Maryam wata zuciyar ta hanashi ai in ya shiga,gurinta girmansa yafadi,kawai ka rabu da ita tunda dai ka nuna mata matsayinka,
Kawai ya wuce part dinshi ya san Mubina tana nan tana jiransa.
Mubina na zaune tana kallo ya shigo ya sameta
Yace"kinyi sallah"?
Girgiza kai tayi tana wani irin fari da idanta
Jikinshi ya hau kyarma ganin yadda take ban karo masa kirji
Yace"kiyi sallah ki zo ki sameni muyi soyyaya"
Yafada yana kanne mata ido
Girgiza jiki tayi cikin kwarewa tace"wace soyyaya kuma bayan ka gama soyewa tun jiya"
Dariya yayi yana nunata da hannu yace"tabbas jiya na soye kurmus yau ma zan soye,ina fatan kwalliya zata biya kudin sabulu"
"Ba na san wulakanci fa"
Tafada cikin bacin rai
Tabe baki yayi yace"wane wulakanci ana maganar gaskiya,kin san ni bani da rufi kuma bana gulma, duk wacce tafi tes cikinku sai nafada"
Yana gama fadar maganar ya shige dakinshi,
Jikinta ne yayi sanyi lallai iskanci Nasir ya girmi hankalinta yanzu ita yake fada ma wannan maganar
Aikuwa yau zata bashi mamaki
Part din ta ta koma taje ta hada magani da madara tasha,ta markada kankana ta hada da madara ta shanye,sannan ta dauko wani magani a wata roba ta bude ta lakato dan mitsitsi ta yi matsi dashi sannan ta mayar da murfin ta rufe
Ta dauki wani cingam ta sa a bakinta tana taunawa, kai tsaye part din Nasir ta nufa
Yana zaune gefan gado dagashi sai Karamin wando jikinshi duk a murmude power dinshi duk ta bayyana.
Hankalinshi na kan desktop din shi yana dubawa
[18/06/2019 7:55 PM] Binta Umar Abbale: Mubina ta shiga dakin tana zabga wani mugun kamshi,Wanda ya sashi dago da kanshi babu shiri ya bita da wani kallo har ta karaso kusa dashi ta zauna tana tauna cimgam kas-kas cike da kwarewa
Nan yaji wani mugunwar sha'awar ta kamashi kamshin da takeyi yayi bala'in tafiya da imaninshi,
Gadon ya hau sosai ya jawota tafada jikinshi,jiki na kyarma ya fara cakudata itama tana mayar masa f
Da martani,kan kace kwabo Nasir ya gigice ya fita daga hankalinshi, sai ya karama himma da abinda yakeyi
Mubina ta saki jiki suna soyewa kawai taji yana ambatar sunan Maryam tun kafin aje ko ina.
Bakin ciki ya turnuketa ta dinga yunkurin tureshi daga jikinta, yaki turowa sabida tsabar bakin ciki kawai sai tafashe da kuka,shi kuwa bai fasa tara da ita ba kuma bai fasa kiran sunan Maryam ba
Mubina taci wuya hannun Nasir amma ba kamar Maryam ba,duk da cewar ya sameta cikkakiyar budurwa to amma ko kafar Maryam bata kamo ba, sabida babu jini ko kanki kan bedshirt din,ba kamar Maryam ba da jini ya bata gadon tamkar an yanka kaza mai rai da lafiya.
Bayan yadawo nutsuwarshi sai ya mike gami da sauka daga bed din ya barta kwance cikin halin bakin ciki da damuwa
Wankanshi yayi ya fito ya kimtsa jikinshi, ya tsaya kanta,yace"ki tashi kije ki tsarkake jikinki amarya"
Ranta ya baci ta yunkura zata mike a zafafe, sai ta koma ta kwanta tana kwalla gami da jin wani mugun radadin zafi a gabanta,
Amma duk da haka bata hakura ba,race"Allah ya isa tsakanina dakai Yaron nan wallahi ban yafe maka ba,kana kwance dani kana karuwa dani sannan kana kiran sunan wata shigiya yarinya mai kama da mayya,kayi na farko kayi na karshe"
Tafada tana matsar kwalla
Dariya yake yana kallonta, ya wani zakuda kafada,alamar abin bai da meshi ba yace" yau na nuna miki ruwa ba sa'an kwando bane,yau kinga aikin karamin yaro kamar yadda kika fada, babu ruwani ni,nasan da kanki zaki zo ba sai na nemeki ba"
Kallo kawai ta bishi dashi tana mamakin rashin kirkinshi, tasan bakin ciki kawai zata kunsawa kanta mutukar tace zata sa damuwarsa a cikin zuciyarta
Tana kallonshi ya zauna kan Sofa,yana ciye-ciyen kayan zaqinshi babu abinda ya dameshi,yana ci yana duba wayarshi
Da kyar ta mike zaune ta lalubi mitsitsiyar rigarta ta sanya, ta sauko daga bed din cikin jigata,ta nufi kofa tana wata irin tafiya tamkar mai koyo tata.