← Book details Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 43 OF 80

Sashe 43

Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Cikin nutsuwa take tafiya , tana sanye da hijabi harkasa kamar ko da yaushe duk kwakwar mutum ba za ka taba gane wane irin kaya ne a jikinta sabida yadda hijab din ya rufeta ruf kafarta sanye da safa as'usel idonta sakaye da niqabi, a gajiye take tafiya sabida tsananin gajiya ga yunwa taci-tacinye ta, sabida lokacin da zata fita batayi kyakykyawan kari ba,ruwan shayi kawai ta kurba ko madara babu, wata friend din ta ce jiya tayi mata waya cewa a kawai wani asibiti da suke Neman ma'aikata ,tazo suje ko Allah zaisa a dace , shiyasa ta hana idanta bacci tayi asibanci suka tafi, to sai a kayi rashin sa'a domin sun gama diba , ko zasu dauka sai an kwana biyu sabida haka ransu a bace suka fito daga asibitin kowanne yayi nashi guri
Haka take tafiya a kasa har ta shi go estet din nasu , nan ma kafin ta isa gidan da akwai tafiya ,babu yadda ta'iya ta cigaba da bin gefan kwalta.

A gogon hannunta ta kalla lokacin da ta karaso gidan 12:00 dai-dai na rana a fili tace"yanzu wannan ranar da ake kwalawa duk a kaina takare Mtssss"
Karamar kofa ta tura kai tsaye ta kutsa kanta cikin gidan.

Karaf idanunsu suka sarke guri guda.

Nasir yayi sauri ya dauke kanshi daga kanta yana Jan karamin tsaki ,sabida ya gane ko wacece duk da yadda ta boye jikinta ,ko daga bacci ya tashi sai ya ganeta,
Ya mayar da hankalinshi kan Tony suka cigaba da maganar da sukeyi
Maryam kuwa gabanta ne ya fadi lokacin da suka hada ido , zuciyarta ta ringa harbawa, yau watanta uku rabon da tasa shi a idonta, Lallai uncle haka ya zama ,kwata-kwata ya sauya mata ,yayi uban haske da kiba, ga wani quetar million da ya aje Wanda yayi wa fuskarshi mugun kyau ,sosai ta dinga kallonshi ta cikin Niqab din har tazo ta wucesu ta nufi bangaran nasu gabanta bai daina bugawa ba.

Jiki a sanyaye ta zube a tsakar gida tana sauke nuffashi, gaskiya ba ta gaji da ganinshi ba ,dole anjima ta shiga gurin Momy yadda zatafi Morewa ta kalleshi yadda ranta yakeso.

Aunty ta ce"ke kuma meye kin dawo kin zube bakin hanya"
"Wallahi aunty na gaji ga uwar yunwa tana damuna"
"To ina ruwan wani ,ko wani ne yace lallai kar ki tsaya kici abinci kafin ki fiya, haka kawai kin nace lallai sai kin yi aiki ko uwar me kike nema Wanda bakya samu oho"
Kamar zatayi kuka tace"kai aunty, don Allah kiyi min fatan alkairi , kinga yanzu ma wallahi bamu dace ba"
"Allah ya kyauta miki, ai"
Aunty tafada
Ta cigaba da cewa "wato ke ana maganar auranki kina maganar Neman aiki ko"
Maryam ta zumbura baki tace"aunty Abdul din da kansa yace in nema, kuma shima ya karbi takkadun nawa ya tafi dasu legos zai duba min a can"
Dariya abin ya bawa aunty ,bata ce komai ba kawai ta wuceta ta nifi kchin tana dariyarta ita mamakin yarinyar take sosai, tana da zuciya tana kuma da so da kaunar iyayenta, gashi ita macace.

Tasan duk wannan abin da take dominsu take yi.
[06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [30/05/2019 9:24 AM]
Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*97*
Cikin mutuwar jiki ta mike ta nufi daki ita kadai ta san abinda takeji a cikin zuciyarta, Wanka ta shiga duk da cewar tayi da safe kafin ta fita , amma yanda takejin jikinta haka in ba wankan tayi ba baza taji dadi ba, tanayi tana tunanin yadda za'ayi ta kara ganin uncle din wata zuciyar tace mata ,kawai ki tafi gurin Momy kai tsaye can ne zaki fi ganinshi sosai, sabida haka cikin sauri ta ke komai , ta shirya tsaf lokacin aunty ta kammala abinci ,sai ta nufi kchin din ta dibi iya yadda zai isheta ta fito ta zauna a falo ta fara ci.

Tace "aunty ina su Nafi'u ne naji gidan shiru"
"Kin manta sun fara zama a makaranta sabida lokacin saukarsu ya matso"
'Eh hakane sai yanzu Na tuna nima lokacin da za muyi haka mukai wannan zaman"
Hira sukeyi Sama-sama Maryam tace"auntt zan leqa gurin Momy mu gaida"
"Sai kin dawo kice ina gaishe ta"
"Zataji aunty"
Maryam ta mike cikin nutsuwa ta nufi part din Momy,
Kan ta a kasa take tafiya sai tafara jiyo wani mugun kamshi tayi saurin daga kanta.

Nasir ta hango tsaye shida wani , Wanda baza ta taba mantawa da fuskarshi ba wato tony daya daga cikin yaran Nasir ne
Kallonshi takeyi sosai yana cikin suit Masu tsadan gaske hannushi duk biyun suna zube cikin aljihun wandon dake jikinshi, suna magana da Tony Sam bai ganta ba sabida ya bawa hanyar da tafito baya,
Cikin zuciyarta tace Allah yasa ba fita zai yi ba.

Tony ya rika satar kallonta har ta karaso daf dasu, kanta a kasa
Nasir yanawa Tony magana amma yana can yana kallon wani guri
Tsawa ya buga masa yace"ya ina maka magana kana kallon wani gur....

Kafin ya karasa maganar yaji ana kokarin bude kofar falon yayi sauri ya juya, gabanshi ya fadi lokacin da sukayi ido hudu da ita ,yanzu babu niqabi hakanan babu hijabin babu safa , tana sanye cikin doguwar Riga irin ta Larabawa ta nan nade kanta ,rigar baka ce wuluk mai manyan stons jajaye ,Maryam tayi bala'in kyau sosai, Nasir tsaf yaga yarinyar ta koma (Nancy Shararriyar mawakiyar nan ta kasar saudia)
Sai yayi saurin dauke kanshi yana Jan wani mutsiya cin tsaki
Maryam kuwa taji dadi sosai sabida tun daga nesa ta kare masa kallo tana kokarin bude kofar ta shiga ya daka mata wata mutsiyaciyar tsawa, yace"Ke ubanki ki aje a ciki zaki shiga, Allah a fuska fir'auna a zucci"
Maryam ta tsaya hannuta rike da kofa tana kallonshi ,ranta ya baci da zagin da yake mata ,amma sai ta basar kawai ta sassauta murya tana wani irin salo da idonta tace"A'a babu Wanda Na aje a ciki zan shiga mu gaisa da Momy ne"
[30/05/2019 9:50 AM]
Binta Umar Abbale: "Wuce ki bamu guri munafuka kawai da baki zo kin gaida ta ba sai da ki kaga ina gida, wa zaki rainawa hankali ne, ni baki San ko inawarki bana kaunar gani ba"
Yafada cikin hargagi domin har ga Allah abinda yake zuciyarshi ya ke fada, Sam bashi da rufi ko munafurci shiyasa yake zaune lafiya,a sali ma baya shiri da munafiki
Shiru tayi kawai ta juya zata bude ta shiga Nasir ya fizgo ta ya yar gefe guda, ya nuna ta da hannu gami da cewa" sai ki bari in fita tukkuna sannan kyazo kiyi munafurcin naki, tunda kin zama mayya ke Duk in da nake sai ki je gurin"
Maryam ta mike tana karkade jikinta, kamar zatayi kuka tace"uncle Allah shine zai saka min da abinda kake min"
Ba tare da yace mata komai ba ya mai da hankalinshi kan Tony cikin bada Umarni yace"kaje Mota ganin zuwa"
da sauri Tony ya wuce, shi kuma ya sakai cikin falon bai kuma kallon gefan da Maryam take tsaye ba
A fili tace"yau zan nuna maka wannan maytar da dai da kake kirana kullum da ita.

Sai kawai ta rufa mishi baya
Momy Na zaune cikin kujera hannunta rike da romot tana canza tasha ta daga kai tana kallon Maryam cikin dariya tace"Dota yanzu nake zan canki a raina wallahi jiya kinsha aiki"
Maryam ta zauna kujarar dake fuskantar Momy tana murmushi tace"wane irin aiki kuma Momy"?

"Aikin towo mana , ai yayi albarka ma kiga my son duk rashin kin sa da abinci jiya towonki yayi mishi dadi gashi nan yana cin dumame"
Maryam ta kalli Nasir yana zaune kan daining, Yana cin towo,abin yayi mugun daure mata kai,tabbas da yasan itace tayi girkin tasan ba zai ci ba,amma dubi yadda ya zage yana cin yanzu.

Murmushi kawai tayi bata cewa Momyn komai ba
Momy tace"yawwa kafin ya kammala Dota gyara mishi dakin nasa,kin San dai halinshi"
Maryam ta ce"kai Momy wane irin hali ne da uncle din kuma"
"Rigama ne dashi kamar wani yaro kankani"
Momy tafada tana tabe Bak
Dariya Maryam tayi kawai ta nufi dakin Nasir din
Cikin mamaki ya bi bayanta da kallo ganin ta nufi Dakinshi ,ya girgiza kai kawai yace"wannan yarinyar batada zuciya wallahi amma yanzu yanzu zanyi maganinta.
[30/05/2019 10:10 AM]
Binta Umar Abbale: Cikin sauri ya kammala ya mike yana gobe bakinshi da tussue, kai tsaye bedroom din nashi ya nufa ranshi a bace, Momy ta bishi da kallo tana cewa "ai yanzu nasa Maryam ta gyara maka dakin naka"
Bai saurari Momyn ba kawai ya Sakai cikin dakin nasa
Maryam Na jera filolilikan gado kawai taji an han kadata tafadi kan bed din kafin tayi wani yunkuri ya bita ya danne ta sosai ,suka fara kallon kallo ita dashi gabanta yana wani irin bugawa shi kuma fuskasa a hade take tamau ,kawai ya zira hannunshi guda cikin rigarta yana kokarin balle botiran rigar , Maryam ta gigice tana tunkude shi,amma kamar dotse ta ke turewa yace"uban wa ya baki izinin shigo min daki Dan uwarki"
Kai tsaye tace"Momy ce ta ce nazo in gyara maka"
Maryam tana sane tafadi haka in mai hankali ne shi ai Momyn ya zaga
"Vrygood"
Yarinya yau zaki san ni kike wa rashin kunya ,sai na yaga ki yanzu, kafin Maryam tace komai kawai taji yana kokarin tale mata kafafu, ta kwala kara tana kokarin mikewa zaune hannunta dafe da kirjinta sabida yayi nasarar balle mata botira duk mamanta sun fito a cikin briziyya.
[06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [30/05/2019 10:51 PM]
Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*98*
Sosai ya tale mata kafafu ya tsura mata kawai yana kallo , da kyar yace"mai yasa kullum kike zuwa kina damuna cikin bacci na yau sai kin fadamin ke mayya ce ko kuwa"
Yafada fuskarshi a murtuke
Kuka takeyi sosai tana dukanshi da duk hannunwata tace"Ka sakarmin kafafu mugu azzalimi Allah zai saka min"
Lumshe ido yayi yana bin ta da wani mayataccan kallo kanaganinshi kasan na tsantsar sha'awa ne.
Chapter 43 · 0% Book details