Sashe 59
Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dariya yake mata kasa-kasa har ta ficr daga dakin nashi, a fili yace"babu wani taimako da zan miki da girmanki,kawai ya cigaba da abinda yakeyi
Mubina da Maryam ko wacce ta shiga halin ni"yasu, ko wacce tana jiyar kanta, tsawon kwanaki bakwai babu wacce ya kara saurara sabgar gabanshi kawai yakeyi.
[20/06, 14:33] +234 808 996 5176: [6/20, 09:33] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*124*
Babu abinda yake fito da ita daga part din ta kullum a kulle,yau tsawon kwana takwas kenan,duk wani abu da take nema da akwai a ciki, kamar babu abinda ya taba shiga tsakaninta da wani da namiji yadda ta girgije tayi shar, suna waya da Momy kullum tana tambayarta lafiyarta, bata taba fada mata abinda yake faruwa tsakaninta da Nasir ba
Abinci dai-dai cikinta take girkawa kullum in ta zauna ci sai ta tuno Amanar da Momy ta bata ta Ancle wata zuciyar tace mata taje ta sameshi, inda yake ta gani ko yana cin abinci,sai kuma wata zuciyar tace mata Nasir dai ba yaro bane hausawa sukace lafiya itace take boya, kwata-kwata yanzu bata kaunar ta ganshi sabida wani irin mugun tsoransa take ji
Mubina ma gefe taja tana jiyyar kanta sam bata kara marmarin sake haduwa da Nasir din ba
Yana tsaye a gaban drssing mirrow yana taje sumarshi wacce taji mayuka masu uban tsada tayi wani bakikkirin da ita har wani nan nadewa yake fuskarshi tayi wani haske kana ganin shi da yanayin fatarshi kasan yana hutawa,
yana sanye da wasu uban suit masu masifar tsada wanda sukai mishi uban kyau,ya zauna gefan bed din shi yana daura takalmi, wayarshi ce tayi kara, Abbas
"hello"
yafada gami da makale wayar da kafadarshi ya cigaba da daure igiyar takalmin
daga daya ban garan Abbas yace"ka fito ne,kasan kafin muwuce airport dole zamu sallami mutanan dake jiranmu"
"kaga Malam ban fitoba ma ina gida, ko na fito ma babu wanda zan saurara wallahi kaji na rantse kawai kayi kokari ka sallami jama'a kafin in karaso,sabida tsabar iskanci sai ka dinga barin mutane wai lalai sai nazo sannan"
ganin yadda Nasir yake masa masifa yace"kaga saurara min Malam kwana biyu in kazo ofis ba ina lure da kai baka tsinana komai sai aukin tunani ko na meye oho maka ni dai nafada maka akwai jama'a suna jiranka kuma tun jiya suka zo daga ghana sabida haka sai kafito"
kashe wayar yayi yana jan tsaki babu abinda yace da Abbas din kawai ya cigaba da shirinshi
tsaf ya shirya ya dauki wata karamar jaka irin ta mata fiya
kai tsaye part din Mubina ya nufa sai zabga wani mugun kamshi yake
Mubina na zaune a falo tana kallo tana braekfarst tana sanye da kayan bacci bata cire ba,yayi sallama gami da shiga ciki
[6/20, 09:56] Binta Umar Abbale: Gabanta ne yafadi lokacin da ta ji kamshin turarashi kafin ta ankara ya shigo falon cikin sallama fuskarsa babu yabo babu fallasa
tunda ya shigo take binshi da wani kallon wanda ita kadai tasan ma'anarshi yau yayi mata wani kwarjini ga wani uban kyau da yayi, fuskara take bi da kallo yana tsaye yana kallonta ji take tamkar ta je tai tata shafa kwantacan gashin da yabi kewayayyiyar fuskarshi ya kwanta yai sosai sai kyalli yakeyi abinka da farin mutum.
kallonta yake yana jira yaga zata gai dashi koko har yanzu girman kan yana nan
kamar tasan tunanin da yake kenan tace"kanina sai ina kuma da alama zakayi tafiya ne"
"Eh zan je America zamu ni jirgin 12:00 pm ni da Abbas , zamu dawo ranar ita yau so ki kula da kanki ,babu ruwanki da waccan yarinyar ko wacce ta zauna ma tsayinta"
"Ok shikkenan sai kadawo da kake min maganar babu ruwana da waccan " yar talakawan yo ni dama meye runawa na da ita,ita kanta tasan cewar ruwa ba sa'an kwando bane"
"Oho miki"
yafada yana kokarin fita,sai yai saurin dakatawa gami da juyowa ya wani sha kunu sosai yace"wato bani da matsayin da zagi gai dani ko a matsayina na mijinki sabida kin rai nani"
diriricwa tayi tana kallonshi har zatace masa kai ne ai zaka gaidani tunda kasa kake dani,sai wata zuciyar ta kwabeta sabida tuno karanta dashi sati daya da ya huce
Tace"to ka shigo ka tsaya a tsaye ko zama kakiyi ta yaya zan gai daka"
kallonta yayi yace"ok shikkenan na lura har yanzu baki dauke ni a matsayin miji ba,amma insha Allahu in na dawo zan nuna miki matsayinki"
yana gama fadar maganarsa ya sa kai ya fice daga falon,
kai tsaye part din Maryam ya nufa.
[20/06, 20:55] +234 808 996 5176: .[6/20, 12:06] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*125*
Shiru falon nata tamkar babu wani mahalukin da yake rayuwa ciki tana cikin bedroom dinta a kwance wani irin zazzabi ta tashi dashi mai shiga kashi gabobinta duk ciwo suke mata,tana kwance kan bed ta kudundune jikinta cikin bargo sai rawar dari take,ta rika jin motsi kamar anshigo falon,
yunkurawa tayi tana kokarin mikewa zaune,shikuma ya sako kai dakin.
saurin dauke kanta tayi gabanta yana dukan uku-uku kwata-kwata bata tsammaci zuwanshi ba
idanshi a kanta har ya karaso kusa da ita
babu zato taga ya dago kanta dake kasa yana karewa fuskarta kallo
lokaci guda yayi kicin-kicin da fuska gabanshi na wata irin faduwa, Allah yasa kar zarginsa ya tabbata
sakin fuskar tata yayi gami da cewa"zanyi tafiya zuwa America sai rana ita yau zan dawo ki kula da kanki, bayan haka kuma na lura da abinda kike kunshewa kallo guda da nai miki sabida kafin in dawo ki ki samawa kanki mafita sabida kin san bazan taba karbar dan da ba nawa ba"
bai saurari abinda zatace ba kawai ya sakai ya fice daga dakin.
Tana kwance tana binshi da kallo har ya kari maganarshi ya fice tana mamakin furucinsa
itama tafara zargin wani abu gabanya ya dinga dukan uku-uku da sauri ta diro daga bed din ta nufi toliet ta dauko pt ta dauki fitsarinta ta fara kokarin gwadawa,Addu'a take Allah yasa kar zarginta ya zama gaskiya
Aikuwa Allah bai amsa mata ba domin positive ya nuna mata,zaman dirshan tayi a toilet din jikinta na kyarma,ranar da aka kawota gidan nan ranar tagama al'ada aranar tai wanka,kuma ranar ta dauki ciki,innalillahi wa inna ilayi raji'un
Kuka ne ya kufce mata tanayi tana mai-mai ta innalilahi dama rabo ne ya kawota gidan Nasir gashi ya fahimci ciki ne da ita tun ba aje ko ina ba, tasan sarai baya kaunar haihuwa ita kam ko zama da kasa zata hade baza ta yadda ya zubar mata da ciki ba
nan ta karaci kuke kukenta ta mike tayi wanka tafito ta shirya tsaf, ta dauki aniyar yaqi da Nasir duk abinda zai biyo baya zata dauka domin bazata yadda ya zubar mata da ciki ba.
[6/20, 16:21] Binta Umar Abbale: Tunda Nasir ya tafi basu hadu da Mubina ba ko wacce na gurinta, yau kwananshi biyar saura kwana biyu ya dawo kenan,
Mubina suna waya dashi kullum in bai kirata ba ita zata kirashi wani lokacin in "yan wulakancinsa suna kusa sai yaqi dagawa ku kuma yafara neman fada babu arziqi take masa sallama,ta aje wayar.
Maryam ko jikinta yaqi dadi kullum cikin zazzabi take ga jiri babu damar ta dade a zaune in ta mike tsaye sai jiri ya kusa kada ita, haka dai take daddafawa ta sha magunguna abin sai a hankali
Misalin karfe hudu na safe na yamma jirginsu Nasir ya sauka a filin saukar jirage na Malam Aminu dake kano,
Yaranshi Tony da giss suna hango fitowarshi daga jirgi suka nufeshi da sauri ko wanne fuskarsa dauke da murmushi na murnar dawowar oga
rungumeshi sukai suna dariya,shima dariyar yake sannan suka nufi inda motarsu take,
Giss yace" Boss ina Abokinka ne,naga tare kuka tafi"
"yana can na barshi yana hado mana kaya mybe gobe ko jibi ka ganshi"
Tony yace"Boss ina muka nufa ne"
hutawa yake so yayi yasan in ya je gida yanzu Momy bazata barshi ba,kai tsaye yace mu wuce can gest house dina idan na huta sai muje gurin Momy"
"Ok Boss"
lumshe idanshi yayi yana jin wani irin a jikinshi tsigar jikinshi sai tashi takeyi in ya tuno da wani abu wanda shi kadai yasan ko menene shi
Tony da Giss ne suke ta faman yi masa hira wani ya amsa wani ya share shi kadai ya san abinda yake damunshi tsawon kwanaki bakwai din nan da yayi dauriya kawai yake,amma bazai je ya kashe kanshi ba,tunda shi dai ga yadda Allah ya halliceshi
"Boss mun karaso"
Giss yafada bayan ya bude mashi kofa
a hankali ya bude idanshi wadanda suka kada sukayi jajazir dasu ya fito daga cikin motar,Giss yayi saurin yin gaba yaje ya bude mashi kofa yana jiran karasowarshi,
sai da ya shiga sannan ya bi bayanshi hannunshi rike da karamar jakarshi da ya tafi da ita
bayan ya aje jakar sai ya fito ya barshi domin yaji dadin hutawa
yana zama gefan gado wayarshi ta fara kara
wayar ya kalla ganin Momynshi ce yasa ya dauki wayar yana sauke ajiyar zuciya,
"Momah"
yafada muryarshi kasa-kasa
Itama ajiyar zuciyar ta sauke tace"Myson ya naji muryar ka kamar na mara lafiya,uhum? ina nan zaune ina jiran karasowarka, kace karfe hudu zaku sauka ko"?
Mubina da Maryam ko wacce ta shiga halin ni"yasu, ko wacce tana jiyar kanta, tsawon kwanaki bakwai babu wacce ya kara saurara sabgar gabanshi kawai yakeyi.
[20/06, 14:33] +234 808 996 5176: [6/20, 09:33] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*124*
Babu abinda yake fito da ita daga part din ta kullum a kulle,yau tsawon kwana takwas kenan,duk wani abu da take nema da akwai a ciki, kamar babu abinda ya taba shiga tsakaninta da wani da namiji yadda ta girgije tayi shar, suna waya da Momy kullum tana tambayarta lafiyarta, bata taba fada mata abinda yake faruwa tsakaninta da Nasir ba
Abinci dai-dai cikinta take girkawa kullum in ta zauna ci sai ta tuno Amanar da Momy ta bata ta Ancle wata zuciyar tace mata taje ta sameshi, inda yake ta gani ko yana cin abinci,sai kuma wata zuciyar tace mata Nasir dai ba yaro bane hausawa sukace lafiya itace take boya, kwata-kwata yanzu bata kaunar ta ganshi sabida wani irin mugun tsoransa take ji
Mubina ma gefe taja tana jiyyar kanta sam bata kara marmarin sake haduwa da Nasir din ba
Yana tsaye a gaban drssing mirrow yana taje sumarshi wacce taji mayuka masu uban tsada tayi wani bakikkirin da ita har wani nan nadewa yake fuskarshi tayi wani haske kana ganin shi da yanayin fatarshi kasan yana hutawa,
yana sanye da wasu uban suit masu masifar tsada wanda sukai mishi uban kyau,ya zauna gefan bed din shi yana daura takalmi, wayarshi ce tayi kara, Abbas
"hello"
yafada gami da makale wayar da kafadarshi ya cigaba da daure igiyar takalmin
daga daya ban garan Abbas yace"ka fito ne,kasan kafin muwuce airport dole zamu sallami mutanan dake jiranmu"
"kaga Malam ban fitoba ma ina gida, ko na fito ma babu wanda zan saurara wallahi kaji na rantse kawai kayi kokari ka sallami jama'a kafin in karaso,sabida tsabar iskanci sai ka dinga barin mutane wai lalai sai nazo sannan"
ganin yadda Nasir yake masa masifa yace"kaga saurara min Malam kwana biyu in kazo ofis ba ina lure da kai baka tsinana komai sai aukin tunani ko na meye oho maka ni dai nafada maka akwai jama'a suna jiranka kuma tun jiya suka zo daga ghana sabida haka sai kafito"
kashe wayar yayi yana jan tsaki babu abinda yace da Abbas din kawai ya cigaba da shirinshi
tsaf ya shirya ya dauki wata karamar jaka irin ta mata fiya
kai tsaye part din Mubina ya nufa sai zabga wani mugun kamshi yake
Mubina na zaune a falo tana kallo tana braekfarst tana sanye da kayan bacci bata cire ba,yayi sallama gami da shiga ciki
[6/20, 09:56] Binta Umar Abbale: Gabanta ne yafadi lokacin da ta ji kamshin turarashi kafin ta ankara ya shigo falon cikin sallama fuskarsa babu yabo babu fallasa
tunda ya shigo take binshi da wani kallon wanda ita kadai tasan ma'anarshi yau yayi mata wani kwarjini ga wani uban kyau da yayi, fuskara take bi da kallo yana tsaye yana kallonta ji take tamkar ta je tai tata shafa kwantacan gashin da yabi kewayayyiyar fuskarshi ya kwanta yai sosai sai kyalli yakeyi abinka da farin mutum.
kallonta yake yana jira yaga zata gai dashi koko har yanzu girman kan yana nan
kamar tasan tunanin da yake kenan tace"kanina sai ina kuma da alama zakayi tafiya ne"
"Eh zan je America zamu ni jirgin 12:00 pm ni da Abbas , zamu dawo ranar ita yau so ki kula da kanki ,babu ruwanki da waccan yarinyar ko wacce ta zauna ma tsayinta"
"Ok shikkenan sai kadawo da kake min maganar babu ruwana da waccan " yar talakawan yo ni dama meye runawa na da ita,ita kanta tasan cewar ruwa ba sa'an kwando bane"
"Oho miki"
yafada yana kokarin fita,sai yai saurin dakatawa gami da juyowa ya wani sha kunu sosai yace"wato bani da matsayin da zagi gai dani ko a matsayina na mijinki sabida kin rai nani"
diriricwa tayi tana kallonshi har zatace masa kai ne ai zaka gaidani tunda kasa kake dani,sai wata zuciyar ta kwabeta sabida tuno karanta dashi sati daya da ya huce
Tace"to ka shigo ka tsaya a tsaye ko zama kakiyi ta yaya zan gai daka"
kallonta yayi yace"ok shikkenan na lura har yanzu baki dauke ni a matsayin miji ba,amma insha Allahu in na dawo zan nuna miki matsayinki"
yana gama fadar maganarsa ya sa kai ya fice daga falon,
kai tsaye part din Maryam ya nufa.
[20/06, 20:55] +234 808 996 5176: .[6/20, 12:06] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*125*
Shiru falon nata tamkar babu wani mahalukin da yake rayuwa ciki tana cikin bedroom dinta a kwance wani irin zazzabi ta tashi dashi mai shiga kashi gabobinta duk ciwo suke mata,tana kwance kan bed ta kudundune jikinta cikin bargo sai rawar dari take,ta rika jin motsi kamar anshigo falon,
yunkurawa tayi tana kokarin mikewa zaune,shikuma ya sako kai dakin.
saurin dauke kanta tayi gabanta yana dukan uku-uku kwata-kwata bata tsammaci zuwanshi ba
idanshi a kanta har ya karaso kusa da ita
babu zato taga ya dago kanta dake kasa yana karewa fuskarta kallo
lokaci guda yayi kicin-kicin da fuska gabanshi na wata irin faduwa, Allah yasa kar zarginsa ya tabbata
sakin fuskar tata yayi gami da cewa"zanyi tafiya zuwa America sai rana ita yau zan dawo ki kula da kanki, bayan haka kuma na lura da abinda kike kunshewa kallo guda da nai miki sabida kafin in dawo ki ki samawa kanki mafita sabida kin san bazan taba karbar dan da ba nawa ba"
bai saurari abinda zatace ba kawai ya sakai ya fice daga dakin.
Tana kwance tana binshi da kallo har ya kari maganarshi ya fice tana mamakin furucinsa
itama tafara zargin wani abu gabanya ya dinga dukan uku-uku da sauri ta diro daga bed din ta nufi toliet ta dauko pt ta dauki fitsarinta ta fara kokarin gwadawa,Addu'a take Allah yasa kar zarginta ya zama gaskiya
Aikuwa Allah bai amsa mata ba domin positive ya nuna mata,zaman dirshan tayi a toilet din jikinta na kyarma,ranar da aka kawota gidan nan ranar tagama al'ada aranar tai wanka,kuma ranar ta dauki ciki,innalillahi wa inna ilayi raji'un
Kuka ne ya kufce mata tanayi tana mai-mai ta innalilahi dama rabo ne ya kawota gidan Nasir gashi ya fahimci ciki ne da ita tun ba aje ko ina ba, tasan sarai baya kaunar haihuwa ita kam ko zama da kasa zata hade baza ta yadda ya zubar mata da ciki ba
nan ta karaci kuke kukenta ta mike tayi wanka tafito ta shirya tsaf, ta dauki aniyar yaqi da Nasir duk abinda zai biyo baya zata dauka domin bazata yadda ya zubar mata da ciki ba.
[6/20, 16:21] Binta Umar Abbale: Tunda Nasir ya tafi basu hadu da Mubina ba ko wacce na gurinta, yau kwananshi biyar saura kwana biyu ya dawo kenan,
Mubina suna waya dashi kullum in bai kirata ba ita zata kirashi wani lokacin in "yan wulakancinsa suna kusa sai yaqi dagawa ku kuma yafara neman fada babu arziqi take masa sallama,ta aje wayar.
Maryam ko jikinta yaqi dadi kullum cikin zazzabi take ga jiri babu damar ta dade a zaune in ta mike tsaye sai jiri ya kusa kada ita, haka dai take daddafawa ta sha magunguna abin sai a hankali
Misalin karfe hudu na safe na yamma jirginsu Nasir ya sauka a filin saukar jirage na Malam Aminu dake kano,
Yaranshi Tony da giss suna hango fitowarshi daga jirgi suka nufeshi da sauri ko wanne fuskarsa dauke da murmushi na murnar dawowar oga
rungumeshi sukai suna dariya,shima dariyar yake sannan suka nufi inda motarsu take,
Giss yace" Boss ina Abokinka ne,naga tare kuka tafi"
"yana can na barshi yana hado mana kaya mybe gobe ko jibi ka ganshi"
Tony yace"Boss ina muka nufa ne"
hutawa yake so yayi yasan in ya je gida yanzu Momy bazata barshi ba,kai tsaye yace mu wuce can gest house dina idan na huta sai muje gurin Momy"
"Ok Boss"
lumshe idanshi yayi yana jin wani irin a jikinshi tsigar jikinshi sai tashi takeyi in ya tuno da wani abu wanda shi kadai yasan ko menene shi
Tony da Giss ne suke ta faman yi masa hira wani ya amsa wani ya share shi kadai ya san abinda yake damunshi tsawon kwanaki bakwai din nan da yayi dauriya kawai yake,amma bazai je ya kashe kanshi ba,tunda shi dai ga yadda Allah ya halliceshi
"Boss mun karaso"
Giss yafada bayan ya bude mashi kofa
a hankali ya bude idanshi wadanda suka kada sukayi jajazir dasu ya fito daga cikin motar,Giss yayi saurin yin gaba yaje ya bude mashi kofa yana jiran karasowarshi,
sai da ya shiga sannan ya bi bayanshi hannunshi rike da karamar jakarshi da ya tafi da ita
bayan ya aje jakar sai ya fito ya barshi domin yaji dadin hutawa
yana zama gefan gado wayarshi ta fara kara
wayar ya kalla ganin Momynshi ce yasa ya dauki wayar yana sauke ajiyar zuciya,
"Momah"
yafada muryarshi kasa-kasa
Itama ajiyar zuciyar ta sauke tace"Myson ya naji muryar ka kamar na mara lafiya,uhum? ina nan zaune ina jiran karasowarka, kace karfe hudu zaku sauka ko"?