Sashe 14
Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya tayi kadan har dimful din ta ya motsa ,Abinda yake mutukar so kenan a gareta tace Uncle kenan kullum sai kace na makara dubi time fa takwas yanzu tayi tafada tana kallon Agogon hannunta,
Hannun yabi da kallo gami da kurawa fatar ta ido ganin wata lafiyaryiyar fata tamkar ka matsa jini ya bulo harda wani gashi gashi a kwance,
Yace"ae nufi na kin Makara baki zo naganki da wuri ba,
Murmushi tayi tana gyara zaman hijab dinta ganin yadda yake satar kallon hannunta ,tayi gaba kawai ta rabu dashi anan domin in Dan ta daka ta tashi sai su lalace anan gurin ,gashi dokar Makarantar babu soyayya tsakanin dalibi da daliba ballantana Malami da daliba dayawa Malamai da daliban makarantar basu fahimci Son ta yakeyi ba sai suke ganin kamar haduwar jini kawai kasancewar Maryam din tana da kokari cikin skull din gami da tsabbata da ladabi da biyyaya shiyasa kowane Malami yake son ta,
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
[28/03, 00:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
WRITTEN BY*
_*Binta Umar*_
*MAMAN ABADUL WAHABU*
~*MRS AHAMAD GWADABE*~
_*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA 200 IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_
08089965176
Har a katashi daga skull Maryam najin bakin cikin Abinda Uncle yayi mata.
Sabida haka ranta a bace ta shiga gida tun da get Baban gida yake Jan ta da wasa kamar yadda ya saba ,Amma bata tanka mashi ba tayi wucewarta ciki ko jiransu Nafi'u batayi ba idan sun gama shirmensu sa shi go domin su ma haushinsu takeji ganin A gabansu Uncle din yaci mata mutumchi basu nuna damuwarsu ba Sai kace shashashai suka zauna cikin motar duk dai yadda suke dashi ba kamar ita ba ne.
Aunty tana kallon yanayinta tasan yau halin nata ne ya motsa idan ba'ayi sa'a ba haka zata kwana ta yini bata kula kowa ba.
Tace"Aunty sannu da gida"
"Yawwa Maryam kundawo Lafiya"?
Ina su Nafi'u?
"Suna can gurin Baban gida" tafada yayin da take kokarin shiga farlour nasu,
Tabe baki Aunty tayi tace"Miskili kafi mahaukaci ban haushi"
Ta cigaba da Aikinta cikin kwanciyar hankali.
*******
To Nasir yau kwata kwata bai fita yawo ba tun safe yana part dinshi a kulle bayan ya dawo daga motsa jiki bacci yake bai tashi ba sai bayan la'asar ,yana duba wayarshi miscall din Dady Har biyar ,gabanshi ne yafadi a fili yace Lallai yau a kwai rigima a gidan nan.
Mi kewa yayi da jiki a mace ya shige toilet domin wanka Alwala ya daura bayan yaga ma wanka n yafito ya kimtsa cikin qananun kaya As'usel sannan ya tada Sallah nan cikin dakin nashi Wanda in da da ne fita zaiyi suyi tare da su Malam Ya'u
Bayan ya idar yayi Addu'oinsa iya yadda ya sawwaqa ya mike daga kan daddumar ,yaje ya dauki wayarshi yana laluben numbar Dady nashi yasan yau sai ya sha fada
Bugu daya tayi Alh Huseen ya daga gami da gyaran Murya.
Kwantar da kansa yayi kamar wani mummuni yace"Dady barka da Yam a"?
"Barka kadai" mai kakeyi tun dazu nakira wayarka ya kai sau biyar baka daga ba"?
Ko kana can gurin shadgancin naka"
Shafa kai ya soma tamkar yana gabanshi yace"Aa Dady wallahi ina gida ma"
Da sauri Dady yace "kana gida kanaji ina kiran wayarka kaqi dagawa ko sabida kar in dame ka?
Yafada cikin bacin rai!
"Aa No" Dady ba haka bane Bacci nake yi ne wallahi kasan A kwai gajiya a tare dani ban gama watstsakewa ba" yafada kamar gaske.
"A kwai gajiya a tare da kai Amma duk dare kana waje Dady yafada cikin tuhuma
Dariya yafara qasa qasa yace dady kenan kasan ina da Abokai sosai So Dole in Dan fita mu gaggaisa da juna"
Tsaki Dady n yaja yace" Mubar wannan Maganar duk Abinda kake ciki nasani Nasir babu Abunda zaka boye min"
"Ok dady Mubar ta tunda ba kaso" Nasir din yafada hankalinshi kwance
Dady ya cigaba da Cewa" kana sane dai dacewar Monday ta Sama zaka fara Aiki ko A sabon Asibitinka ko?
"Eh dady Ina sane "
Ok A kwa likitoci da Muka tanada Manya zamu riqa biyansu Albashi mai tsoka domin su ruqa taimakon Al'umar Musulmi" dady yafada yana sauke nuffashi
"Ok Dady ae babu damuwa nima can Ina da wasu da Nayi wa Alkwarin daukarsu Aiki Abokan karatu nane duk Mata ne Amma ba"yan Najeria ba ne
Daya a gana take daya kuma can kudu ne ban dai riq sunan garin nasu ba"
Dady yace"in dai ka Aminta dasu ae shikkenan mu dai muna bukatar wa"yanda zasu kawo mana ci gaba A gurin"
"Eh in sha Allahu Dady Teema da Mery sun San Akinsu zasu kawo cigaba"
Ok sai ka zauna dasu sosai ka yanke musu Albashi ko ?dady din yafada
"Eh in sha Allahu zan kira ko wacce a waya tazo mukara yin intervieo da su"
"Hakan yayi duk Wani shirye shirye ka gama shi kafin ranar bana son shashanci"
"Ok Dady kar kadamu duk yadda kace za'ayi haka"
Kashe Wayar Dady yayi ,
Sai yabi wayar da kallo yana sakin Murmushi ,A fili yace Dady na Momy kenan.
Ficewa yayi daga sheshen nasa kai tsaye part din Momy ya nufa kanshi a sunkuye yana faman daddana wayarshi,
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
[30/03, 01:54] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
WRITTEN BY*
*Binta Umar*
~*MAMAN ABDUL WAHABU*~
_*WANNAN BOOK DIN NASIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_
08089965176
Daga can bakin get ya hango Mutananshi su Nafi'u sun dawo daga makarantar isilamiyya Baban gida ya tsayar dasu yana tsokanar Maryam.
Bata tanka masa tayi gaba kawai tabarsu Nafi'u gurin domin tun safe takejin dacin Rai ita a rayuwarta ta tsani wulakanci da to zarci shiyasa bata shiga sabgar "yayan masu kudin unguwar ko a makaranta suka hadu kowa harkar gabanshi yake sai kaji suna ta yadda mata da habaici su nace sai girman kai ita ba" yar kowan kowa "yar mai gadi,
Tana hango Ancle ta dakata da tayi niyyar shiga gurin Momyn ,sai tafasa sabida ganin can ya nufa shima.
Kan ta a qasa cikin Niqab kamar ko da yaushe tazo ta wuce shi tayi bangaransu,
Yayi mata wata tsawa cike da Neman fitina yace"ke Aljana a kwaba tsaya nan gurin"
Tsayawa tayi jikinta a sanyaye sabida ta tsani wannan sunan da yake kiranta dashi wai Aljana wannan tsabar qiyayya dame tayi kama.
Ya karaso gurin Cikin Yanayin tafiyarshi ya tsaya daf da ita ya sanya hannu ya fuzge Niqab din ,yana mata wani wulakantaccen kallo yace" Ke Nan gidan ba gidan "yan Shi'a bane sannan bana "yan izala bane da zaki riqa sanya Abu kina rufe fuska sabida tsabar Munafurci da Annamimanci wallahi duk randa Na kara ganinki da wannan Abin sai nasa an lalata miki fuska.
Tunda yafara maganar kanta a kasa yake ,sai da yama tadago kai ta dallare shi da idonta da suke sakashi faduwar gaba,ta zuba masa shi!
Saurin dauke kansa yayi daga kanta gabanshi yana faduwa kamar ko da yaushe in ya kalli kwayar idon ta.
Sai ta sunkuya ta dauki niqab din kawai bata tan ka masa ba ,tana da gowa ya tattaro yawo ya tofa mata a fuska yana ya mutse fuska yabar gurin yana duba wayarsa jin kira ya shigo ,Anwar ne ya kirashi,
Maryam ko Niqab din ta sanya ta goge yawon da ya tofa Mata ta nufi bangaran nasu tana kukan bakin ciki wai ita yaya zatayi da Uncle ne a rayuwarta mai tayi masa ne mai zafi a rayuwa.
Allah yasa duk wannan Abun dake faruwa su malam Ya'u basa gani sabida tazarar dake tsakaninsu da get din
"Yace yaya kai ne mutumi na"
Daga daya bangaran Anwar yace"kai Nifa wannan "yar iskar ta takura min wai yau bata ganka ba gashi takira wayarka taji a kashe shine tun safe ta addabe ni lallai sai Na kawo ta gidan Ku"
"Wa cece wai"?
"Wacece kuwa in ba Baby ba"
"Mtsss wallahi kar ka sake ka kawo ta nan Allah ranka sai ya baci Ka sake ka nunawa Baby gidan nan zata zo ne kawai ta takura min"
"To kayi mata waya kawai yanzunan tace dani gata nan zuwa wai in kawo ta" yarinya sai kace mayya ta makale maka sai kace mu ba maza bane"
"Ae kuwa zan kira ta ni kai Na fara gajiya da nacin ta wallahi"
Dariya Anwar yayi yace "wato gishiri ya salance kenan?"
"Ko daya Wallahi jarabar ta ce ta ishe ni"
"Mtssss ae sai kayi A boy kasamu dama kake wasa da ita billahillazi dani nasamu damar ka da Sai na ragargaji "yan mata iya son rai Na"
Yaci gaba da cewa yanzu "yaya zanyi gurin yaudarar my Maryam dina ne Wallahi kwana nake tunanin ta gaskiya yarinyar ta hadu da yawa,
Dariya Nasir yayi yace" kazo kawai da zuman zaka Auri shegiya daga nan sai ka Aiwatar da qudirinka a kanta yan zunan ma ta dawo daga makaranta Wai ita lallai kintsatsstiya har da rufe fuska.
_DUK WACCE TA ZAGE MU KAN TA TA ZAGA LITTAFI DAI MUN SIYAR BA MUCE LALLAI KI SIYA BA DA BAMU YADDA DA KANMU BA BAZA MUCE MUN SIYAR BA SABIDA MUN SAN A KWAI MASU SIYA IN KE BAZAKI SIYA BA DAMA BAMA BUKATAR KI SIYA DIN DOMIN BAKI DA KUDIN SIYA SHIYASA KIKE RARAGEFE KIKE NEMAN NA BATI SIDDAN KI KARANTA ,BABU YADDA ZA'AYI MU BATA LOKACINMU MU YI RUBUTU BATARE DA MUNSAN A NASIYA BA ,IN HAKANE AIKIN BANZA MUKE YI KENAN DAN ALLAH IDAN KINJI HAUSHI KIJE KI FARA RUBUTU KIJI YADDA A KEJI KI GANI KO ZA'A SAI NAKI ,HASSADA DAI GA MAI RABO TAKI CE_
_*INA ALFAHARI DA QUNGIYARMU ZAMANI WRTES ALLAH YAQARA HADE KANMU*_
*BINTA UMAR ABBALE*
[03/04, 02:10] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
WRITTEN BY*
*Binta Umar*
_*MAMAN ABDUL WAHABU*_
*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI.
Hannun yabi da kallo gami da kurawa fatar ta ido ganin wata lafiyaryiyar fata tamkar ka matsa jini ya bulo harda wani gashi gashi a kwance,
Yace"ae nufi na kin Makara baki zo naganki da wuri ba,
Murmushi tayi tana gyara zaman hijab dinta ganin yadda yake satar kallon hannunta ,tayi gaba kawai ta rabu dashi anan domin in Dan ta daka ta tashi sai su lalace anan gurin ,gashi dokar Makarantar babu soyayya tsakanin dalibi da daliba ballantana Malami da daliba dayawa Malamai da daliban makarantar basu fahimci Son ta yakeyi ba sai suke ganin kamar haduwar jini kawai kasancewar Maryam din tana da kokari cikin skull din gami da tsabbata da ladabi da biyyaya shiyasa kowane Malami yake son ta,
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
[28/03, 00:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
WRITTEN BY*
_*Binta Umar*_
*MAMAN ABADUL WAHABU*
~*MRS AHAMAD GWADABE*~
_*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA 200 IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_
08089965176
Har a katashi daga skull Maryam najin bakin cikin Abinda Uncle yayi mata.
Sabida haka ranta a bace ta shiga gida tun da get Baban gida yake Jan ta da wasa kamar yadda ya saba ,Amma bata tanka mashi ba tayi wucewarta ciki ko jiransu Nafi'u batayi ba idan sun gama shirmensu sa shi go domin su ma haushinsu takeji ganin A gabansu Uncle din yaci mata mutumchi basu nuna damuwarsu ba Sai kace shashashai suka zauna cikin motar duk dai yadda suke dashi ba kamar ita ba ne.
Aunty tana kallon yanayinta tasan yau halin nata ne ya motsa idan ba'ayi sa'a ba haka zata kwana ta yini bata kula kowa ba.
Tace"Aunty sannu da gida"
"Yawwa Maryam kundawo Lafiya"?
Ina su Nafi'u?
"Suna can gurin Baban gida" tafada yayin da take kokarin shiga farlour nasu,
Tabe baki Aunty tayi tace"Miskili kafi mahaukaci ban haushi"
Ta cigaba da Aikinta cikin kwanciyar hankali.
*******
To Nasir yau kwata kwata bai fita yawo ba tun safe yana part dinshi a kulle bayan ya dawo daga motsa jiki bacci yake bai tashi ba sai bayan la'asar ,yana duba wayarshi miscall din Dady Har biyar ,gabanshi ne yafadi a fili yace Lallai yau a kwai rigima a gidan nan.
Mi kewa yayi da jiki a mace ya shige toilet domin wanka Alwala ya daura bayan yaga ma wanka n yafito ya kimtsa cikin qananun kaya As'usel sannan ya tada Sallah nan cikin dakin nashi Wanda in da da ne fita zaiyi suyi tare da su Malam Ya'u
Bayan ya idar yayi Addu'oinsa iya yadda ya sawwaqa ya mike daga kan daddumar ,yaje ya dauki wayarshi yana laluben numbar Dady nashi yasan yau sai ya sha fada
Bugu daya tayi Alh Huseen ya daga gami da gyaran Murya.
Kwantar da kansa yayi kamar wani mummuni yace"Dady barka da Yam a"?
"Barka kadai" mai kakeyi tun dazu nakira wayarka ya kai sau biyar baka daga ba"?
Ko kana can gurin shadgancin naka"
Shafa kai ya soma tamkar yana gabanshi yace"Aa Dady wallahi ina gida ma"
Da sauri Dady yace "kana gida kanaji ina kiran wayarka kaqi dagawa ko sabida kar in dame ka?
Yafada cikin bacin rai!
"Aa No" Dady ba haka bane Bacci nake yi ne wallahi kasan A kwai gajiya a tare dani ban gama watstsakewa ba" yafada kamar gaske.
"A kwai gajiya a tare da kai Amma duk dare kana waje Dady yafada cikin tuhuma
Dariya yafara qasa qasa yace dady kenan kasan ina da Abokai sosai So Dole in Dan fita mu gaggaisa da juna"
Tsaki Dady n yaja yace" Mubar wannan Maganar duk Abinda kake ciki nasani Nasir babu Abunda zaka boye min"
"Ok dady Mubar ta tunda ba kaso" Nasir din yafada hankalinshi kwance
Dady ya cigaba da Cewa" kana sane dai dacewar Monday ta Sama zaka fara Aiki ko A sabon Asibitinka ko?
"Eh dady Ina sane "
Ok A kwa likitoci da Muka tanada Manya zamu riqa biyansu Albashi mai tsoka domin su ruqa taimakon Al'umar Musulmi" dady yafada yana sauke nuffashi
"Ok Dady ae babu damuwa nima can Ina da wasu da Nayi wa Alkwarin daukarsu Aiki Abokan karatu nane duk Mata ne Amma ba"yan Najeria ba ne
Daya a gana take daya kuma can kudu ne ban dai riq sunan garin nasu ba"
Dady yace"in dai ka Aminta dasu ae shikkenan mu dai muna bukatar wa"yanda zasu kawo mana ci gaba A gurin"
"Eh in sha Allahu Dady Teema da Mery sun San Akinsu zasu kawo cigaba"
Ok sai ka zauna dasu sosai ka yanke musu Albashi ko ?dady din yafada
"Eh in sha Allahu zan kira ko wacce a waya tazo mukara yin intervieo da su"
"Hakan yayi duk Wani shirye shirye ka gama shi kafin ranar bana son shashanci"
"Ok Dady kar kadamu duk yadda kace za'ayi haka"
Kashe Wayar Dady yayi ,
Sai yabi wayar da kallo yana sakin Murmushi ,A fili yace Dady na Momy kenan.
Ficewa yayi daga sheshen nasa kai tsaye part din Momy ya nufa kanshi a sunkuye yana faman daddana wayarshi,
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
[30/03, 01:54] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
WRITTEN BY*
*Binta Umar*
~*MAMAN ABDUL WAHABU*~
_*WANNAN BOOK DIN NASIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_
08089965176
Daga can bakin get ya hango Mutananshi su Nafi'u sun dawo daga makarantar isilamiyya Baban gida ya tsayar dasu yana tsokanar Maryam.
Bata tanka masa tayi gaba kawai tabarsu Nafi'u gurin domin tun safe takejin dacin Rai ita a rayuwarta ta tsani wulakanci da to zarci shiyasa bata shiga sabgar "yayan masu kudin unguwar ko a makaranta suka hadu kowa harkar gabanshi yake sai kaji suna ta yadda mata da habaici su nace sai girman kai ita ba" yar kowan kowa "yar mai gadi,
Tana hango Ancle ta dakata da tayi niyyar shiga gurin Momyn ,sai tafasa sabida ganin can ya nufa shima.
Kan ta a qasa cikin Niqab kamar ko da yaushe tazo ta wuce shi tayi bangaransu,
Yayi mata wata tsawa cike da Neman fitina yace"ke Aljana a kwaba tsaya nan gurin"
Tsayawa tayi jikinta a sanyaye sabida ta tsani wannan sunan da yake kiranta dashi wai Aljana wannan tsabar qiyayya dame tayi kama.
Ya karaso gurin Cikin Yanayin tafiyarshi ya tsaya daf da ita ya sanya hannu ya fuzge Niqab din ,yana mata wani wulakantaccen kallo yace" Ke Nan gidan ba gidan "yan Shi'a bane sannan bana "yan izala bane da zaki riqa sanya Abu kina rufe fuska sabida tsabar Munafurci da Annamimanci wallahi duk randa Na kara ganinki da wannan Abin sai nasa an lalata miki fuska.
Tunda yafara maganar kanta a kasa yake ,sai da yama tadago kai ta dallare shi da idonta da suke sakashi faduwar gaba,ta zuba masa shi!
Saurin dauke kansa yayi daga kanta gabanshi yana faduwa kamar ko da yaushe in ya kalli kwayar idon ta.
Sai ta sunkuya ta dauki niqab din kawai bata tan ka masa ba ,tana da gowa ya tattaro yawo ya tofa mata a fuska yana ya mutse fuska yabar gurin yana duba wayarsa jin kira ya shigo ,Anwar ne ya kirashi,
Maryam ko Niqab din ta sanya ta goge yawon da ya tofa Mata ta nufi bangaran nasu tana kukan bakin ciki wai ita yaya zatayi da Uncle ne a rayuwarta mai tayi masa ne mai zafi a rayuwa.
Allah yasa duk wannan Abun dake faruwa su malam Ya'u basa gani sabida tazarar dake tsakaninsu da get din
"Yace yaya kai ne mutumi na"
Daga daya bangaran Anwar yace"kai Nifa wannan "yar iskar ta takura min wai yau bata ganka ba gashi takira wayarka taji a kashe shine tun safe ta addabe ni lallai sai Na kawo ta gidan Ku"
"Wa cece wai"?
"Wacece kuwa in ba Baby ba"
"Mtsss wallahi kar ka sake ka kawo ta nan Allah ranka sai ya baci Ka sake ka nunawa Baby gidan nan zata zo ne kawai ta takura min"
"To kayi mata waya kawai yanzunan tace dani gata nan zuwa wai in kawo ta" yarinya sai kace mayya ta makale maka sai kace mu ba maza bane"
"Ae kuwa zan kira ta ni kai Na fara gajiya da nacin ta wallahi"
Dariya Anwar yayi yace "wato gishiri ya salance kenan?"
"Ko daya Wallahi jarabar ta ce ta ishe ni"
"Mtssss ae sai kayi A boy kasamu dama kake wasa da ita billahillazi dani nasamu damar ka da Sai na ragargaji "yan mata iya son rai Na"
Yaci gaba da cewa yanzu "yaya zanyi gurin yaudarar my Maryam dina ne Wallahi kwana nake tunanin ta gaskiya yarinyar ta hadu da yawa,
Dariya Nasir yayi yace" kazo kawai da zuman zaka Auri shegiya daga nan sai ka Aiwatar da qudirinka a kanta yan zunan ma ta dawo daga makaranta Wai ita lallai kintsatsstiya har da rufe fuska.
_DUK WACCE TA ZAGE MU KAN TA TA ZAGA LITTAFI DAI MUN SIYAR BA MUCE LALLAI KI SIYA BA DA BAMU YADDA DA KANMU BA BAZA MUCE MUN SIYAR BA SABIDA MUN SAN A KWAI MASU SIYA IN KE BAZAKI SIYA BA DAMA BAMA BUKATAR KI SIYA DIN DOMIN BAKI DA KUDIN SIYA SHIYASA KIKE RARAGEFE KIKE NEMAN NA BATI SIDDAN KI KARANTA ,BABU YADDA ZA'AYI MU BATA LOKACINMU MU YI RUBUTU BATARE DA MUNSAN A NASIYA BA ,IN HAKANE AIKIN BANZA MUKE YI KENAN DAN ALLAH IDAN KINJI HAUSHI KIJE KI FARA RUBUTU KIJI YADDA A KEJI KI GANI KO ZA'A SAI NAKI ,HASSADA DAI GA MAI RABO TAKI CE_
_*INA ALFAHARI DA QUNGIYARMU ZAMANI WRTES ALLAH YAQARA HADE KANMU*_
*BINTA UMAR ABBALE*
[03/04, 02:10] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
WRITTEN BY*
*Binta Umar*
_*MAMAN ABDUL WAHABU*_
*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI.