Sashe 15
Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*
08089965176
Ya gane wace Maryam Momy take Nufi sai ya ya tsine Fuska yace"Gaskiya Mom Bazan iya ba Sam bazan dauki kazamai ba ,ki kaita Asibitinku mana banaga kina nuna mata ba"
Kallonsa tayi cikin mamaki tana zuba mishi Abincin tace "karya kake My son kace wa Maryam kazama wallahi ko mai tsaftarka yarinyar tafika ,kullum cikin Alwala take yarinyar Na burgeni sabida Addininta"
Dariya yayi yace "Momy wancan yarinyar Mai kama da zabiyan ce tafini tsabta"?
"Yes of Couse " Momy tafada gami da tura masa plate din Abincin gabansa
6ata Fuska yayi kawai yafara cin Abincinshi yana kara jin tsanar Maryam cikin zuciyarshi wai duk tsabatarsa Yau momynshi take cewa wata ballagaza yarinya ta fishi.
Momy tace"Au!fushi kake Dan Na fadi gaskiya,
"Please Mom Dan Allah kar kikara hadani da yarinyar nan kin San yadda Na tsaneta kuwa "yafada yana wani tabe fuska,
Zama tayi Cikin kujera tace"Allah ya shirya min kai Nasir Narasa Abinda Yarinyar nan tayi maka"
Da har ina cewa ko da'ita za'ayi ne"?
Tafada cike da tsokanarsa.
Bata Fuska yayi yace"Mom bana son wannan Maganar please"
Yafada cikin shagwaba tamkar wani yaro.
Alhaji Huseen ne yayi Sallama ya shigo Farlour din Yaron shi biye a bayanshi hannunshi riqe da Jakar Sa ta Offece da sauransu.
Momy ta Amsa gami da mikewa tsaye tana masa sannu da zuwa.
Ya kalli Nasir ,Wanda ya sha kunu kamar gaske yana cin Abincinshi
Yace"me kuma ya hadaki da Dan gidan naki naga yana wani cin magani"
Fashewa da dariya Nasir yayi Sabida yadda Dady yafadi maganar.
Yace"Dady barka da dawo wa"
"Barka mutanan Momy yaya kinji"
Dady yafada tamkar da yaro karami yake.
Sunkuyar da kai kawai Nasir yayi yana cin Abinci sabida yasan halin Dady din yanzu sai yayi ta Nanata Magana.
Momy tace"Wai daga yi masa maganar Aure shine take shan kunu,
Tsaki Dady ya ja kawai yana kokarin hawa sama yace ke ce ma kika damu dashi ai dama yanzu ya dace A yi masa Aure ko da da naqi sabida yakara Hankali ya kammala karatunshi sabida haka kana fara Aiki to ka nemo matar Aure kaji Abinda nace ko"
Yafada yayi hayewarsa sama ko saurarar Nasir din bai tsaya yayi ba.
Cokali da yake cin Abinci dashi ya aje yana kallon Momy yace"kinga Abinda nake fada miki ko Mom ,nasan halin dady da daukar dumi ni yanzu yaushe Na isa Aure duk Abokai Na babu Wanda yayi Aure sai kai !!impossible ni kwata kwata ba yanzu zanyi Aure ba yafada gami da ture kujerar da yake kai ya mike tsaye kawai ya nufi kofar fita ko saurarar Nom din da Abinda take cewa bai yi ba
Yana fita motar Anwar Na sako kai cikin gidan,
Sai ya dakata sai da Anwar din ya fito ya gyara parking sannan suka wuce part din sa suna dariya gami da shaqiyanci kamar yadda suka saba.
Zama Anwar yayi cikin Sofa yana fadi wallahi yau nagaji Anya zan je club kuwa,
Tsaki Nasir yayi yace"kai!!Alhaji Dady fa yafara taro March wallahi kajifa ,wai in nemo matar Aure.
Hannu Anwar ya bashi suka tafa ,yace Allah Alh"!!
"Wallahi nake gaya maka"
"Dady din da bayason yayi maka Aure yanzu yaushe ya sauko Kuma"?
Tabe baki Nasir yayi yana daga kafada yace"oho"!!
Ni dai Abinda nasani kawai shine duk yarinyar da ya matsa min Auranta zatasha wuya wallahi domin ta Amince ta shiga rayuwata A lokacin da bana ra'ayinta"
"Kai Babah!!
Ka yadda kawai Auran zai zame maka garkuwa in naka Sani ba,"
Anwar yafada yana dukan kafadarsa,
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
[04/04, 14:51] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
writting by*
*Binta Umar*
*MAMAN ABDUL WAHABU*
*MRS AHAMAD GWADABE*
"Kai ba yanzu ba,Yasin kaji Abinda Mom take cewa ,Wai nayi Aure ko tasamu yara,nine zan haihu yanzu ,Tabb!!
Yafada yana wani zakuda kafada.
Dariya Anwar din ya fashe dashi yace"waya gan kan da da ,Tabb shikkenan girma yazo Baba Nasir"
Duka Nasir din ya kai masa yana Jan tsaki yace"Wallahi ko Aure nayi bazan haihuwa ba ,yanzu kai kanka kasan yadda Na tsani tara yara"
Anwar yace "kai kana maganar Auran ma ,ni a tsarina ai babu maganar Aure a yanzu sai nagama more rayuwata.
Hannu ya bashi suka tafa ,suna qyalqyala dariya
Ya mike tsaye ,yace bara nayi Wanka mu fita ko,
Wai ina wan can Dan iskan yake ne?
Yana nufin Abbas.
Anwar yace"ka kira wayarsa mana ,ina zaton baya kusa ,domin dazu nakira wayar ba'a daga ba".
Yana kokarin bude kofar toilet din yace ,yana can Makale da wannan yarinyar tasa tamkar wani maye,
Dariya Anwar yasa yace "ni rasa Abinda yakewa kwakwa a jikin yarinyar Wallahi".
Nasir yace" in yazo ka tambayeshi mana ai ko wace mace,tana da tata Baiwar".
Yafada lokacin da yake shiga ban dak in.
Tabe baki Anwar yayi yace"ni kam banga Abin so a jikin ta wallahi ,wahalar da kansa kawai ,yake ai mata Masu Abin Fada sai yarinyar gidan nan".
Wanka yayi ,gami da daura Alwala kamar gaske ,ganin daf da kiran sallar magariba a ke.
Ya fito jikinshi daure da towul ga wani a hannusa yana goge kansa
Kai tsaye in da kayansa suke ya nufa ,yafito da wasu kananun kaya masu kyau da tsada ,da Alamar wani kamfanin A jikinsu Na kasar America da Alama kayan sabbi ne.
Ya shirya tsaf ,bayan yayi shafeshafensa kamar mace ,ya dauki tarin sargoginshi ya saka a wuyanshi ,gami da daura a gogonsa Na fama ,dama manya manyan zubunansa suna hannusa kullum
Ya saka person Cap din shi Mai bala'in tsada ,gami da fese jikinshi da turarirrika kusan kala Biyar masu Asalin kamshi da tsada,
Gaskiya Nasir yayi Bala'in kyau ba karami ba ,kayan sun Amsheshi,sosai kasancewarshi Fari cikin ,kaya Masu duhu hatta da hular kanshi baqa ce ,shiyasa ya zama tamkar ka sace ka gudu,ga kyau Amma babu kyawun zuciya.
Duk wannan Abun ,Anwar Na kwance kan bed ,din Nasir yana latse latse a wayarsa,
Ya dago kai yana kallon Nasir din,
Ya mike zaune sosai gami da bawa Nasir din hannu ,suka cafke tace"Kai A boy ka!!kauce Kaga yanda kafito kuwa Alh"
Yafada yana wata dariya,
Lallai yau Kace A kwai rigima gurin baby"
"Mtsss Nasir yaja ,yace"kai rabu da wannan yarinyar ,ita take haukanta ,domin tasan ba'auran ta zanyi ba ko da Mata sun qare"
Mikewa tsaye Anwar yayi ,yana gyara zaman wandon shi da yake sabulowa ,yana wani irin Abu da kafada ,"yace Baby kenan ai ta rikice a kanka"
"Ai sai tai tayi "Nasir yafada
Hakadai suka fice suna ta zantunkansu duk a kan baby n dai.
Bayan Sun fita harabar gidan ,Nasir ya Nufi can in da motocinsa suke aje ,shi kuma Anwar ya nufi gurin Malam Ya'u dake zaune kan benci yana daura Alwala, Baban gida tuntuni ya shiga gida.
Ya karasa Gurin gami da Mika masa hannu kamar gaske yace"Arrama barka da yamma"
Cikin Mamaki!
Malam Ya'u ya dago kanshi yana kallon Anwar din ,domin tunda yake dasu ,basu taba yi masa kallon Arziqi ba,wani lokacin ma yanaji ,suna yiwa Nasir dariya gami da shaqiyanci in ya tsaya yana sauraronsa,
Sai shima ya Mi
ka masa hannu ,fuskarsa a sake yace"barka kadai ,Anwaru ,yaya Manyan ka?
"Lafiyansu lau"Arrama
Ya Yau?
"Alhmdullahi"Malam Ya'u yafada gami da mikewa,jin za'a tayar da sallah
Sai Anwar ya zira hannu cikin Aljihunsa ya fito da tarin kudi masu yawa ,ya mikasu ga Malam Ya'u ,yace "Arrama ga wannan A dan yi hidama da yara
Abin sai ya bashi Mamaki yace"kai ko Anwaru mai zanyi da wannan kudi haka,Aa nagode kaji ko ,bana bukatar komai domin Alhji ya dauke min duk wata da wainiyar yara,
Qasqantar da kai Anwar yayi ,yace "Haba Arrama ,Dan zatin Allah ka karba mana ,ina bukatar ka sanya ni cikin Addua ne ,nima ina bukatar lada nasan da cewar dama babu Abinda ka nema karasa a gidan nan"
Tausayi Anwar din ya bashi ,sai ya dafa kafadarsa yace"karka damu ,yanzu dai jeka dauro Alwala mu shiga Masalaci ,in mun dawo sai muyi maganar.
Kafin Anwar yace komai ,Nasir ya karaso gurin ,ya mikawa Arrama Hannu suka gaisa ,sannan ,suka nufi Massalaci ,tare suka shiga cikin massalacin ,suka bar Anwar yana daura Alwala a Turin
Kamar gaske.
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
_In kana bukatar cigabanshi ga number ban_
08089965176
[06/04, 00:51] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
writting by*
*BINTA UMAR*
_*Maman Abdul Wahabu*_
_Bissimillahi_rahamanin rahim_
Bayan sun fito daga massalacin ne,Anwar ya kalli Nasir yace"A boy ka ga Na bawa Arrama kudi yaqi karba kasa baki mana"
Nasir ya kalli,Arrama Ya'u yace"haba Arrama ka lar6a mana ka sanya masa Albarka ,bai baka da wata niyya ba"
Malam Ya'u yace"ai ban qi tataku ba Nasiru kudin ne suka yi yawa ,ni Ahalin yanzu ban da bukata dasu,
"Dan Allah Arrama ka kar6a ,dani da Anwar duk daya ne kuma tamkar "yaya muke a gurinka ,Albarka kawai yakeso ka Sanya masa,"
Da kyar dai Malam Ya'u ya kar6i kudin hannun Anwar ,yana shi musu Albarka da fatan shiriya
Tare suka koma cikin gidan ,Malam Ya'u yayi ban garensu ,su kuma suka Nufi mota da nufin fita.
Suna fita daga gidan Anwar yasaki dariya ,yace"gaskya mutumin nan ya burgeni sosai Sam Na fuskanci bai da zalamar kudi.
Murmushi Nasir yayi kadan yace "kwarai kuwa Arrama yana da wadatar zucci ni zan fada maka halinsa.
Anwar ya gyara kwanciya cikin kujera yana lumshe ido ,yace"gaskya Na kwaidaitu da yarinyar nan,wai me yasa jiya baka bari Na Dan ta6a bane kafito ka hana,gaskya naji haushi ,wallahi shi Kumar wan can sarkin shisgshigin naga sai wani tada jijiyar wuya yake a kan yarinyar,
Dariya Nasir yayi har da dukan sitiyarin motar yace nafa gaya maka Abdul son ta yake duk wannan haukan da yakeyi.
Anwar ya zakuda kafada yace"Can da yawarshi Alh' Duk wani hargaginsa baya damuna Duk Abinsa ,sai dai ya Samu saura ,domin sai na cimma nufi Na a kan ta.
Shiru Nasir yayi mishi
Ya kalleshi yace"E yane!!
08089965176
Ya gane wace Maryam Momy take Nufi sai ya ya tsine Fuska yace"Gaskiya Mom Bazan iya ba Sam bazan dauki kazamai ba ,ki kaita Asibitinku mana banaga kina nuna mata ba"
Kallonsa tayi cikin mamaki tana zuba mishi Abincin tace "karya kake My son kace wa Maryam kazama wallahi ko mai tsaftarka yarinyar tafika ,kullum cikin Alwala take yarinyar Na burgeni sabida Addininta"
Dariya yayi yace "Momy wancan yarinyar Mai kama da zabiyan ce tafini tsabta"?
"Yes of Couse " Momy tafada gami da tura masa plate din Abincin gabansa
6ata Fuska yayi kawai yafara cin Abincinshi yana kara jin tsanar Maryam cikin zuciyarshi wai duk tsabatarsa Yau momynshi take cewa wata ballagaza yarinya ta fishi.
Momy tace"Au!fushi kake Dan Na fadi gaskiya,
"Please Mom Dan Allah kar kikara hadani da yarinyar nan kin San yadda Na tsaneta kuwa "yafada yana wani tabe fuska,
Zama tayi Cikin kujera tace"Allah ya shirya min kai Nasir Narasa Abinda Yarinyar nan tayi maka"
Da har ina cewa ko da'ita za'ayi ne"?
Tafada cike da tsokanarsa.
Bata Fuska yayi yace"Mom bana son wannan Maganar please"
Yafada cikin shagwaba tamkar wani yaro.
Alhaji Huseen ne yayi Sallama ya shigo Farlour din Yaron shi biye a bayanshi hannunshi riqe da Jakar Sa ta Offece da sauransu.
Momy ta Amsa gami da mikewa tsaye tana masa sannu da zuwa.
Ya kalli Nasir ,Wanda ya sha kunu kamar gaske yana cin Abincinshi
Yace"me kuma ya hadaki da Dan gidan naki naga yana wani cin magani"
Fashewa da dariya Nasir yayi Sabida yadda Dady yafadi maganar.
Yace"Dady barka da dawo wa"
"Barka mutanan Momy yaya kinji"
Dady yafada tamkar da yaro karami yake.
Sunkuyar da kai kawai Nasir yayi yana cin Abinci sabida yasan halin Dady din yanzu sai yayi ta Nanata Magana.
Momy tace"Wai daga yi masa maganar Aure shine take shan kunu,
Tsaki Dady ya ja kawai yana kokarin hawa sama yace ke ce ma kika damu dashi ai dama yanzu ya dace A yi masa Aure ko da da naqi sabida yakara Hankali ya kammala karatunshi sabida haka kana fara Aiki to ka nemo matar Aure kaji Abinda nace ko"
Yafada yayi hayewarsa sama ko saurarar Nasir din bai tsaya yayi ba.
Cokali da yake cin Abinci dashi ya aje yana kallon Momy yace"kinga Abinda nake fada miki ko Mom ,nasan halin dady da daukar dumi ni yanzu yaushe Na isa Aure duk Abokai Na babu Wanda yayi Aure sai kai !!impossible ni kwata kwata ba yanzu zanyi Aure ba yafada gami da ture kujerar da yake kai ya mike tsaye kawai ya nufi kofar fita ko saurarar Nom din da Abinda take cewa bai yi ba
Yana fita motar Anwar Na sako kai cikin gidan,
Sai ya dakata sai da Anwar din ya fito ya gyara parking sannan suka wuce part din sa suna dariya gami da shaqiyanci kamar yadda suka saba.
Zama Anwar yayi cikin Sofa yana fadi wallahi yau nagaji Anya zan je club kuwa,
Tsaki Nasir yayi yace"kai!!Alhaji Dady fa yafara taro March wallahi kajifa ,wai in nemo matar Aure.
Hannu Anwar ya bashi suka tafa ,yace Allah Alh"!!
"Wallahi nake gaya maka"
"Dady din da bayason yayi maka Aure yanzu yaushe ya sauko Kuma"?
Tabe baki Nasir yayi yana daga kafada yace"oho"!!
Ni dai Abinda nasani kawai shine duk yarinyar da ya matsa min Auranta zatasha wuya wallahi domin ta Amince ta shiga rayuwata A lokacin da bana ra'ayinta"
"Kai Babah!!
Ka yadda kawai Auran zai zame maka garkuwa in naka Sani ba,"
Anwar yafada yana dukan kafadarsa,
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
[04/04, 14:51] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
writting by*
*Binta Umar*
*MAMAN ABDUL WAHABU*
*MRS AHAMAD GWADABE*
"Kai ba yanzu ba,Yasin kaji Abinda Mom take cewa ,Wai nayi Aure ko tasamu yara,nine zan haihu yanzu ,Tabb!!
Yafada yana wani zakuda kafada.
Dariya Anwar din ya fashe dashi yace"waya gan kan da da ,Tabb shikkenan girma yazo Baba Nasir"
Duka Nasir din ya kai masa yana Jan tsaki yace"Wallahi ko Aure nayi bazan haihuwa ba ,yanzu kai kanka kasan yadda Na tsani tara yara"
Anwar yace "kai kana maganar Auran ma ,ni a tsarina ai babu maganar Aure a yanzu sai nagama more rayuwata.
Hannu ya bashi suka tafa ,suna qyalqyala dariya
Ya mike tsaye ,yace bara nayi Wanka mu fita ko,
Wai ina wan can Dan iskan yake ne?
Yana nufin Abbas.
Anwar yace"ka kira wayarsa mana ,ina zaton baya kusa ,domin dazu nakira wayar ba'a daga ba".
Yana kokarin bude kofar toilet din yace ,yana can Makale da wannan yarinyar tasa tamkar wani maye,
Dariya Anwar yasa yace "ni rasa Abinda yakewa kwakwa a jikin yarinyar Wallahi".
Nasir yace" in yazo ka tambayeshi mana ai ko wace mace,tana da tata Baiwar".
Yafada lokacin da yake shiga ban dak in.
Tabe baki Anwar yayi yace"ni kam banga Abin so a jikin ta wallahi ,wahalar da kansa kawai ,yake ai mata Masu Abin Fada sai yarinyar gidan nan".
Wanka yayi ,gami da daura Alwala kamar gaske ,ganin daf da kiran sallar magariba a ke.
Ya fito jikinshi daure da towul ga wani a hannusa yana goge kansa
Kai tsaye in da kayansa suke ya nufa ,yafito da wasu kananun kaya masu kyau da tsada ,da Alamar wani kamfanin A jikinsu Na kasar America da Alama kayan sabbi ne.
Ya shirya tsaf ,bayan yayi shafeshafensa kamar mace ,ya dauki tarin sargoginshi ya saka a wuyanshi ,gami da daura a gogonsa Na fama ,dama manya manyan zubunansa suna hannusa kullum
Ya saka person Cap din shi Mai bala'in tsada ,gami da fese jikinshi da turarirrika kusan kala Biyar masu Asalin kamshi da tsada,
Gaskiya Nasir yayi Bala'in kyau ba karami ba ,kayan sun Amsheshi,sosai kasancewarshi Fari cikin ,kaya Masu duhu hatta da hular kanshi baqa ce ,shiyasa ya zama tamkar ka sace ka gudu,ga kyau Amma babu kyawun zuciya.
Duk wannan Abun ,Anwar Na kwance kan bed ,din Nasir yana latse latse a wayarsa,
Ya dago kai yana kallon Nasir din,
Ya mike zaune sosai gami da bawa Nasir din hannu ,suka cafke tace"Kai A boy ka!!kauce Kaga yanda kafito kuwa Alh"
Yafada yana wata dariya,
Lallai yau Kace A kwai rigima gurin baby"
"Mtsss Nasir yaja ,yace"kai rabu da wannan yarinyar ,ita take haukanta ,domin tasan ba'auran ta zanyi ba ko da Mata sun qare"
Mikewa tsaye Anwar yayi ,yana gyara zaman wandon shi da yake sabulowa ,yana wani irin Abu da kafada ,"yace Baby kenan ai ta rikice a kanka"
"Ai sai tai tayi "Nasir yafada
Hakadai suka fice suna ta zantunkansu duk a kan baby n dai.
Bayan Sun fita harabar gidan ,Nasir ya Nufi can in da motocinsa suke aje ,shi kuma Anwar ya nufi gurin Malam Ya'u dake zaune kan benci yana daura Alwala, Baban gida tuntuni ya shiga gida.
Ya karasa Gurin gami da Mika masa hannu kamar gaske yace"Arrama barka da yamma"
Cikin Mamaki!
Malam Ya'u ya dago kanshi yana kallon Anwar din ,domin tunda yake dasu ,basu taba yi masa kallon Arziqi ba,wani lokacin ma yanaji ,suna yiwa Nasir dariya gami da shaqiyanci in ya tsaya yana sauraronsa,
Sai shima ya Mi
ka masa hannu ,fuskarsa a sake yace"barka kadai ,Anwaru ,yaya Manyan ka?
"Lafiyansu lau"Arrama
Ya Yau?
"Alhmdullahi"Malam Ya'u yafada gami da mikewa,jin za'a tayar da sallah
Sai Anwar ya zira hannu cikin Aljihunsa ya fito da tarin kudi masu yawa ,ya mikasu ga Malam Ya'u ,yace "Arrama ga wannan A dan yi hidama da yara
Abin sai ya bashi Mamaki yace"kai ko Anwaru mai zanyi da wannan kudi haka,Aa nagode kaji ko ,bana bukatar komai domin Alhji ya dauke min duk wata da wainiyar yara,
Qasqantar da kai Anwar yayi ,yace "Haba Arrama ,Dan zatin Allah ka karba mana ,ina bukatar ka sanya ni cikin Addua ne ,nima ina bukatar lada nasan da cewar dama babu Abinda ka nema karasa a gidan nan"
Tausayi Anwar din ya bashi ,sai ya dafa kafadarsa yace"karka damu ,yanzu dai jeka dauro Alwala mu shiga Masalaci ,in mun dawo sai muyi maganar.
Kafin Anwar yace komai ,Nasir ya karaso gurin ,ya mikawa Arrama Hannu suka gaisa ,sannan ,suka nufi Massalaci ,tare suka shiga cikin massalacin ,suka bar Anwar yana daura Alwala a Turin
Kamar gaske.
*BINTA UMAR ABBALE*
_MARUBUCIYAR_
*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
_In kana bukatar cigabanshi ga number ban_
08089965176
[06/04, 00:51] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
YARO DA KUDI*
writting by*
*BINTA UMAR*
_*Maman Abdul Wahabu*_
_Bissimillahi_rahamanin rahim_
Bayan sun fito daga massalacin ne,Anwar ya kalli Nasir yace"A boy ka ga Na bawa Arrama kudi yaqi karba kasa baki mana"
Nasir ya kalli,Arrama Ya'u yace"haba Arrama ka lar6a mana ka sanya masa Albarka ,bai baka da wata niyya ba"
Malam Ya'u yace"ai ban qi tataku ba Nasiru kudin ne suka yi yawa ,ni Ahalin yanzu ban da bukata dasu,
"Dan Allah Arrama ka kar6a ,dani da Anwar duk daya ne kuma tamkar "yaya muke a gurinka ,Albarka kawai yakeso ka Sanya masa,"
Da kyar dai Malam Ya'u ya kar6i kudin hannun Anwar ,yana shi musu Albarka da fatan shiriya
Tare suka koma cikin gidan ,Malam Ya'u yayi ban garensu ,su kuma suka Nufi mota da nufin fita.
Suna fita daga gidan Anwar yasaki dariya ,yace"gaskya mutumin nan ya burgeni sosai Sam Na fuskanci bai da zalamar kudi.
Murmushi Nasir yayi kadan yace "kwarai kuwa Arrama yana da wadatar zucci ni zan fada maka halinsa.
Anwar ya gyara kwanciya cikin kujera yana lumshe ido ,yace"gaskya Na kwaidaitu da yarinyar nan,wai me yasa jiya baka bari Na Dan ta6a bane kafito ka hana,gaskya naji haushi ,wallahi shi Kumar wan can sarkin shisgshigin naga sai wani tada jijiyar wuya yake a kan yarinyar,
Dariya Nasir yayi har da dukan sitiyarin motar yace nafa gaya maka Abdul son ta yake duk wannan haukan da yakeyi.
Anwar ya zakuda kafada yace"Can da yawarshi Alh' Duk wani hargaginsa baya damuna Duk Abinsa ,sai dai ya Samu saura ,domin sai na cimma nufi Na a kan ta.
Shiru Nasir yayi mishi
Ya kalleshi yace"E yane!!