Sashe 27
Yaro Da Kudi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nura yace suna Malam Aminu, kai tsaye yace"ma Nasir din su wuce Malam Aminu
Bai ce masa komai ba ya cigaba da dreving din shi
Maryam ta dago kai cikin rashin sa'a suka hada ido dashi ,yai mata wani banzan kallo ,tayi saurin yin kasa da idonta, a zuciyarta tace"ban taba ganin mugun mutum kamarka ba,mai zuciyar fir'auna"
Anwar ya na kwance a gadon asibiti,bayan likita ya duba shi, sosai shima ,sai da a kayi masa dinki a fatar lebanshi inda Nasir ya fasa sai gwiwarshi da kafadarshi, Gaskiya Nasir yayi masa lahani sosai,sai nuffashi yake fitarwa na wahala,yana tunanin irin Wulakacin da rashin mutumchin da zai yiwa Nasir ,in ya far fado.
Dady yayi Sallama dakin da Anwar din yake kwance, likita a kansa,nan suka gaisa da dady cikin mutumchi da girmamawa.
Likitan ya juyo yana kallon Nasir ,shima Nasir din ya kalleshi , Dr Dini ,ya ce" kai Nasir Alhussen ,dama kana duniyar nan"?
Nasir ya saki fuska kamar bashi bane mai nukufurci nan yace"ya akayi ne dini, inanan wallahi, kace har ka fara aiki kai"
"Dr dini ya saka dariya gami da rungume Nasir din yace"gaskiya naji dadin ganinka Nass ,sosai kasan bayan shekaru biyar da suka wuce da rabuwarmu a america,na dawo nan na karasa karatuna a jami'ar bayaro wallahi to ban dade da kammalawa mahaifina ya samamin aiki a wannan asibitin, dama kai ai ka dauko karatu mai zafi sosai ,ina fatan duk ka kammala"?
Cikin sakin fuska Nasir din yace" sosai kuwa,kasan duk abinda nasa agaba Allah yana taimakona, yanzu zancan da nake maka ma ranar Monday zan fara aiki a sabon asibitina,an kammala komai, da komai,
"Alhmdullhi na taya ka murna mutumina bukatar ka ta biya, Allah yasa a fara a sa'a
Nasir ya bashi hannu suka tafa ,suna dariya, Dr dini, ya kalli Maryam dake rabe a bayan Nasir tana zare ido,yace"kai!
Mutumina kace kananan kana shagalinka"
Nasir ya dinke fuska ,yana nuna masa dady, nan da nan Dr dini, ya shiga hankalinshi domin kwata kwata ya manta da dady, dady kuwa duk yana kallon su, bai ce komai ya wuce gurin Anwar dake kwance ,yana kallonsu wato Nasir bashi da mutumchi , wallahi sai ya tona masa asiri gurin mahaifinshi.
[05/06, 19:00] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*68*
Dady ya
karasa kusa da Anwar din gami da dafa kafadunsa,yace"sannu Anwar,wato kun girma,ba kusan kun girma,har yanzu Baku dai na shirme,ba ko"?
Anwar ya ya mutse fuska yana kokarin mikewa zaune, yace"dady , a rayuwata babu wanda ya tabayi min wulakanci irin wanda Nasir yayi min dazu,amma ko dame yake taqama dashi wallahi sai na rama"
Dady yace"wannan kuma abinda ya shafeku ne, babu ruwana kuje Ku kashe kanku ,sai dai duk Wanda yayi kisa a tsakaninku ,to kar ya saka sunana, yanzu abinda nakeso dake ,kagayamin mai nene ya haddasa wannan rigimar"
Anwar ya ya mutse fuska yana jin radadi a jikinshi yace"dady ka tambayi Maryam duk zata fada maka dalili,yarinyar nan tun safe kuke nai manta ,ko"?
Dady yayi saurin daga kai gami dacewa kwarai kuwa,mai yafaru"?
Ya zakuda kafada,gami da nuna Nasir da hannunshi yace"to ga Wanda ya sace ta nan ya kaita can guest house din shi da gina can bayan gari,inda yake kai"yan matanshi, can ya kaita zai lalata, dama ya Dade yana hakonta,shine na gan ta tafito daga gurin tana kuka, nayi sauri na sata a mota na, shine fa ya biyo mu wai sai ya kashe ni"
Dady ,bai yi mamaki ba sabida dama ya zargi haka , ya daka wa Anwar din tsawa gami da cewa ,"ka fadamin cewar Ya keta mata haddi kokuwa,mutukar kayi min karya domin kare shi ,kai dashi sai nayi shari'a daku"
Anwar ya tsorata da ganin yadda dady yake huci yace"Dady waqa abakin mai ita tafi dadi ga Maryam din nan ka tambaye ta,zata fada maka komai"
Ya juyo yana fuskantar Maryam din yace"hakane maganar Anwar ko kuwa"?
Maryam ta diririce batasan sanda ta daga kai ba
Dady yayi salati ya sanar da ubangiji yana bin Nasir da kallo wanda yayi tsaye ,yana kallonshi ko gezau bai yi ba,sai dai abinda ya bashi mamaki bai wuce ,Maryam ba wato ita sharri zatayi mishi,Sam!
Hakan bai dameshi ba
Dady ya ce"Nasir kaci amanata kaci amanar malam Ya'u ,to bari kaji wallahi summa tallahi,baka da mata sai Maryam,ka rubuta ka ajiye,
Anwar sai da ya kusa wuntsilowa daga kan bed sabida bai yi tunanin irin wannan hukuncin dady zai yanke ba,
Shiko Nasir ko a jikinshi ,Lallai da akwai rigima mutukar dady yace ,zai aura masa yarinyar ,dan shi yanzu wata irin tsana yake mata , amma can kasan zuciyarshi kishi,yana tsunkulinshi in ya tuno lokacin da Anwar ya danneta a mota,yana wasa da Brest din ta.
Sai yaji kamar ya kashe kansa ya huta.
[05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*69*
Babu fargabar komai yace"dady ka kwance wannan rantsuwar taka, kasan halina in nace banason abu ba na so sabida in ka ce lallai sai na zauna da yarinyar nan ,zakaji kunya sabida yadda na tsaneta haka na tsani mutuwa ta bana kaunar in bude ido in ganta,
A fusace dady ya tsinka masa mari,ya ce wato ina fada kana fada ko Nasir,turawa sun bataka da rashin kunya,ko su ai da suka Baku "yancin kai,ba sai wa iyayensu rashin mutumcin da kake yi min Nasir,nafada na kara fada mutukar ni na haifeka ,to baka da matar Aure sai Maryam,in yaso in an kai maka ita ka kashe ta,dan naga alama zaka'iya
Dr dini dake tsaye yana sauraronsu ,sai yanzu yafara gane inda maganar take ,sai ya ruqa bawa dady hakuri yana tausar zuciyarsa ganin yadda ya hasala,sai fada yakeyi.
Nasir na tsaye kanshi ,a kasa yayin da ya zube hannunwanshi cikin aljihun wandan dake jikinshi 3 qutar ,ranshi yana masa zafi mutuka ,tunda yake da dadynshi bai taba fudda hannu ya mareshi ba tun korociyarshi,kawo wa girmanshi, amma yau in baiyi qarya ba, yau ya mareshi sau uku a kan yarinyar da bai San asalinta ba,
Fuskarshi a murtuke ya ke kallon dady dake ta balbala masa fada,yace"dady ,kasan bana karya ,bana boye abinda yake zuciyata, nace kar ka kulla wannan lamari ,ok kai ne a ciki ,duk abinda ya biyo baya kar ka tambaye ni yana gama fada yayi nufin barin dakin ranshi a mugun bace.
Dady ya bishi yana zagi,yace "duk abinda zakayi kaje kayi,aure kai da Maryam babu fashi,na fada maka,idan andaura auran ka kasheta ,kagani in ban sa an kasheka ba kai ma, zanga abinda kake taqama dashi,ka lalata yarinya ,daga baya ka kawowa mutane maganar banz.....kuka Maryam ne ya katsewa dady Fadanshi,ya waigo a fusace,gami da cewa"Maryam in dai ina raye bazaki wulakanta, zan cika Alkawarin da na daukarwa mahaifinki tun bakizo duniya ba
Da rarrafe ta karasa kusa da dady din ta ruqumqume kakafunshi tana gursheken kuka, tace"dady please ka janye wannan maganar da kafada a kai na da Uncle, dady ka dai na zaginshi kana ai batashi, dady uncle yafi mu gaskiya, fa tun da yace bayaso kar kayi masa dole"
Ya buga mata tsawa gami da cewa"rufe min baki shashashar yarinya ,kawai ,kema tsoro yake baki,ya cuceki ,kina rufa masa asiri,baxan janye ba,duk abinda zakuyi kuyi,kinji na fada miki"
Maryam na kuka tana rokan dady a kan irin zagin Nasir din da yakeyi ,tace"dady Uncle bai yi min komai ba asali ma yaje taimakona ne, lokacin da wannan can yayi nufin cutar dani a motarshi,tafadi maganar tana nuna Anwar da hannunta .
Dady ya buga mata tsawa a karo na biyu yace" ki kiyaye ni nafada miki ,ni zaki fadama halinshi, Anwar bazai yi masa sharri ba, sabida yasan halinshi,idan kema zaki bijeremin kamar yadda yayi min shikkenan,nasan dai tarbiyarki ba irin tashi bace,
Tausayi dady ya lullube ta sosai tace"dady kayi hakuri bazan bijirewa umarninka ba,Amma ina rokan alfarma ka janye maganar hadamu da Ancle nayi maka,alkwarin yi maka biyyaya ga duk namijin da kazaba min ,amma ba Nasir ba.
Dady yaji babu dadi da jin furucin Maryam zuciyarshi tace"wata kila itama yarinyar tana gudun mugun halin danka ne,shiyasa take kuka,kar ka shiga hakkinta,
Jiki a sanyaye ya kalleta yace"ok naji maganarki Maryam, kiyi shiru kin jiko bazan cutar da ke ba domin jin ki nake tamkar yar da na haifa a jikina, kiyi min alfarmar auran Nasir kinji ko, zuciyata tana bani a kwai alkairi a auranku sosai,kece zaki zama silar kintsuwarshi"
[05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*70*
Maryam ta mike tsaye tana share hawaye ,tace"dady kai ne zaka dinga yi masa addu'a dady ka dai na yi masa mugun baki,domin bakinka yana da dafi a gareshi , kasan shiriya ta Allah ce"
'To
Maryama na dai na, kinji dama duk a kanki ne,abinda nakeso dake shine kifadamin gaskiyar abinda ya afku a tsakaninku dashi,shin maganar da Abokinshi yafada haka take a kanki"?
Maryam bata iya karya ba,nan ta zayyanewa dady komai tun lokacin da tafito daga gida ,da yunkurin cutar da ita da Nasir din yayi Allah ya taimaketa ta gudo,ta kare maganar da cewa,amma Sam baiyi min fyade ba kamar yadda kake nufi dady"
Dady yace"na yadda da duk abinda kikace Maryam domin ba kya karya ke sabida haka na janye maganar da nafada a kanki,ke da Nasir din ,bazan miki dole ba,kwanaki Abdul latif yaron kanina yazo min damaganar yana son ya aure ki ,nace ya bari in sanarwa da mahaifinki tukkuna ,Na lura dama ke dashi kuna shiri ko?
Maryam ta sunkuyar da kanta cikim jin kunya.
Ta daga kai alamun haka ne dady yayi murmushi yace"To masha Allah ,Allah ya nuna mana,ke kuma Allah yayi miki albarka"
Anwar ji yake tamkar ya kashe dady sabida tsabar bakinci ki yana iko da abinda banasa ba, ai yarinyar ba"yarsa bace ,ba "yar waninsa ba ,da zai riqa yanke hukumci a kanta,Abdul din banza da hofi,ko Nasir ne ya aureta ba yajin zai iya hakura batare da ya kashe ,shiryawar dake damunsa ba
Ya zakuda ,yanawa dady wani irin kallo na raini,yace "haba!
Dady wannan ba girmanka bane,eh!!
Yawa!!
Bai ce masa komai ba ya cigaba da dreving din shi
Maryam ta dago kai cikin rashin sa'a suka hada ido dashi ,yai mata wani banzan kallo ,tayi saurin yin kasa da idonta, a zuciyarta tace"ban taba ganin mugun mutum kamarka ba,mai zuciyar fir'auna"
Anwar ya na kwance a gadon asibiti,bayan likita ya duba shi, sosai shima ,sai da a kayi masa dinki a fatar lebanshi inda Nasir ya fasa sai gwiwarshi da kafadarshi, Gaskiya Nasir yayi masa lahani sosai,sai nuffashi yake fitarwa na wahala,yana tunanin irin Wulakacin da rashin mutumchin da zai yiwa Nasir ,in ya far fado.
Dady yayi Sallama dakin da Anwar din yake kwance, likita a kansa,nan suka gaisa da dady cikin mutumchi da girmamawa.
Likitan ya juyo yana kallon Nasir ,shima Nasir din ya kalleshi , Dr Dini ,ya ce" kai Nasir Alhussen ,dama kana duniyar nan"?
Nasir ya saki fuska kamar bashi bane mai nukufurci nan yace"ya akayi ne dini, inanan wallahi, kace har ka fara aiki kai"
"Dr dini ya saka dariya gami da rungume Nasir din yace"gaskiya naji dadin ganinka Nass ,sosai kasan bayan shekaru biyar da suka wuce da rabuwarmu a america,na dawo nan na karasa karatuna a jami'ar bayaro wallahi to ban dade da kammalawa mahaifina ya samamin aiki a wannan asibitin, dama kai ai ka dauko karatu mai zafi sosai ,ina fatan duk ka kammala"?
Cikin sakin fuska Nasir din yace" sosai kuwa,kasan duk abinda nasa agaba Allah yana taimakona, yanzu zancan da nake maka ma ranar Monday zan fara aiki a sabon asibitina,an kammala komai, da komai,
"Alhmdullhi na taya ka murna mutumina bukatar ka ta biya, Allah yasa a fara a sa'a
Nasir ya bashi hannu suka tafa ,suna dariya, Dr dini, ya kalli Maryam dake rabe a bayan Nasir tana zare ido,yace"kai!
Mutumina kace kananan kana shagalinka"
Nasir ya dinke fuska ,yana nuna masa dady, nan da nan Dr dini, ya shiga hankalinshi domin kwata kwata ya manta da dady, dady kuwa duk yana kallon su, bai ce komai ya wuce gurin Anwar dake kwance ,yana kallonsu wato Nasir bashi da mutumchi , wallahi sai ya tona masa asiri gurin mahaifinshi.
[05/06, 19:00] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*68*
Dady ya
karasa kusa da Anwar din gami da dafa kafadunsa,yace"sannu Anwar,wato kun girma,ba kusan kun girma,har yanzu Baku dai na shirme,ba ko"?
Anwar ya ya mutse fuska yana kokarin mikewa zaune, yace"dady , a rayuwata babu wanda ya tabayi min wulakanci irin wanda Nasir yayi min dazu,amma ko dame yake taqama dashi wallahi sai na rama"
Dady yace"wannan kuma abinda ya shafeku ne, babu ruwana kuje Ku kashe kanku ,sai dai duk Wanda yayi kisa a tsakaninku ,to kar ya saka sunana, yanzu abinda nakeso dake ,kagayamin mai nene ya haddasa wannan rigimar"
Anwar ya ya mutse fuska yana jin radadi a jikinshi yace"dady ka tambayi Maryam duk zata fada maka dalili,yarinyar nan tun safe kuke nai manta ,ko"?
Dady yayi saurin daga kai gami dacewa kwarai kuwa,mai yafaru"?
Ya zakuda kafada,gami da nuna Nasir da hannunshi yace"to ga Wanda ya sace ta nan ya kaita can guest house din shi da gina can bayan gari,inda yake kai"yan matanshi, can ya kaita zai lalata, dama ya Dade yana hakonta,shine na gan ta tafito daga gurin tana kuka, nayi sauri na sata a mota na, shine fa ya biyo mu wai sai ya kashe ni"
Dady ,bai yi mamaki ba sabida dama ya zargi haka , ya daka wa Anwar din tsawa gami da cewa ,"ka fadamin cewar Ya keta mata haddi kokuwa,mutukar kayi min karya domin kare shi ,kai dashi sai nayi shari'a daku"
Anwar ya tsorata da ganin yadda dady yake huci yace"Dady waqa abakin mai ita tafi dadi ga Maryam din nan ka tambaye ta,zata fada maka komai"
Ya juyo yana fuskantar Maryam din yace"hakane maganar Anwar ko kuwa"?
Maryam ta diririce batasan sanda ta daga kai ba
Dady yayi salati ya sanar da ubangiji yana bin Nasir da kallo wanda yayi tsaye ,yana kallonshi ko gezau bai yi ba,sai dai abinda ya bashi mamaki bai wuce ,Maryam ba wato ita sharri zatayi mishi,Sam!
Hakan bai dameshi ba
Dady ya ce"Nasir kaci amanata kaci amanar malam Ya'u ,to bari kaji wallahi summa tallahi,baka da mata sai Maryam,ka rubuta ka ajiye,
Anwar sai da ya kusa wuntsilowa daga kan bed sabida bai yi tunanin irin wannan hukuncin dady zai yanke ba,
Shiko Nasir ko a jikinshi ,Lallai da akwai rigima mutukar dady yace ,zai aura masa yarinyar ,dan shi yanzu wata irin tsana yake mata , amma can kasan zuciyarshi kishi,yana tsunkulinshi in ya tuno lokacin da Anwar ya danneta a mota,yana wasa da Brest din ta.
Sai yaji kamar ya kashe kansa ya huta.
[05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*69*
Babu fargabar komai yace"dady ka kwance wannan rantsuwar taka, kasan halina in nace banason abu ba na so sabida in ka ce lallai sai na zauna da yarinyar nan ,zakaji kunya sabida yadda na tsaneta haka na tsani mutuwa ta bana kaunar in bude ido in ganta,
A fusace dady ya tsinka masa mari,ya ce wato ina fada kana fada ko Nasir,turawa sun bataka da rashin kunya,ko su ai da suka Baku "yancin kai,ba sai wa iyayensu rashin mutumcin da kake yi min Nasir,nafada na kara fada mutukar ni na haifeka ,to baka da matar Aure sai Maryam,in yaso in an kai maka ita ka kashe ta,dan naga alama zaka'iya
Dr dini dake tsaye yana sauraronsu ,sai yanzu yafara gane inda maganar take ,sai ya ruqa bawa dady hakuri yana tausar zuciyarsa ganin yadda ya hasala,sai fada yakeyi.
Nasir na tsaye kanshi ,a kasa yayin da ya zube hannunwanshi cikin aljihun wandan dake jikinshi 3 qutar ,ranshi yana masa zafi mutuka ,tunda yake da dadynshi bai taba fudda hannu ya mareshi ba tun korociyarshi,kawo wa girmanshi, amma yau in baiyi qarya ba, yau ya mareshi sau uku a kan yarinyar da bai San asalinta ba,
Fuskarshi a murtuke ya ke kallon dady dake ta balbala masa fada,yace"dady ,kasan bana karya ,bana boye abinda yake zuciyata, nace kar ka kulla wannan lamari ,ok kai ne a ciki ,duk abinda ya biyo baya kar ka tambaye ni yana gama fada yayi nufin barin dakin ranshi a mugun bace.
Dady ya bishi yana zagi,yace "duk abinda zakayi kaje kayi,aure kai da Maryam babu fashi,na fada maka,idan andaura auran ka kasheta ,kagani in ban sa an kasheka ba kai ma, zanga abinda kake taqama dashi,ka lalata yarinya ,daga baya ka kawowa mutane maganar banz.....kuka Maryam ne ya katsewa dady Fadanshi,ya waigo a fusace,gami da cewa"Maryam in dai ina raye bazaki wulakanta, zan cika Alkawarin da na daukarwa mahaifinki tun bakizo duniya ba
Da rarrafe ta karasa kusa da dady din ta ruqumqume kakafunshi tana gursheken kuka, tace"dady please ka janye wannan maganar da kafada a kai na da Uncle, dady ka dai na zaginshi kana ai batashi, dady uncle yafi mu gaskiya, fa tun da yace bayaso kar kayi masa dole"
Ya buga mata tsawa gami da cewa"rufe min baki shashashar yarinya ,kawai ,kema tsoro yake baki,ya cuceki ,kina rufa masa asiri,baxan janye ba,duk abinda zakuyi kuyi,kinji na fada miki"
Maryam na kuka tana rokan dady a kan irin zagin Nasir din da yakeyi ,tace"dady Uncle bai yi min komai ba asali ma yaje taimakona ne, lokacin da wannan can yayi nufin cutar dani a motarshi,tafadi maganar tana nuna Anwar da hannunta .
Dady ya buga mata tsawa a karo na biyu yace" ki kiyaye ni nafada miki ,ni zaki fadama halinshi, Anwar bazai yi masa sharri ba, sabida yasan halinshi,idan kema zaki bijeremin kamar yadda yayi min shikkenan,nasan dai tarbiyarki ba irin tashi bace,
Tausayi dady ya lullube ta sosai tace"dady kayi hakuri bazan bijirewa umarninka ba,Amma ina rokan alfarma ka janye maganar hadamu da Ancle nayi maka,alkwarin yi maka biyyaya ga duk namijin da kazaba min ,amma ba Nasir ba.
Dady yaji babu dadi da jin furucin Maryam zuciyarshi tace"wata kila itama yarinyar tana gudun mugun halin danka ne,shiyasa take kuka,kar ka shiga hakkinta,
Jiki a sanyaye ya kalleta yace"ok naji maganarki Maryam, kiyi shiru kin jiko bazan cutar da ke ba domin jin ki nake tamkar yar da na haifa a jikina, kiyi min alfarmar auran Nasir kinji ko, zuciyata tana bani a kwai alkairi a auranku sosai,kece zaki zama silar kintsuwarshi"
[05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI*
*70*
Maryam ta mike tsaye tana share hawaye ,tace"dady kai ne zaka dinga yi masa addu'a dady ka dai na yi masa mugun baki,domin bakinka yana da dafi a gareshi , kasan shiriya ta Allah ce"
'To
Maryama na dai na, kinji dama duk a kanki ne,abinda nakeso dake shine kifadamin gaskiyar abinda ya afku a tsakaninku dashi,shin maganar da Abokinshi yafada haka take a kanki"?
Maryam bata iya karya ba,nan ta zayyanewa dady komai tun lokacin da tafito daga gida ,da yunkurin cutar da ita da Nasir din yayi Allah ya taimaketa ta gudo,ta kare maganar da cewa,amma Sam baiyi min fyade ba kamar yadda kake nufi dady"
Dady yace"na yadda da duk abinda kikace Maryam domin ba kya karya ke sabida haka na janye maganar da nafada a kanki,ke da Nasir din ,bazan miki dole ba,kwanaki Abdul latif yaron kanina yazo min damaganar yana son ya aure ki ,nace ya bari in sanarwa da mahaifinki tukkuna ,Na lura dama ke dashi kuna shiri ko?
Maryam ta sunkuyar da kanta cikim jin kunya.
Ta daga kai alamun haka ne dady yayi murmushi yace"To masha Allah ,Allah ya nuna mana,ke kuma Allah yayi miki albarka"
Anwar ji yake tamkar ya kashe dady sabida tsabar bakinci ki yana iko da abinda banasa ba, ai yarinyar ba"yarsa bace ,ba "yar waninsa ba ,da zai riqa yanke hukumci a kanta,Abdul din banza da hofi,ko Nasir ne ya aureta ba yajin zai iya hakura batare da ya kashe ,shiryawar dake damunsa ba
Ya zakuda ,yanawa dady wani irin kallo na raini,yace "haba!
Dady wannan ba girmanka bane,eh!!
Yawa!!