Sashe 96
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
🔮🔮🔮🔮
*page 84*
Bayan sllr la'asar sae gasu sun fito bathroom mohd na sanye da white bathrobe Ryynt na sanye da baby pink sae dariya take had'e da d'an gudun ta bata so mohd dake biye da ita ya kama ta bata kai koina ba ya cafko ta zuwa jikin sa yaje da ita kan bed ya kwantar had'e da yi mata rumfa zae kai bakin sa a nata ta kauda fuskarta tace"Mk lokacin sallah fa na tafiye ka sani"
Yace"to ae kece bana gajiyawa dake kin sani"
Ryynt tace"uhm mk meyasa ka fiye son zolaya ne wae"
Yace"au so kike wnn karon ma na nuna miki ba zolaya nake ba"
Ya fad'i hakane yayinda ya kai hannu zae zare mata bathrobe tayi saurin cewa"Aa yi haquri dan Allah wlh na gaji "
Yace "to tashi muje muyi sallah"
Tace"banda abin sallah d'akin nn"
Yace to muje na raka ki ki d'akko nn ta miqa masa hannun ta ya kama ta suka fito yayinda Ryynt ke rungume a ajikinsa suna tafe sae shafa cikinta yake suna magana suna dariya ba tare da sun kula da malika dake zaune a falo ba ita da qawar ta fa'iza sae kallon su suke har suka 6ace ma ganin su.
Fa'iza da still ta kasa d'auke idonta ta jinjina kanta had'e da fad'in cabd'i! lailai samun guri"
Malika da duk kishi ya gama cikata taja hannun fa'iza tace"zo muje da Allah bana son ganin dawowar su"
Suna isa d'akin nata tayi zaune tare da dafe kanta fa'iza tace"meye kuma abin damuwa bayan kin san makomar er banza wnn abun da take duk na d'an lokaci ne dan da ganin wnn cikin nata duk dad'ewar sa bazae wuce nn da 3months ba ta haife shi.
Malika tace"ga dukkan alama hkne shiyasa naji dad'in shawarar da kika bani dmn itace mafi sauqi da zan rabashi da ita har abinda ta haifa ko ma nace abinda ke cikin ta dmn kafin ta haifu zan aiwatar da komai kawai fatana na san lokacinda ta fara naquda har zuwan su asibiti to da na sami hakan buqata ta biya kuma duk wani baqinci nayi sallama dashi a rnr har abada amma kuma tun ba'a je koina ba haquri na yana so ya qare kan abubuwan da ke faruwa tsakanin shi da ita musamman irin zumud'in da yake yi akanta ya soma kaini maqura ba kad'an ba, kiji fa wanka suka fito yanzun wanda na tabbatar wani abu ne ya faru tsakanin shi da ita.
Fa'iza tace"calm down my dear ki barta lokacin ta ne tayi abinta lokacin ki zae zo da zaki rabata dashi har ma kowa nata"
Hakane fa'iza i knew but abin ne da ciwo kawai daga sama wata banza can taxo tana qoqarin qwace maka miji wae har ace ko rnr girki na yafi lokacin ta akaina don rnr yana dawowa daga aiki gurinta ya fara zuwa kafin ni kuma har cikin dare fa tashi yake yaje d'akinta haka kawai......what!cewar faiza,malika tace"hm bari kawai ke dae ai har calendar na ajiye dmn na fara soke kwanan watan lokacin cin ubanta wato na ganin cewa na rabata dashi har abada ynx so kawai nake rnr girki na ta zagayo na tambaye sa hln cikin ta wata nawa ne dmn zanfi jin dad'in ci gaba qirgar watannin"
Fa'iza tace"hln zae gaya miki ne?
Hm ina mace kuma bare kuma yanda yake son cikin nasan zae ji dad'i idan yaji na d'auko zancen sa don duk qarin haukar son nn da yake mata bae wuce cikin da ke jikinta ba.
Fa'iza tace"hkne kam shiyasa nake son ki ajiye banzar aqidar ki kema ki sami cikin nn"
Malika tace"ae samun ciki mae sauqi ne aqida ta kuma dole na ajiye ta na samar masa baby sbd ina son na dawo da duk wata soyayyar da yake min a baya ina kuma son na goge laifin zubar masa ciki da nayi kuma ko ba komai hkn zae sa ya manta da wnn abar kwata kwata a rayuwar sa.
Fa'iza tace"da yafi miki ,ni zan tafi kinsan sauri nake zanje gida sae munyi waya.
Malika tace"to ai nima kinsan fita zanyi shigowar ki ne ya tsaida ni bari na jawo veil d'ina muje"
Nan malika ta ciro mayafin ta taja key d'in motar ta suka fita.
Washe gari da guraren qarfe biyar na yamma Ryynt ce riqe da hannun mami ta rako saliha wacce taxo mata yini tun safe.
Suna tsaye a bakin gate yayinda Ryynt ke cewa" yanzu saliha gobe idan kun koma shikenan kuma sae idan anyi hutu ko zamu sake had'uwa"
Saliha tace"inafa ai kinsan na gaya miki wnn karon ban d'auke maki kowane visiting ba kuma wlh idan baki zo ba munyi fad'a"
Ryynt tace"saliha ina kike son naje da wnn cikin ko kuma so kike a filin visiting d'in idon kowa ya koma kaina ne"
Hm kinjii ki da wani zancen wnn cikin ae baiyi girman da zae hana miki shiga mutane ba kawai kedai kice baza kije ba shikenan Allah bamu alheri kinga tafiya ta
Ta qarashe mgnr ne d'auke da fushi a fuskarta zata bar gurin
Ryynt tayi saurin riqo ta tace" Haba saliha kin san ba haka bane wlh kunyar shiga jama'a nakeji da cikin nn bare kuma lokacin nasan ya qara girma amma inshaa Allah zan zo ko visiting d'in farko ne kawae dae Allah yasa yayanki ya barni"
D'auke da murmushi saliha tace amin Allah yasa, ni zan tafi.
Ryynt tace"to Allah ya kiyaye hanya ki cewa umma na gode sosai"
Saliha tace"to"kafin take fita Ryynt kuwa ta juya riqe da hannun mami suka koma daga ciki.
Guraren qarfe tara da rabi na dare sae ga man ya shigo d'akin Ryynt ya same ta sae waya take tana qyalqyatar dariya tana fad'in"ni bazan rantse maki ba sae dae kinzo ki ganewa idonki ko zaki fi yarda"
Man yayi tsaye kawae yana kallonta wacce bata lura dashi ba har sae da ta gama wayar ,
da sauran murmushi a fuskarta ta gaida shi ya amsa had'e da qarosowa inda take ya zauna kan bedside drawer yace"da waye kike waya haka sae faman dariya kike?
Tace"hm qawata ce Sarah ke mamakin jin cewa ni matar aure ce har ma taqi ta yarda wae sae na rantse mata"
Mohd yace"a bakin wa taji ne to?
A guna taji da na gaya mata wnn karon bazan koma school ba shine ta nemi jin dalili na gaya mata,kuma qarin mamakin ta jin cewa kaine mijina wacce duk a tunanin ta kai yayana ne ban kuma gaya mata ainihin dalilin da ya hana ni komawa ba kawae dae nace oga ya hana.
Mohd yace"ashe idan ta ganki d'auke da babyna sae mamakin yafi haka"
Tace"ae kam har laifina ma sae ta gani ko ma tayi fushi dani don ita fa komai nata bata 6oye min,in tazo ban ma san ta inda zan fara ba.
Mohd bae ce komai ba sae hugging d'inta da yayi tare da kai hannu yana shafa cikinta snn yace"ae ko don albarkacin babyna zata miki haquri"
Uhm ko ta qara yin fushi ba kawae dae sauqin abun tana da sauqin kae wanda idan na mata bayanin yanda abun yake zata fhmce ni.
Mohd dake rungume da ita ya d'aura mata kiss snn ya miqe yace"sae da safe my Ryynt yau bacci nake ji sosai"
Tace"to sae da safe"
Nan ya fita ita kuma ta d'auki wayarta ta soma chat.
Bayan wasu en kwanaki da faruwar haka Ryynt ce zaune a a falo alawiyya na mata kitso sbd anjima da yamma ita ce zata kar6i girki.
Kallo suke abinsu suna kitso sae ga malika ta fito tayi tsaye riqe da qugu tana kallon Ryynt tace"cabd'i amma lallai yarinyar nn ba er iska irinki ko an gaya miki cewa kowa qazami ne irinki da zaki zauna ana maki kitso a main falo sbd gidadanci irin naki bari kiji wlh maza
ku tashi a nn ki koma can side d'inki ki barbad'a qazantaccen gashin ki a can"
Tana gama fad'ar haka alawiyya taje zuwa miqewa Ryynt tace"ke zauna qarasa min ba inda zamu je wlh"
Malika tace"hm lallai yarinyar nn dani kike zancen zaki gane kuren ki ne idan man ya dawo wlh"
Daga haka ta wuce fuuuu!Ryynt ta bita da kallo le6ace da baki tace"in yazo ki gaya masa har ma abinda ba'ayi ba inga ko kashe ni zae yi ki huta da gani na"
Alwiyya tace"um um anti dan Allah tashi muje ko d'akin da nake zama ne sae mu qarasa a can"
Hm ba inda zanje alawiyya nn nake ra'ayin zama kuma a nn za'a qarasa kitson.
Alawiyya bata sake cewa komai ba suka ci gaba da yin kitson su basu jima ba suka kammala dan dama sunyi jima da farawa.
Da suka gama Ryynt ta kwashi kayan kitso ta koma d'aki alawiyya kuwa ta tsaya zata share falon.
*page 84*
Bayan sllr la'asar sae gasu sun fito bathroom mohd na sanye da white bathrobe Ryynt na sanye da baby pink sae dariya take had'e da d'an gudun ta bata so mohd dake biye da ita ya kama ta bata kai koina ba ya cafko ta zuwa jikin sa yaje da ita kan bed ya kwantar had'e da yi mata rumfa zae kai bakin sa a nata ta kauda fuskarta tace"Mk lokacin sallah fa na tafiye ka sani"
Yace"to ae kece bana gajiyawa dake kin sani"
Ryynt tace"uhm mk meyasa ka fiye son zolaya ne wae"
Yace"au so kike wnn karon ma na nuna miki ba zolaya nake ba"
Ya fad'i hakane yayinda ya kai hannu zae zare mata bathrobe tayi saurin cewa"Aa yi haquri dan Allah wlh na gaji "
Yace "to tashi muje muyi sallah"
Tace"banda abin sallah d'akin nn"
Yace to muje na raka ki ki d'akko nn ta miqa masa hannun ta ya kama ta suka fito yayinda Ryynt ke rungume a ajikinsa suna tafe sae shafa cikinta yake suna magana suna dariya ba tare da sun kula da malika dake zaune a falo ba ita da qawar ta fa'iza sae kallon su suke har suka 6ace ma ganin su.
Fa'iza da still ta kasa d'auke idonta ta jinjina kanta had'e da fad'in cabd'i! lailai samun guri"
Malika da duk kishi ya gama cikata taja hannun fa'iza tace"zo muje da Allah bana son ganin dawowar su"
Suna isa d'akin nata tayi zaune tare da dafe kanta fa'iza tace"meye kuma abin damuwa bayan kin san makomar er banza wnn abun da take duk na d'an lokaci ne dan da ganin wnn cikin nata duk dad'ewar sa bazae wuce nn da 3months ba ta haife shi.
Malika tace"ga dukkan alama hkne shiyasa naji dad'in shawarar da kika bani dmn itace mafi sauqi da zan rabashi da ita har abinda ta haifa ko ma nace abinda ke cikin ta dmn kafin ta haifu zan aiwatar da komai kawai fatana na san lokacinda ta fara naquda har zuwan su asibiti to da na sami hakan buqata ta biya kuma duk wani baqinci nayi sallama dashi a rnr har abada amma kuma tun ba'a je koina ba haquri na yana so ya qare kan abubuwan da ke faruwa tsakanin shi da ita musamman irin zumud'in da yake yi akanta ya soma kaini maqura ba kad'an ba, kiji fa wanka suka fito yanzun wanda na tabbatar wani abu ne ya faru tsakanin shi da ita.
Fa'iza tace"calm down my dear ki barta lokacin ta ne tayi abinta lokacin ki zae zo da zaki rabata dashi har ma kowa nata"
Hakane fa'iza i knew but abin ne da ciwo kawai daga sama wata banza can taxo tana qoqarin qwace maka miji wae har ace ko rnr girki na yafi lokacin ta akaina don rnr yana dawowa daga aiki gurinta ya fara zuwa kafin ni kuma har cikin dare fa tashi yake yaje d'akinta haka kawai......what!cewar faiza,malika tace"hm bari kawai ke dae ai har calendar na ajiye dmn na fara soke kwanan watan lokacin cin ubanta wato na ganin cewa na rabata dashi har abada ynx so kawai nake rnr girki na ta zagayo na tambaye sa hln cikin ta wata nawa ne dmn zanfi jin dad'in ci gaba qirgar watannin"
Fa'iza tace"hln zae gaya miki ne?
Hm ina mace kuma bare kuma yanda yake son cikin nasan zae ji dad'i idan yaji na d'auko zancen sa don duk qarin haukar son nn da yake mata bae wuce cikin da ke jikinta ba.
Fa'iza tace"hkne kam shiyasa nake son ki ajiye banzar aqidar ki kema ki sami cikin nn"
Malika tace"ae samun ciki mae sauqi ne aqida ta kuma dole na ajiye ta na samar masa baby sbd ina son na dawo da duk wata soyayyar da yake min a baya ina kuma son na goge laifin zubar masa ciki da nayi kuma ko ba komai hkn zae sa ya manta da wnn abar kwata kwata a rayuwar sa.
Fa'iza tace"da yafi miki ,ni zan tafi kinsan sauri nake zanje gida sae munyi waya.
Malika tace"to ai nima kinsan fita zanyi shigowar ki ne ya tsaida ni bari na jawo veil d'ina muje"
Nan malika ta ciro mayafin ta taja key d'in motar ta suka fita.
Washe gari da guraren qarfe biyar na yamma Ryynt ce riqe da hannun mami ta rako saliha wacce taxo mata yini tun safe.
Suna tsaye a bakin gate yayinda Ryynt ke cewa" yanzu saliha gobe idan kun koma shikenan kuma sae idan anyi hutu ko zamu sake had'uwa"
Saliha tace"inafa ai kinsan na gaya miki wnn karon ban d'auke maki kowane visiting ba kuma wlh idan baki zo ba munyi fad'a"
Ryynt tace"saliha ina kike son naje da wnn cikin ko kuma so kike a filin visiting d'in idon kowa ya koma kaina ne"
Hm kinjii ki da wani zancen wnn cikin ae baiyi girman da zae hana miki shiga mutane ba kawai kedai kice baza kije ba shikenan Allah bamu alheri kinga tafiya ta
Ta qarashe mgnr ne d'auke da fushi a fuskarta zata bar gurin
Ryynt tayi saurin riqo ta tace" Haba saliha kin san ba haka bane wlh kunyar shiga jama'a nakeji da cikin nn bare kuma lokacin nasan ya qara girma amma inshaa Allah zan zo ko visiting d'in farko ne kawae dae Allah yasa yayanki ya barni"
D'auke da murmushi saliha tace amin Allah yasa, ni zan tafi.
Ryynt tace"to Allah ya kiyaye hanya ki cewa umma na gode sosai"
Saliha tace"to"kafin take fita Ryynt kuwa ta juya riqe da hannun mami suka koma daga ciki.
Guraren qarfe tara da rabi na dare sae ga man ya shigo d'akin Ryynt ya same ta sae waya take tana qyalqyatar dariya tana fad'in"ni bazan rantse maki ba sae dae kinzo ki ganewa idonki ko zaki fi yarda"
Man yayi tsaye kawae yana kallonta wacce bata lura dashi ba har sae da ta gama wayar ,
da sauran murmushi a fuskarta ta gaida shi ya amsa had'e da qarosowa inda take ya zauna kan bedside drawer yace"da waye kike waya haka sae faman dariya kike?
Tace"hm qawata ce Sarah ke mamakin jin cewa ni matar aure ce har ma taqi ta yarda wae sae na rantse mata"
Mohd yace"a bakin wa taji ne to?
A guna taji da na gaya mata wnn karon bazan koma school ba shine ta nemi jin dalili na gaya mata,kuma qarin mamakin ta jin cewa kaine mijina wacce duk a tunanin ta kai yayana ne ban kuma gaya mata ainihin dalilin da ya hana ni komawa ba kawae dae nace oga ya hana.
Mohd yace"ashe idan ta ganki d'auke da babyna sae mamakin yafi haka"
Tace"ae kam har laifina ma sae ta gani ko ma tayi fushi dani don ita fa komai nata bata 6oye min,in tazo ban ma san ta inda zan fara ba.
Mohd bae ce komai ba sae hugging d'inta da yayi tare da kai hannu yana shafa cikinta snn yace"ae ko don albarkacin babyna zata miki haquri"
Uhm ko ta qara yin fushi ba kawae dae sauqin abun tana da sauqin kae wanda idan na mata bayanin yanda abun yake zata fhmce ni.
Mohd dake rungume da ita ya d'aura mata kiss snn ya miqe yace"sae da safe my Ryynt yau bacci nake ji sosai"
Tace"to sae da safe"
Nan ya fita ita kuma ta d'auki wayarta ta soma chat.
Bayan wasu en kwanaki da faruwar haka Ryynt ce zaune a a falo alawiyya na mata kitso sbd anjima da yamma ita ce zata kar6i girki.
Kallo suke abinsu suna kitso sae ga malika ta fito tayi tsaye riqe da qugu tana kallon Ryynt tace"cabd'i amma lallai yarinyar nn ba er iska irinki ko an gaya miki cewa kowa qazami ne irinki da zaki zauna ana maki kitso a main falo sbd gidadanci irin naki bari kiji wlh maza
ku tashi a nn ki koma can side d'inki ki barbad'a qazantaccen gashin ki a can"
Tana gama fad'ar haka alawiyya taje zuwa miqewa Ryynt tace"ke zauna qarasa min ba inda zamu je wlh"
Malika tace"hm lallai yarinyar nn dani kike zancen zaki gane kuren ki ne idan man ya dawo wlh"
Daga haka ta wuce fuuuu!Ryynt ta bita da kallo le6ace da baki tace"in yazo ki gaya masa har ma abinda ba'ayi ba inga ko kashe ni zae yi ki huta da gani na"
Alwiyya tace"um um anti dan Allah tashi muje ko d'akin da nake zama ne sae mu qarasa a can"
Hm ba inda zanje alawiyya nn nake ra'ayin zama kuma a nn za'a qarasa kitson.
Alawiyya bata sake cewa komai ba suka ci gaba da yin kitson su basu jima ba suka kammala dan dama sunyi jima da farawa.
Da suka gama Ryynt ta kwashi kayan kitso ta koma d'aki alawiyya kuwa ta tsaya zata share falon.