← Book details Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 85 OF 112

Sashe 85

Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Mohd yayi shiru yana nazari cikin 3 scnds yace"mohd kabeer kike nufi koh?
Tayi murmushi tare da gyad'a masa kai,
Shima yayi murmushi tare da lakato hancinta yace"kin ganki wace irin kwanya ce Allah ya maki wae"
Tace"Uhm ai kaine mai kwanyar kaida ka gano cikin d'an qanqanin lokaci,inace ba wanda ya ta6a kiran ka da sunan dae ko?
Yace"ko d'aya kece first person amma meyasa kika yi nazarin had'a sunan nn?
Tace"sbd nafi so na kiraka da sunan da ba wanda ya ta6a kiran ka dashi sae ni kad'ai"
Yayi fari da ido Yace"ko meyasa to?
Tayi murmushi kawai ta riqo en yatsun sa tana wasa dasu tace"in tambaye ka meyasa kake bearing da mohd Aminullah Nasir baka bearing da sunan Abba?
Yace"Mohd Aminullah shine sunan da aka zana min,Nasir kuma sunan kakan mu ne nake bearing dashi.
Tace"to ya kaji Mk kana ra'ayin na riqa kiran ka dashi?
Yace"Ni kuwa nake so my Ryynt dmn sunan ya min dad'i sosai uwa uba kuma ke had'a shi amma kuma zan so nasan dalilin da yasa ba kya son kirana da sunan da kowa ke kirana da shi.
Shajen fuskar sa ta shafo tana murmushi tace"sbd a gurina kai na daban ne da zan so na ke6ace komai naka a daban dana kowa"
man dake kallonta d'auke da murmushi yace"idan na fahimce ki kina nufin nayi gurbi a cikin zuciyarki knn?
Ryynt tayi murmushi tare da sadda idanun ta qasa tace"eh hkne d'in ka fahimce ni "
Farin cikin da Mohd yaji a ransa ya kasa barin sa a kwance hkn yasa ya tashi zaune tare da tada Ryynt itama ,
ya d'aura tafukan hannuwan sa kan kumatun ta yana mae kallon cikin idanunta snn yace"my Ryynt samun gurbi a cikin zuciyar ki yana nufin kina sona koh?
Sae da Ryynt tayi qasa da kanta cikin jin kunya tace"eh haqiqa ina sonka bazan 6oye maka ba, ba kuma zan kasa furta maka ba dmn ka cancanci fiye da haka a gurina sae dae ina tsoro kar sae na sakankance da soyayyar ka kazo ka juya min baya.
Ta qarashe mgnr ne cikin muryar kuka.
Mohd da ya tsinci kansa cikin wani irin farin ciki kan jin kalamanta,
ya d'ago fuskar ta yana kallon idanuwanta da suka ciko tap da qwallah yace"No my Ryynt ta yaya kike tunanin zan iya juya miki baya duk da irin sonda nake miki ko a ganin ki duk yaudara ce ba wae da gaske nake sonki ba"
Tace"Aa ba haka bane ina tsoron kar sae mun koma wnn matar taka ta qwace min kai ta yanda bazan sake samun kulawar ka ba"
Mohd yace"To kuma ke sae kiyi sake da baki ki barta har ta qwace miki ni"
A shagwa6e ta kalle sa tace"to ae kaine in ta gaya maka abu kake yarda kana biye mata kan duk abinda tace har ma baka yin bincike.
Ta qarashe mgnr ne cikin kuka,
mohd yayi saurin rungume ta yana shafa bayanta yace"no Ryynt wlh wnn kuskure ne da rashin sani amma nayi miki alqawari inshaa Allah bazan qara kuskure makamancin sa ba,I beg u kiyi haquri kinji kuma ki cire a ranki cewa zan iya juya miki baya wlh ko a mafarki hkn ba zai ta6a faruwa ba inshaa Allah,yi haquri daina kuka kinji.
Nan ta d'ago tana share hawayen fuskar ta mohd dake taya ta yace"kin haqura ko?
Ta gyad'a kai masa yace"to idan kin haqura yi min......
ya qarashe mgnr a cikin kunnen ta,
da sauri ta maqale kafad'a tana dariya zata bar gurin ya janyo ta da sauri yana dariya shima yace"sae fa kin min idan ba haka ba yau ba inda zamuje ko kuma na tafi ni kad'ai abuna bada ke ba gashi su maman sadiq ma duk fita zasuyi"
A shagwa6e tace"um um gsky bazan iya ba kunya nake ji ka fad'i wani abu dae"
Yace"shi d'in dae nake so idan kuma baza ki min ba shike nn bari na tashi na shirya na fita abuna ni kad'ai"
Yana gama fad'ar haka yaje zuwa tashi,tayi saurin riqo hannun sa tace"um um to zan maka d'in amma sae ka rufe idonka"
ba musu ya rufe idonsa Ryynt takai bakinta a hnkli ta had'e da nashi tana tsutsar lips d'in sa da harshen sa cikin wani salo kmr ta sami alawa,after a while taje zuwa zare bakin nata a hnkli,
man bae barta ba ya koma had'e bakin su ya soma yi mata nashi salon ,
bayan hannun sa dake kan qirjinta yana wasa dashi a nn Ryynt ta kasa in ma kanta sae kwanciya tayi ya bita tare da xare bakinsa ya maida kan qirjinta yana kissing d'in jikinta ta koina Ryynt bata iya hana shi ba sae kama masa tayi suka shiga romancing d'in juna.
Basu su suka iya barin junan su ba har sae da suka gamsar da juna.

Sukayi shiru rungume da juna sae numfashi da suke fitarwa a hnkli.
Man dake shafa bayan Ryynt ya shafo fuskar ta tare da d'aura mata kiss kan goshi yace"yau dae ba zancen fita kin gaji da yawa koh"
Tace"um um MK wlh nasa raina a fitar nn dan Allah muje"
Yace"ae tunda kina so za'a je d'in,tashi muje to muyi wanka sae mu shirya mu tafi"
Tare suka tashi zaune Ryynt ta rungumo sa tare da shafo cikin sa tace"cikin ka kmr kana jin yunwa"
Yace"wlh kuwa yunwa nakeji sosai kema nasan kina jin yunwar koh?
Tace"um um ba sosai ba kasan kafin mu koma bacci naci nmn kaza bari na kawo maka kaima kaci sae muyi wanka koh"
No kawo min fresh milk kawae nasha idan muka fito wanka sae muyi breakfast gabad'aya.
Nan ta tashi ta jawo bathrobe ta saka snn taje ta tsiyayo masa fresh milk a cup ta dawo ta same shi shima ya saka bathrobe d'in sa yana zaune akan bed yana duba missed calls d'in da ya gani a wayar sa don tun zasu koma bacci ya saka ta a silent.
Yana ganin ta dawo ya ajiyar wayar ,
ta zauna a kusa dashi ta bashi fresh milk d'in da kanta har sae da ya shanye snn suka je zuwa wanka basu wani jima sosai ba suka fito suka shirya snn sukayi break fast suka fita.

Da dare mohd ne zaune a falo kan doguwar kujera yana sanye da farar singlet n boxer yana kallon labarai yayinda Ryynt ke kwance kan qafafuwan sa tana sanye da farar rigar baccinta silk mae d'an siririn hannu da tsayinta ba zae wuce iya cinya ba ,wacce tuni tayi bacci sbd gajiya dmn yau yawo sukayi sosai a cikin garin mumbae wato gurare daban daban na bud'e ido da kuma gurin shaqatawa sukaje kuma duk inda sukaje sae da mohd yasa aka musu photo shida ita snn sukayi dasu Amir da matar sa da kuma d'an d'ansu sadiq dan duk tare suka fita shiyasa basu dawo ba sae yamma da kaya niqi niqi na en tsarabar da Ryynt ta siyo.
Da ya gama kallon labaran sa ne ya kashe TV ya d'auki Ryynt ya shiga ciki da ita.

Washe gari ne suka je Germany kwanan su biyu a can suka kammala abinda suka je yi suka tafi dubai sukayi kwana biyu dmn hutawa inda a germany har dubai sae da man yaja Ryynt suka zaga gari dmn ta bud'e ido.
Bayan sunyi kwana biyu a dubae ne washe gari suka kama hanyar dawowa Nigeria.

6anaren malika kuwa safiyar yau sae murna take tayi dan man ya kirata ya snr da ita yana hanya har ma ya snr da ita lokacinda jirgin nasu zae yi landing ai kuwa tasa aka shirya masa hadaddiyar liyafa wacce tana ganin lokacin saukar jirgin su ya kusa taje tayi wanka ta tsala ado taja motar ta sae Airpot dmn tarbon mohd wacce kwata kwata bata san cewa tare da Ryynt yake ba dan har yanzu bata da labarin komai asalima shaf ta shafe babin Ryynt a cikin rayuwar ta.

Billy giro😊
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮
*page 78*
Da isar ta ne jirgin nasu ya sauko mutane suka fara firfitowa kan farin ciki bakin ta baya ko rufuwa sae rarraba ido take ta inda zata hango mohd.
Kai tsaye duk wani farin cikin nata a take ya tafi numfashinta ya nemi ya d'auke,
ganin mohd tafe cikin baqar suit maqale da Ryynt a jikin sa tana sanye da arabian gown baqa tayi rolling da black top kmr wata balarabia dan gabad'aya ta canza mata ta qara kyau da haske da ita har mohd d'in sae sheqi suke ga wani murmushi da suke da ya qara musu kyau suna tako cikin natsuwa.
Sam malika ta kasa gazgata abinda take gani musamman hannun mohd da ta hango ya zagayo dashi ta kunkunmin Ryynt yazo dashi har izuwa kan tulun cikinta da ya fito 6aro 6aro da cikin ne abinda yafi matuqar bata mamaki don har suka qaraso ta kasa gazgata abun wae kodai mafarki ne ba gske ba gashi ko qaramin yatsanta tama kasa motsawa sae dasqarewa da tayi a guri d'aya ta kafe su da ido tana kallo Nasir yaje ya tarbe su cike da murna.
Yayin da su saliha da mami dake tare dashi suka qanqame Ryynt cike da murnar ganin ta kafin suke zuwa gun matar Amir itama suka tarbe ta.
Chapter 85 · 0% Book details