Sashe 84
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
🔮🔮🔮🔮
*page 77*
Washe gari da asuba mohd ne ya fara tashi ya kalli Ryynt dake bacci abinta lafe cikin qirjin sa.
Sae da ya yaye blanket d'in jikin su snn ya shiga shafa bayanta a hnkli yana kiran sunan ta.
Amma shiru ba alamar zata tashi gashi lokacin sallah yana gab da qurewa hkn yasa ya tashi zaune rungume da ita a jikin sa yana ci gaba da tashin ta kmr farko.
Da qyar ya samu ta shiga motsawa cikin muryar kuka irinta shahwa6a tace"uhm uhm mene ne"
Mohd yace"sorry tashi muyi sallah sae ki koma baccin kinji"
Tace"to"
Ta tashi tare da janyo blanket ta rufe jikinta tana lalubar rigar baccin ta kasancewar d'akin ba haske sosai sae mohd ne ya kunna wuta ya nemo mata rigar ya saka mata suka tashi suka nufi bathroom sukayi brush da arwalla suka fito.
Bayan sunyi sallah har sun koma kwanciya Ryynt ta kasa bacci sae juyi da ta soma yi da qarshe ma kwanciyar ta gagare ta sae tashi tayi zaune ta had'e kai da guiwa takai d'ayan hannunta kan cikinta ta dafe.
Cikin fargaba mohd ya tashi zaune yana kallon ta ya janyo ta zuwa jikin sa tare da d'aura hannu sa akan cikin ta yace"Ryynt me yake faruwa?
Murya can ciki tace"bazan iya bacci ba yunwa nake ji"
Ajiyar zuciya ya sauke a natse snn yace"olryt ina zuwa"
Nan ya tashi ya nufi kitchen ya bud'e fridge ya ciro gasasshiyar kaza da ya siyo jiya suka ci d'aya suka bar d'aya yasa a microwave yayi warming bayan tayi ya fitar ya saka a plate ya had'o da fresh milk da cup ya fito.
Ya same ta zaune kmr yanda ya bar ta.
Ya jawo stool ya d'aura akai snn ya zauna yayinda Ryynt ta matso gab dashi ta zagaya da hannun ta kan waist d'in sa tare da kwantar da kanta a qirjinsa ya fara ciyadda ita har sae da tace ya ishe ta snn ya bata fresh milk tasha ya zaro tissue ya goge mata bakinta ta lumshe ido tare da qara lafewa a qirjin sa ya shiga shafa bayanta sannu a hnkli har tayi bacci ya maida ta ya kwantar snn shima ya kwanta tare da rufa musu blanket ,yayinda take manne a jikin sa sae shafa cikinta yake har yayi bacci.
Basu suka tashi ba sae guraren qarfe goma ,
kai tsaye suka shiga bathroom sukayi wanka suka fito kowanen su sanye da white bathrobe suna tafe d'auke da murmushi a fuskar su rungume da juna kmr wasu couples.
Ryynt ce ta fara janye jikinta daga na mohd taje zuwa gyaran bed shi kuma yaje gun dressing mirror ya shiga shafa Vaseline bayan ya gama ya kalli Ryynt wacce har ta gama gyara gadon tsaf, ta nufo shi sae kallon d'an tulun cikin ta yake da ya tura bathrobe ,
tana qarasowa ya riqo hannunta ya zaunar da ita kan cinyoyin sa suna kallon juna ta jikin mirror ya d'aura hannun sa kan cikinta yace"wae kinga yanda cikin nn ya qara girma kuwa"
A shagwa6a tace"eh wlh ni har kunya nakeji yanzu kowa ya kalle ni lokaci d'aya yasan akwai ciki a tare da ni"
man yayi murmushi yace"Ryynt cikin da ba na shege ba meye na jin kunya kuma"
Tace"akwai kunya mana tunda ba haka kawae cikin ke fitowa ba dole sae da faruwar wani abu da kowa ya kanga yasan mene ne"
Ta qarashe mgnr ne had'e da turo baki Mohd dake kallon ta yayi er dariya tare da d'aurawa bakin nata kiss snn ya kafe idonsa a cikin nata yace"mene ne abun ni ban sani ba gaya min wane abu ne akeyi har a sami ciki?
Ryynt ta kalle sa kawae ta sadda kanta qasa tana murmushi .
Mohd yace"gaya min mana ina saurarenki ko ba kya son na shiga cikin masana ne nima"
Tace"uhm nidae muyi mu shirya kasan kace fita zamuyi fa"
Har Mohd zae yi magana sae kuma yayi shiru yana sauraren yanda cikin ta ke motsawa a hnkli,sbd still hannun sa na kan cikinta,
ya kalle ta d'auke da murmushi yace"bari to na qarawa babyna kuzari sae mu shirya mu tafi"
Cike da jin kunya taje zuwa tashi ya maida ta yace"jiya fa kad'an nayi kin sani"
Ryynt tayi saurin kallon sa don jiya ba qaramar gajiya ya saukar mata ba.
Ta shagwa6e fuska kmr zatayi kuka ya lakato hancinta yace" da wasa nake miki fa"
Nan tayi murmushi yaja hannun ta riqe da Vaseline suka je kan bed ya cire mata bathrobe ya kwantar da ita yana shafa mata mae cikin wani salo mae had'e da matsa mata jikinta yana gama shafa mata man ne yayi kwance kusa da ita suna fuskantar juna ,
ya kai hannu a hnkli ya shafo gefen fuskarta tare da d'aura mata kiss kan goshi yace"ko zamu fasa fita ne yau don naga daren jiya na saukar miki da gajiya sosai u have to rest,kina buqatar hutu"
Ryynt dake yawo da hannun ta kan qirjinsa cikin lallausar murya tace"ba gobe ne kace zamu tafi Germany ba?
Eh amma sae mu fasa har zuwa jibi don bana son jigilar ta miki yawa.
Tace"um um in dae gajiya ce ae tabi gado"
Ta fad'i hkne tare da saurin rufe fuskarta, mohd yayi murmushi tare da kai hannu kan qirjinta yana shafawa yace"to amma shine da nace zan qarawa babyna kuzari kika tsorata ko kina jin zafin abun sosai ne wae?
Ta girgiza kanta tare da tashi zata bar gurin ya janyo ta yace"gaya min da bakin ki inji kina jin zafi sosai ne?
Yafad'i hkne tare da janye hannuwanta da ta rufe fuskarta,a nn tayi saurin cusa fuskarta gabad'aya cikin qirjinsa tace"plz Mk ka canza wani zancen dan Allah kunya nake ji wlh"
Mohd ya d'ago fuskarta d'auke da alamar tambaya yana kallonta yace"Mk kuma me kenan kike nufi?
Ryynt tayi murmushi tace"kai da sunan ka kuma,to yi nazari ko zaka gano"
*page 77*
Washe gari da asuba mohd ne ya fara tashi ya kalli Ryynt dake bacci abinta lafe cikin qirjin sa.
Sae da ya yaye blanket d'in jikin su snn ya shiga shafa bayanta a hnkli yana kiran sunan ta.
Amma shiru ba alamar zata tashi gashi lokacin sallah yana gab da qurewa hkn yasa ya tashi zaune rungume da ita a jikin sa yana ci gaba da tashin ta kmr farko.
Da qyar ya samu ta shiga motsawa cikin muryar kuka irinta shahwa6a tace"uhm uhm mene ne"
Mohd yace"sorry tashi muyi sallah sae ki koma baccin kinji"
Tace"to"
Ta tashi tare da janyo blanket ta rufe jikinta tana lalubar rigar baccin ta kasancewar d'akin ba haske sosai sae mohd ne ya kunna wuta ya nemo mata rigar ya saka mata suka tashi suka nufi bathroom sukayi brush da arwalla suka fito.
Bayan sunyi sallah har sun koma kwanciya Ryynt ta kasa bacci sae juyi da ta soma yi da qarshe ma kwanciyar ta gagare ta sae tashi tayi zaune ta had'e kai da guiwa takai d'ayan hannunta kan cikinta ta dafe.
Cikin fargaba mohd ya tashi zaune yana kallon ta ya janyo ta zuwa jikin sa tare da d'aura hannu sa akan cikin ta yace"Ryynt me yake faruwa?
Murya can ciki tace"bazan iya bacci ba yunwa nake ji"
Ajiyar zuciya ya sauke a natse snn yace"olryt ina zuwa"
Nan ya tashi ya nufi kitchen ya bud'e fridge ya ciro gasasshiyar kaza da ya siyo jiya suka ci d'aya suka bar d'aya yasa a microwave yayi warming bayan tayi ya fitar ya saka a plate ya had'o da fresh milk da cup ya fito.
Ya same ta zaune kmr yanda ya bar ta.
Ya jawo stool ya d'aura akai snn ya zauna yayinda Ryynt ta matso gab dashi ta zagaya da hannun ta kan waist d'in sa tare da kwantar da kanta a qirjinsa ya fara ciyadda ita har sae da tace ya ishe ta snn ya bata fresh milk tasha ya zaro tissue ya goge mata bakinta ta lumshe ido tare da qara lafewa a qirjin sa ya shiga shafa bayanta sannu a hnkli har tayi bacci ya maida ta ya kwantar snn shima ya kwanta tare da rufa musu blanket ,yayinda take manne a jikin sa sae shafa cikinta yake har yayi bacci.
Basu suka tashi ba sae guraren qarfe goma ,
kai tsaye suka shiga bathroom sukayi wanka suka fito kowanen su sanye da white bathrobe suna tafe d'auke da murmushi a fuskar su rungume da juna kmr wasu couples.
Ryynt ce ta fara janye jikinta daga na mohd taje zuwa gyaran bed shi kuma yaje gun dressing mirror ya shiga shafa Vaseline bayan ya gama ya kalli Ryynt wacce har ta gama gyara gadon tsaf, ta nufo shi sae kallon d'an tulun cikin ta yake da ya tura bathrobe ,
tana qarasowa ya riqo hannunta ya zaunar da ita kan cinyoyin sa suna kallon juna ta jikin mirror ya d'aura hannun sa kan cikinta yace"wae kinga yanda cikin nn ya qara girma kuwa"
A shagwa6a tace"eh wlh ni har kunya nakeji yanzu kowa ya kalle ni lokaci d'aya yasan akwai ciki a tare da ni"
man yayi murmushi yace"Ryynt cikin da ba na shege ba meye na jin kunya kuma"
Tace"akwai kunya mana tunda ba haka kawae cikin ke fitowa ba dole sae da faruwar wani abu da kowa ya kanga yasan mene ne"
Ta qarashe mgnr ne had'e da turo baki Mohd dake kallon ta yayi er dariya tare da d'aurawa bakin nata kiss snn ya kafe idonsa a cikin nata yace"mene ne abun ni ban sani ba gaya min wane abu ne akeyi har a sami ciki?
Ryynt ta kalle sa kawae ta sadda kanta qasa tana murmushi .
Mohd yace"gaya min mana ina saurarenki ko ba kya son na shiga cikin masana ne nima"
Tace"uhm nidae muyi mu shirya kasan kace fita zamuyi fa"
Har Mohd zae yi magana sae kuma yayi shiru yana sauraren yanda cikin ta ke motsawa a hnkli,sbd still hannun sa na kan cikinta,
ya kalle ta d'auke da murmushi yace"bari to na qarawa babyna kuzari sae mu shirya mu tafi"
Cike da jin kunya taje zuwa tashi ya maida ta yace"jiya fa kad'an nayi kin sani"
Ryynt tayi saurin kallon sa don jiya ba qaramar gajiya ya saukar mata ba.
Ta shagwa6e fuska kmr zatayi kuka ya lakato hancinta yace" da wasa nake miki fa"
Nan tayi murmushi yaja hannun ta riqe da Vaseline suka je kan bed ya cire mata bathrobe ya kwantar da ita yana shafa mata mae cikin wani salo mae had'e da matsa mata jikinta yana gama shafa mata man ne yayi kwance kusa da ita suna fuskantar juna ,
ya kai hannu a hnkli ya shafo gefen fuskarta tare da d'aura mata kiss kan goshi yace"ko zamu fasa fita ne yau don naga daren jiya na saukar miki da gajiya sosai u have to rest,kina buqatar hutu"
Ryynt dake yawo da hannun ta kan qirjinsa cikin lallausar murya tace"ba gobe ne kace zamu tafi Germany ba?
Eh amma sae mu fasa har zuwa jibi don bana son jigilar ta miki yawa.
Tace"um um in dae gajiya ce ae tabi gado"
Ta fad'i hkne tare da saurin rufe fuskarta, mohd yayi murmushi tare da kai hannu kan qirjinta yana shafawa yace"to amma shine da nace zan qarawa babyna kuzari kika tsorata ko kina jin zafin abun sosai ne wae?
Ta girgiza kanta tare da tashi zata bar gurin ya janyo ta yace"gaya min da bakin ki inji kina jin zafi sosai ne?
Yafad'i hkne tare da janye hannuwanta da ta rufe fuskarta,a nn tayi saurin cusa fuskarta gabad'aya cikin qirjinsa tace"plz Mk ka canza wani zancen dan Allah kunya nake ji wlh"
Mohd ya d'ago fuskarta d'auke da alamar tambaya yana kallonta yace"Mk kuma me kenan kike nufi?
Ryynt tayi murmushi tace"kai da sunan ka kuma,to yi nazari ko zaka gano"