Sashe 61
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Da mamaki Aamil yace"Aamil ne fa"
Da sauri ta sadda kanta qasa tace"dan Allah yi hqr bana banbance ku ne"
Yace"no ba komai had'e da bata robar fruits salad d'inta da yasa abu yayi wrapping ba'a ganin meye a ciki kmr gift ,bata kar6a ba sae kallon sa da tayi, yace"fruits salad d'inki ne da kika manta"
Dad'i taji har ranta don d'auke da murmushi ma takai hannu ta kar6a had'e da yi masa godiya.
Murmushi kawae ya mata snn ya juya ya tafi ita kuma ta koma class.
Man kuwa bayan sun gama abinda sukeyi ne yayi wanka ya fito cikin shirin sa na zuwa asibiti wanda har zai shiga mota sae yaga motar Amir ta kunno kai a cikin gidan ,
nn ya fasa shiga motar tasa ya tsaya jiran Amir da ya faka motar sa ya fito ya same shi had'e da bashi hannu suka gaisa .
Snn yace" zaka je asibiti ne?
"Eh"
cewar mohd kafin yake cewa "ya akayi ne"
Amir yace" wae gidan inna fa zanje sae kawae nayi sha'awar nazo nn "
Mohd yayi murmushi yace"ai ka kyauta dan da Aamil ne bazai zo ba ,rabona dashi ma har na manta"
Amir yace"ksn shi Aamil kmr kaine gidan inna yafi zuwa akan koina"
Mohd yace"hkne amma yaushe zaku koma ne nikam?
Eh to tukuna bamu sa rana ba dan wlh ni har ji ma nake kmr mu dawo da zaman mu a nn har aikin mu"
Man yace"kan ku ake ji nidae idan kaje gun inna kace ina gaida ta"
Amir ya kalle sa yace"inna kuma dake fushi dakai"
Yace"to ai so nake ta daina fushin dani ko zan sami hanyar bawa Abba hqr dmn naga cewa na dawo da wnn yrnyr"
Yace"hkne ni na tafi"
Nan sukayi sallama da juna kowanen su ya shiga motar sa suka bar gidan.
3 dayz later
Aamil ne zaune a falon inna shida inna suna firar su yana yanka fruits wanda tunda yaji cewa Rynt na son fruits kullum sae ya siyo ya kawo kuma duk ya kawo shi keyin zaune da kanshi ya gyara.
Suna cikin hkne sae ga Rynt ta dawo daga school wacce tana shigowa idonta ya sauka akan Aamil dake gyaran fruits kanta qasa ta gaida shi d'auke da er alamar dariya a fuskarta.
Aamil dake kallon ta ya amsa had'e da kallon inna yace"inna Rynt fa da kmr dariya nake bata idan ta ganni ina aikin nn ko meyasa?
Inna ta washe baki ta kalli Rynt wacce tayi saurin barin gurin cikin jin kunya
Innà tace"ni kuwa ina zan sani wata qil bata saba ganin namiji na aikin nn ba"
Yace"inaga hakane inna don naga har kunya takeji idan ta samu ina aikin nn"
Inna tace"ai ita Rynh komai kunyar sa take ji"
Aamil yace"wlh inna shiyasa take matuqar bani sha'awa"
Inna tace"ai Rynh abin so ce ga kowa don yrnyr ba ruwanta wlh"
Aamil yayi murmushi zai yi magana wayar sa ta shiga ruri ya d'aga wayar had'e da fita wanda sae da ya jima kafin yake dawowa ya sami Rynt ta maye gurbinsa tana ci gaba da aikin da ya bari.
Yayi tsaye kawae yana ta kallon ta yayinda Rynt keta aikinta bata ko san yana yi ba sae inna ce ta lura dashi tace"yadai Aamil ko zata tashi ne ta bar ma aikin ka qarasa abinka?
Ya kalli inna kawae snn ya kalli Rynt yace"hln yau mai lesson d'in naki ba zai zo bane"
Ba tare da ta kalle sa ba tace"zai zo"
Yace"amma kuma shine kika zauna ma aikin nn da dawowarki school ko abinci ma baki ci ba"
Inna tace"kai fad'i ba yanda banyi da ita ba nace ta bari ni na qarasa ita taje taci abinci tace Aa"
Aamil dake kallon Rynt yaje ya durqusa a hnkli kusa da ita snn yakai hannu ya kar6i wuqar da ke hannunta yace"bani aikin tashi kije kici abinci kinji kafin mai lesson d'in naki yazo"
Sae da Rynt ta kàlle shi snn ta tashi ta tafi d'akin inna ta d'ebo fura a cup taje d'akinta tayi zaune tana sha.
A washe garin rnr mohd ne zaune a office d'in shi da kallo d'aya zakayi masa kasan cewa yana d'auke da damuwa a ransa wanda tun daga wnn rnr bai qara zuwa gidan inna ba haka kuma bai sake bibiyar Rynt a school ba kan alqawarin da ya d'aukar mata da ya soma jin ba zai iya ba.
D'auke da damuwar da yake ciki ne ya kalli Amir dake zaune suna fuskantar juna yace"wae Amir a wnn rnr da zakaje gidan inna har nace kace ina gaidata ka snr da ita kuwa?
Amir yace"eh na gaya mata mana sae dae yi tayi kmr bata ji ba"
Mohd yayi shiru can yace"Amir a gskiya ina cikin damuwar rashin wnn yarinyar a kusa dani bazan 6oye maka ba ina son ta dawo gareni ne sbd ina sonta ba wae dan babyna kad'ai ba.
Amir ya sauke numfashi snn ya kalle sa yace"to ai tunda hkne ka tashi muje kawae ka bawa Abba hqr "
Man ya girgiza kansa had'e da fad'in" no Amir ina gudun naje na qara tinzira Abba ne.......Kaga kawae kasa a ranka cewa idan munje ka bashi hqr zai haqura da haka kuwa sae kaga Allah ya taimake ka ya haqura.
Mohd yace"haka kake gani?
"InshaAllah"cewar Amir
Yayinda mohd ya kalle sa jiki sanyaye yace"shiken nn muje d'in".
Nan suka tashi suka d'unguma sae gida suka nufi 6angaren su kai tsaye suna shiga dae dae Abba na saukowa kan staircase suka had'u dashi ,
a nn mohd ya tsaya cak ko tako d'aya ya kasa qarawa sae kansa da ya sadda qasa sbd wani irin mugun kallo da Abba ya tsaya yana musu dashi har Amir.
Daga yau inshaAllah na canza lokaciñ posting sae ku daina tsammàni na dare sae dae da safe,rana ko yamma.
Luv u❤
Billy Giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*```Page 60```*
A fusace Abba ya qaraso gurin su wanda kai tsaye gun mohd ya nufa ya d'aga hannunsa cikin zafin nama ya kai masa mari had'e da nuna shi yace "Ba nace kar na qara ganin qafar ka a gidan nn ba ko kuwa rashin d'a'arka ce kazo ka qara nuna min ne, to bari kaji wlh idan har ka sake kuskure irin wnn sae na maka abinda baka taba tunani ba shashasha kawae, get out of this house!"
Juyawa mohd yayi idonsa ya kada yyi jazur yyi saurin fita daga gidan, yayin da Amir ya kalli Abba cikin yana yi na son bashi haquri Abba yayi saurin dakatar dashi ta hanyar d'aga masa hannu yace "Amir idan har ba so kake laifin mohd ya shafe ka ba to kaima kayi gaggawar fita a nn in daina ganin ka"
Amir ya girgixa kai da damuwa yace "Dan....." cikin d'aga murya Abba yace "ka fita nace!
Jiki a sanyaye Amir ya fita ya samu har mohd yaja motar sa ya bar gidan.
Nan yaje ya shiga tasa motar ya tafi sae gidan mohd.
A nn falo ya tarda Muhd kwance kan doguwar kujera idonsa lumshe sae girgixa kafa yake, Amir ya xauna kujerar dake kallon Wanda yake ya kirasa a nutse, da kyar mohd ya iya bude ido yana kallon dan uwan nasa.
Cikin muryar rarrashi Amir yace"pls am really sorry ban san cewa haka abin yake ba"
Mohd dake kallon sa yace"Inafa zaka sani ina ma bayani kaqi ka fhmta yanzu gashi meye riba in banda qara 6ata min tsari da kayi"
Yana gama fad'ar hk ya buga tsaki ya tashi ya bar masa falon Amir da ya bisa da ido ya girgiza kansa kawae snn ya tashi ya fita.
Da sauri ta sadda kanta qasa tace"dan Allah yi hqr bana banbance ku ne"
Yace"no ba komai had'e da bata robar fruits salad d'inta da yasa abu yayi wrapping ba'a ganin meye a ciki kmr gift ,bata kar6a ba sae kallon sa da tayi, yace"fruits salad d'inki ne da kika manta"
Dad'i taji har ranta don d'auke da murmushi ma takai hannu ta kar6a had'e da yi masa godiya.
Murmushi kawae ya mata snn ya juya ya tafi ita kuma ta koma class.
Man kuwa bayan sun gama abinda sukeyi ne yayi wanka ya fito cikin shirin sa na zuwa asibiti wanda har zai shiga mota sae yaga motar Amir ta kunno kai a cikin gidan ,
nn ya fasa shiga motar tasa ya tsaya jiran Amir da ya faka motar sa ya fito ya same shi had'e da bashi hannu suka gaisa .
Snn yace" zaka je asibiti ne?
"Eh"
cewar mohd kafin yake cewa "ya akayi ne"
Amir yace" wae gidan inna fa zanje sae kawae nayi sha'awar nazo nn "
Mohd yayi murmushi yace"ai ka kyauta dan da Aamil ne bazai zo ba ,rabona dashi ma har na manta"
Amir yace"ksn shi Aamil kmr kaine gidan inna yafi zuwa akan koina"
Mohd yace"hkne amma yaushe zaku koma ne nikam?
Eh to tukuna bamu sa rana ba dan wlh ni har ji ma nake kmr mu dawo da zaman mu a nn har aikin mu"
Man yace"kan ku ake ji nidae idan kaje gun inna kace ina gaida ta"
Amir ya kalle sa yace"inna kuma dake fushi dakai"
Yace"to ai so nake ta daina fushin dani ko zan sami hanyar bawa Abba hqr dmn naga cewa na dawo da wnn yrnyr"
Yace"hkne ni na tafi"
Nan sukayi sallama da juna kowanen su ya shiga motar sa suka bar gidan.
3 dayz later
Aamil ne zaune a falon inna shida inna suna firar su yana yanka fruits wanda tunda yaji cewa Rynt na son fruits kullum sae ya siyo ya kawo kuma duk ya kawo shi keyin zaune da kanshi ya gyara.
Suna cikin hkne sae ga Rynt ta dawo daga school wacce tana shigowa idonta ya sauka akan Aamil dake gyaran fruits kanta qasa ta gaida shi d'auke da er alamar dariya a fuskarta.
Aamil dake kallon ta ya amsa had'e da kallon inna yace"inna Rynt fa da kmr dariya nake bata idan ta ganni ina aikin nn ko meyasa?
Inna ta washe baki ta kalli Rynt wacce tayi saurin barin gurin cikin jin kunya
Innà tace"ni kuwa ina zan sani wata qil bata saba ganin namiji na aikin nn ba"
Yace"inaga hakane inna don naga har kunya takeji idan ta samu ina aikin nn"
Inna tace"ai ita Rynh komai kunyar sa take ji"
Aamil yace"wlh inna shiyasa take matuqar bani sha'awa"
Inna tace"ai Rynh abin so ce ga kowa don yrnyr ba ruwanta wlh"
Aamil yayi murmushi zai yi magana wayar sa ta shiga ruri ya d'aga wayar had'e da fita wanda sae da ya jima kafin yake dawowa ya sami Rynt ta maye gurbinsa tana ci gaba da aikin da ya bari.
Yayi tsaye kawae yana ta kallon ta yayinda Rynt keta aikinta bata ko san yana yi ba sae inna ce ta lura dashi tace"yadai Aamil ko zata tashi ne ta bar ma aikin ka qarasa abinka?
Ya kalli inna kawae snn ya kalli Rynt yace"hln yau mai lesson d'in naki ba zai zo bane"
Ba tare da ta kalle sa ba tace"zai zo"
Yace"amma kuma shine kika zauna ma aikin nn da dawowarki school ko abinci ma baki ci ba"
Inna tace"kai fad'i ba yanda banyi da ita ba nace ta bari ni na qarasa ita taje taci abinci tace Aa"
Aamil dake kallon Rynt yaje ya durqusa a hnkli kusa da ita snn yakai hannu ya kar6i wuqar da ke hannunta yace"bani aikin tashi kije kici abinci kinji kafin mai lesson d'in naki yazo"
Sae da Rynt ta kàlle shi snn ta tashi ta tafi d'akin inna ta d'ebo fura a cup taje d'akinta tayi zaune tana sha.
A washe garin rnr mohd ne zaune a office d'in shi da kallo d'aya zakayi masa kasan cewa yana d'auke da damuwa a ransa wanda tun daga wnn rnr bai qara zuwa gidan inna ba haka kuma bai sake bibiyar Rynt a school ba kan alqawarin da ya d'aukar mata da ya soma jin ba zai iya ba.
D'auke da damuwar da yake ciki ne ya kalli Amir dake zaune suna fuskantar juna yace"wae Amir a wnn rnr da zakaje gidan inna har nace kace ina gaidata ka snr da ita kuwa?
Amir yace"eh na gaya mata mana sae dae yi tayi kmr bata ji ba"
Mohd yayi shiru can yace"Amir a gskiya ina cikin damuwar rashin wnn yarinyar a kusa dani bazan 6oye maka ba ina son ta dawo gareni ne sbd ina sonta ba wae dan babyna kad'ai ba.
Amir ya sauke numfashi snn ya kalle sa yace"to ai tunda hkne ka tashi muje kawae ka bawa Abba hqr "
Man ya girgiza kansa had'e da fad'in" no Amir ina gudun naje na qara tinzira Abba ne.......Kaga kawae kasa a ranka cewa idan munje ka bashi hqr zai haqura da haka kuwa sae kaga Allah ya taimake ka ya haqura.
Mohd yace"haka kake gani?
"InshaAllah"cewar Amir
Yayinda mohd ya kalle sa jiki sanyaye yace"shiken nn muje d'in".
Nan suka tashi suka d'unguma sae gida suka nufi 6angaren su kai tsaye suna shiga dae dae Abba na saukowa kan staircase suka had'u dashi ,
a nn mohd ya tsaya cak ko tako d'aya ya kasa qarawa sae kansa da ya sadda qasa sbd wani irin mugun kallo da Abba ya tsaya yana musu dashi har Amir.
Daga yau inshaAllah na canza lokaciñ posting sae ku daina tsammàni na dare sae dae da safe,rana ko yamma.
Luv u❤
Billy Giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*```Page 60```*
A fusace Abba ya qaraso gurin su wanda kai tsaye gun mohd ya nufa ya d'aga hannunsa cikin zafin nama ya kai masa mari had'e da nuna shi yace "Ba nace kar na qara ganin qafar ka a gidan nn ba ko kuwa rashin d'a'arka ce kazo ka qara nuna min ne, to bari kaji wlh idan har ka sake kuskure irin wnn sae na maka abinda baka taba tunani ba shashasha kawae, get out of this house!"
Juyawa mohd yayi idonsa ya kada yyi jazur yyi saurin fita daga gidan, yayin da Amir ya kalli Abba cikin yana yi na son bashi haquri Abba yayi saurin dakatar dashi ta hanyar d'aga masa hannu yace "Amir idan har ba so kake laifin mohd ya shafe ka ba to kaima kayi gaggawar fita a nn in daina ganin ka"
Amir ya girgixa kai da damuwa yace "Dan....." cikin d'aga murya Abba yace "ka fita nace!
Jiki a sanyaye Amir ya fita ya samu har mohd yaja motar sa ya bar gidan.
Nan yaje ya shiga tasa motar ya tafi sae gidan mohd.
A nn falo ya tarda Muhd kwance kan doguwar kujera idonsa lumshe sae girgixa kafa yake, Amir ya xauna kujerar dake kallon Wanda yake ya kirasa a nutse, da kyar mohd ya iya bude ido yana kallon dan uwan nasa.
Cikin muryar rarrashi Amir yace"pls am really sorry ban san cewa haka abin yake ba"
Mohd dake kallon sa yace"Inafa zaka sani ina ma bayani kaqi ka fhmta yanzu gashi meye riba in banda qara 6ata min tsari da kayi"
Yana gama fad'ar hk ya buga tsaki ya tashi ya bar masa falon Amir da ya bisa da ido ya girgiza kansa kawae snn ya tashi ya fita.