Sashe 47
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Abban nasir yace"inna ki daina wnn zancen dmn ba abinda yafi dacewa irin a maida Rynt d'akin mijinta ko don qaruwar da suka samu a tsakanin su.
inna tace"kaga Bello idan wnn zancen kad'ai ya kawo ka gidan nn gwara ka tashi ka tafi don Rynh kam bazata koma gidan wnn marar imanin yaron ba,idan kuwa ka koma zowa ka matsa min da zancen wlh zan d'auki Rynh ne mu koma can qauyen nasu da zama kuma ba wanda yà isa ya sani na dawo.
Haquri kawae Abban nasir ya bata ya fita ya bar gidan cike da damuwa.
Inna kuwa rae 6ace ta koma d'aki ta sami Rynt sae kuka take kmr ranta zai fita wacce ba komai take yiwa kukan ba sae jin cewa tana d'auke da ciki.
Inna kuwa ba abinda ya fad'o ranta sae tunanin ko qazafin da mohd ya mata ne take yiwa kuka.
Nan taje gun Rynt sae dae kafin tace komai Rynt ta kalleta cikin kuka sosai tace"dan Allah inna kisa a cire min cikin nn wlh nayi qanqanta,dmn nasan mutuwa kawae zanyi gurin haifuwa"
Inna tayi er dariya tace "Rynt bazaki mutu ba zaki haifu lafiya kinji"
Tace"amma inna karatu na fa?
Tace"zaki ci gaba da karatun ki a nn kinji"
Inna to ta yaya zanyi karatu da ciki wlh kinsan da kmr wuya dan Allah kisa a cire min inna "
Inna tayi shiru tana kallon Rynh sae can tace"bazan 6oye miki ba Rynh kinzo dani gaa6ar da bazan iya ba don har gwara ma kice min kina son komawa gidan muhammadu da kice min a cire wnn cikin.
Daga hk inna ta tashi tabar d'akin.
Rynt kuwa ta qara fashewa da wani sabon kuka dan ganin take shike nn man ya 6ata mata tsarin rayuwar ta,ya kuma lalata mata duk wani lissafin karatun ta.
Lallai idan ba'a cire mata cikin nn ba,ba abinda yafi cancanta a gareta yanzu shine ta d'auki fansar ta kawae ta qara gaba.
Duk a cikin kukanta ne take wnn tunanin .
Yayinda inna ta dawo d'akin tana ta bata baki amma Rynt bata iya daina kukan ba don ma yini zungur ta kwashe tana abu d'aya.
Ai kuwa duk inna tabi ta damu sosai sbd ko abinci Rynt taqi ci wacce ko karin kumallon da ta fara da safe bata qarasa ba.
Cikin hkne nasir ya fad'o gidan inna ta tarbe shi da cewa"yauwa Nasiru dama kai nake shirin kira yanzu.
Yarinyar nn Rayyanah tun d'azu sae kuka take tayi ita sae an cire cikin da ke jikinta, ko abinci taqi taci tun safe har yanzu.
Nan nasir ya tambayi inna ko meye dalili ,
Inna ta gaya mae duk yanda sukayi da Rynt.
Yayi shiru snn yace "bari naje gurin ita Rynt d'in"
Bai jira me inna zata ce ba ya shiga inner room ya sami Rynt zaune kan sallaya ta had'e kai da guiwa tana ta kuka.
A hnkli nasir yaje ya durqusa kusa da ita tare da kiran sunanta
Nn ta d'ago a hnkli tana kallon shi da jajayen idanuwanta da duk suka kumbura yace"kukan ya isa haka indae ciki ne zan sa a cire maki kinji"
Cikin dasasshiyar muryar ta da tasha kuka tace"nagode"
Yace"to share hawayenki"
Ba musu takai hannu ta share hawayenta Yace"kici abinci kuma kisha magani idan na dawo gobe sae naje dake a cire cikin ko"
Nan ta gyad'a mae kai shi kuma ya tashi ya fita,
yaje ya sami inna yace "inna shikenan ta daina kukan yanzu kije ki bata abinci taci"
Inna ta washe baki tace"yo kai Nasiru me kace da ita ne da har tayi shiru kai tsaye?
Murmushi yayi yace"inna ina sauri yanzu amma gobe idan na dawo mayi magana"
Tace"to d'an albarka Allah kaimu goben"
Nn ya fita inna kuma ta shiga d'aki washe da baki".
Billy Giro😊
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/9/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```48```*
Ta sami Rynt ta tashi tana linke carpet d'in sallah.
Inna ta kar6i carpet d'in ta koma shimfid'a mata a nn kusa da gefen gado tace da ita "zauna bari naje na kawo maki abinci kici ko"
Rynt ta gyad'a mata kai snn ta zauna,
inna ta kai hannu nn kusa da bedside drawer ta d'auki abincin rnr da Rynt bata ci ba taje dashi kitchen ta kawo mata tuyon shinkafa da miyar ganye wacce taji qassan nmn rago .
Ta kai kusa da Rynt ta ajiye snn ta kawo mata ruwa da kunu da magunguna a cewar idan ta gama cin abinci sae tasha.
Sae da Rynt ta yiwa inna godiya snn ta kai hannu had'e da bisimillah ta fara cin abinci.
Da ta kammala ne takai kwanika a kitchen ta dawo ta fad'a bathroom tayi wanka koda ta fito ta sami inna na waya cike da murna tana gama wyr ne take ce ma Rynt"Ashe saurin da na Nasiru keyi fatima ce a asibiti shine yanzu aka kirani aka snr dani ta sauka lfy ta sami d'a"
Rynt ta d'an saki fuska snn tace"to Allah ya raya masa shi akan sunna"
Inna ta washe haqora tace"Amin amin ai ba dan dare ba da naje naga sabon mae gidana"
Murmushi kawae Rynt tayi taje ta nemo kyn bacci ta saka ta kwanta.
Washe gari Rynt taji sauqi sosai don ita ma ta gyare gidan tsaf ta kuma je kitchen tana ragewa Baaba hurera aiki wacce tana zowa bata fara aiki ba suka tafi gidan su mohd gun barkar pretty ita da inna.
Tana cikin aikin ne suka dawo Baaba hurera ta shigo tana mata sannu da aiki snn tace taje inna na kiranta a falo.
Koda taje falon ta sami inna da Abban mohd taje ta durqusa cike da ladabi tana gaida shi ya amsa mata cikin sakin fuska snn yace"ya jikin naki?
Tace"Alhmdlh"snn yace"dama zançen karatun ki ne tunda kinji sauqi gobe
zan turo driver wanda zai riqa kai ki makaranta yana maida ki,snn kmr yanda ake maki lesson a can gidan nn ma zan nemo maki wanda zai riqa zowa yana maki lesson d'in,snn kuma duk wani abu da kk buqata ki snr da inna sae ta snr dani"
Tace"to Abba nagode"
Yace"shikenan tashi ki tafi"
Bayan ta wuce ne ya ciro kud'i a aljihun sa bandir d'in 1k guda biyu yaba inna yace"d'aya naki ne d'aya kuma ki riqa bawa Rynt d'ari biyar biyar duk safiya ta na samun na cin abinci idan taje mkrnta dn naga mkrntar tasu yini ake"
Ina ta kar6i kud'in had'e da sa mishi albarka yace"nagode inna ni zan tafi"
Tace"to d'an albarka Allah kai ka lfy"
Yace"amin"
snn ya fita.
Ita kuma taje d'aki ta adana kud'in.
*****
Kwance yake kan bed sanye da farar singlet da farin boxer malika ta shigo d'akin ta kalli yanda ya d'ora qafa kan qafa yana mai kallon silin.
Taje ta zauna kusa dashi tana mai kallon fuskar shi snn tace"my man ya kamata ka haqura ka daina tunani akan rashin da mukayi,ai Allah zai sake bamu wani ne komai baqin cikin wnn abar kuwa.
Lumshe idonsa kawae yayi ba tare da yace komai ba tace"ya zancen zuwa gidan naku ?
Yace"ki tafi kawai"
Tace"baza kaje ganin jariri ba knn ?
Kallonta kawae yayi bai ce mata komai ba sae kwanciyar sa da ya gyra.
Tasan ba amsar zata samu ba shiyasa kawae ta tashi tabar d'akin taje ta shirya ta fita.
Gidan su man d'in ta nufa wacce da shigar ta 6angaren su man kai tsaye ta haura sama zuwa d'akin mhfyr man ta bud'e qofar d'akin ta shiga ba ko sallama,pretty dake zaune kan bed tana shayarwa ta saki murmushi tace"sae yanzun"
Sae da malika ta zauna snn tace"hm nida nake ganin ma nayi sammako"
Pretty ta bata jariri tare da fad'in"yaya fa?
Tace"wlh yana can cikin damuwar rashin babyn mu har magana ma bai cika son yi ba"
Pretty ta cije le6e tace"wlh Allah matsiyar yarnr nn taci uban rainin wayo! ni kuna me wae ma har tayi nasarar 6arar miki da ciki?
Malika ta ta6e baki had'e da murmushi snn ta duba koina idan ba mai ganin su ta kai bakinta a kunnen pretty ta rad'a mata magana ,pretty ta fiddo ido had'e da washe baki snn tace"kai haba!
malika tace"Allah kuwa
snn tace"amma fa bakin ki qanin idonki wlh kar ki bari kowa yaji zancen nn don ina gudun ya koma kunnen yayanki"
Tace"haba dan Allah sae kace ban san me nakeyi ba ai ko umma bazata ji wnn zancen ba,,kuma kin san Allah da har kin ban haushi da naga na koma kai miki magani amma naji shiru ashe kinsan abinda kk shirin yiwa matsiyaciyar.
Malika tace"ai ke ajiye maganin gefe nayi nace sae na gwada plan d'ina tukun.
Pretty tace"shiyasa da muka je dubaki lkcn da umma keta masifa tana fad'in duk laifinki ne dan da kinsa mata maganin a abinci taci ta haukace da duk hkn bata faru ba sae naga kin kalle ta kawae kinyi shiru .
Malika tayi dariya tace"wae ina umma take ne ma?
Pretty tace"Wlh tana kitchen da fitar ta mane ba jimawa se kika shigo.
inna tace"kaga Bello idan wnn zancen kad'ai ya kawo ka gidan nn gwara ka tashi ka tafi don Rynh kam bazata koma gidan wnn marar imanin yaron ba,idan kuwa ka koma zowa ka matsa min da zancen wlh zan d'auki Rynh ne mu koma can qauyen nasu da zama kuma ba wanda yà isa ya sani na dawo.
Haquri kawae Abban nasir ya bata ya fita ya bar gidan cike da damuwa.
Inna kuwa rae 6ace ta koma d'aki ta sami Rynt sae kuka take kmr ranta zai fita wacce ba komai take yiwa kukan ba sae jin cewa tana d'auke da ciki.
Inna kuwa ba abinda ya fad'o ranta sae tunanin ko qazafin da mohd ya mata ne take yiwa kuka.
Nan taje gun Rynt sae dae kafin tace komai Rynt ta kalleta cikin kuka sosai tace"dan Allah inna kisa a cire min cikin nn wlh nayi qanqanta,dmn nasan mutuwa kawae zanyi gurin haifuwa"
Inna tayi er dariya tace "Rynt bazaki mutu ba zaki haifu lafiya kinji"
Tace"amma inna karatu na fa?
Tace"zaki ci gaba da karatun ki a nn kinji"
Inna to ta yaya zanyi karatu da ciki wlh kinsan da kmr wuya dan Allah kisa a cire min inna "
Inna tayi shiru tana kallon Rynh sae can tace"bazan 6oye miki ba Rynh kinzo dani gaa6ar da bazan iya ba don har gwara ma kice min kina son komawa gidan muhammadu da kice min a cire wnn cikin.
Daga hk inna ta tashi tabar d'akin.
Rynt kuwa ta qara fashewa da wani sabon kuka dan ganin take shike nn man ya 6ata mata tsarin rayuwar ta,ya kuma lalata mata duk wani lissafin karatun ta.
Lallai idan ba'a cire mata cikin nn ba,ba abinda yafi cancanta a gareta yanzu shine ta d'auki fansar ta kawae ta qara gaba.
Duk a cikin kukanta ne take wnn tunanin .
Yayinda inna ta dawo d'akin tana ta bata baki amma Rynt bata iya daina kukan ba don ma yini zungur ta kwashe tana abu d'aya.
Ai kuwa duk inna tabi ta damu sosai sbd ko abinci Rynt taqi ci wacce ko karin kumallon da ta fara da safe bata qarasa ba.
Cikin hkne nasir ya fad'o gidan inna ta tarbe shi da cewa"yauwa Nasiru dama kai nake shirin kira yanzu.
Yarinyar nn Rayyanah tun d'azu sae kuka take tayi ita sae an cire cikin da ke jikinta, ko abinci taqi taci tun safe har yanzu.
Nan nasir ya tambayi inna ko meye dalili ,
Inna ta gaya mae duk yanda sukayi da Rynt.
Yayi shiru snn yace "bari naje gurin ita Rynt d'in"
Bai jira me inna zata ce ba ya shiga inner room ya sami Rynt zaune kan sallaya ta had'e kai da guiwa tana ta kuka.
A hnkli nasir yaje ya durqusa kusa da ita tare da kiran sunanta
Nn ta d'ago a hnkli tana kallon shi da jajayen idanuwanta da duk suka kumbura yace"kukan ya isa haka indae ciki ne zan sa a cire maki kinji"
Cikin dasasshiyar muryar ta da tasha kuka tace"nagode"
Yace"to share hawayenki"
Ba musu takai hannu ta share hawayenta Yace"kici abinci kuma kisha magani idan na dawo gobe sae naje dake a cire cikin ko"
Nan ta gyad'a mae kai shi kuma ya tashi ya fita,
yaje ya sami inna yace "inna shikenan ta daina kukan yanzu kije ki bata abinci taci"
Inna ta washe baki tace"yo kai Nasiru me kace da ita ne da har tayi shiru kai tsaye?
Murmushi yayi yace"inna ina sauri yanzu amma gobe idan na dawo mayi magana"
Tace"to d'an albarka Allah kaimu goben"
Nn ya fita inna kuma ta shiga d'aki washe da baki".
Billy Giro😊
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/9/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```48```*
Ta sami Rynt ta tashi tana linke carpet d'in sallah.
Inna ta kar6i carpet d'in ta koma shimfid'a mata a nn kusa da gefen gado tace da ita "zauna bari naje na kawo maki abinci kici ko"
Rynt ta gyad'a mata kai snn ta zauna,
inna ta kai hannu nn kusa da bedside drawer ta d'auki abincin rnr da Rynt bata ci ba taje dashi kitchen ta kawo mata tuyon shinkafa da miyar ganye wacce taji qassan nmn rago .
Ta kai kusa da Rynt ta ajiye snn ta kawo mata ruwa da kunu da magunguna a cewar idan ta gama cin abinci sae tasha.
Sae da Rynt ta yiwa inna godiya snn ta kai hannu had'e da bisimillah ta fara cin abinci.
Da ta kammala ne takai kwanika a kitchen ta dawo ta fad'a bathroom tayi wanka koda ta fito ta sami inna na waya cike da murna tana gama wyr ne take ce ma Rynt"Ashe saurin da na Nasiru keyi fatima ce a asibiti shine yanzu aka kirani aka snr dani ta sauka lfy ta sami d'a"
Rynt ta d'an saki fuska snn tace"to Allah ya raya masa shi akan sunna"
Inna ta washe haqora tace"Amin amin ai ba dan dare ba da naje naga sabon mae gidana"
Murmushi kawae Rynt tayi taje ta nemo kyn bacci ta saka ta kwanta.
Washe gari Rynt taji sauqi sosai don ita ma ta gyare gidan tsaf ta kuma je kitchen tana ragewa Baaba hurera aiki wacce tana zowa bata fara aiki ba suka tafi gidan su mohd gun barkar pretty ita da inna.
Tana cikin aikin ne suka dawo Baaba hurera ta shigo tana mata sannu da aiki snn tace taje inna na kiranta a falo.
Koda taje falon ta sami inna da Abban mohd taje ta durqusa cike da ladabi tana gaida shi ya amsa mata cikin sakin fuska snn yace"ya jikin naki?
Tace"Alhmdlh"snn yace"dama zançen karatun ki ne tunda kinji sauqi gobe
zan turo driver wanda zai riqa kai ki makaranta yana maida ki,snn kmr yanda ake maki lesson a can gidan nn ma zan nemo maki wanda zai riqa zowa yana maki lesson d'in,snn kuma duk wani abu da kk buqata ki snr da inna sae ta snr dani"
Tace"to Abba nagode"
Yace"shikenan tashi ki tafi"
Bayan ta wuce ne ya ciro kud'i a aljihun sa bandir d'in 1k guda biyu yaba inna yace"d'aya naki ne d'aya kuma ki riqa bawa Rynt d'ari biyar biyar duk safiya ta na samun na cin abinci idan taje mkrnta dn naga mkrntar tasu yini ake"
Ina ta kar6i kud'in had'e da sa mishi albarka yace"nagode inna ni zan tafi"
Tace"to d'an albarka Allah kai ka lfy"
Yace"amin"
snn ya fita.
Ita kuma taje d'aki ta adana kud'in.
*****
Kwance yake kan bed sanye da farar singlet da farin boxer malika ta shigo d'akin ta kalli yanda ya d'ora qafa kan qafa yana mai kallon silin.
Taje ta zauna kusa dashi tana mai kallon fuskar shi snn tace"my man ya kamata ka haqura ka daina tunani akan rashin da mukayi,ai Allah zai sake bamu wani ne komai baqin cikin wnn abar kuwa.
Lumshe idonsa kawae yayi ba tare da yace komai ba tace"ya zancen zuwa gidan naku ?
Yace"ki tafi kawai"
Tace"baza kaje ganin jariri ba knn ?
Kallonta kawae yayi bai ce mata komai ba sae kwanciyar sa da ya gyra.
Tasan ba amsar zata samu ba shiyasa kawae ta tashi tabar d'akin taje ta shirya ta fita.
Gidan su man d'in ta nufa wacce da shigar ta 6angaren su man kai tsaye ta haura sama zuwa d'akin mhfyr man ta bud'e qofar d'akin ta shiga ba ko sallama,pretty dake zaune kan bed tana shayarwa ta saki murmushi tace"sae yanzun"
Sae da malika ta zauna snn tace"hm nida nake ganin ma nayi sammako"
Pretty ta bata jariri tare da fad'in"yaya fa?
Tace"wlh yana can cikin damuwar rashin babyn mu har magana ma bai cika son yi ba"
Pretty ta cije le6e tace"wlh Allah matsiyar yarnr nn taci uban rainin wayo! ni kuna me wae ma har tayi nasarar 6arar miki da ciki?
Malika ta ta6e baki had'e da murmushi snn ta duba koina idan ba mai ganin su ta kai bakinta a kunnen pretty ta rad'a mata magana ,pretty ta fiddo ido had'e da washe baki snn tace"kai haba!
malika tace"Allah kuwa
snn tace"amma fa bakin ki qanin idonki wlh kar ki bari kowa yaji zancen nn don ina gudun ya koma kunnen yayanki"
Tace"haba dan Allah sae kace ban san me nakeyi ba ai ko umma bazata ji wnn zancen ba,,kuma kin san Allah da har kin ban haushi da naga na koma kai miki magani amma naji shiru ashe kinsan abinda kk shirin yiwa matsiyaciyar.
Malika tace"ai ke ajiye maganin gefe nayi nace sae na gwada plan d'ina tukun.
Pretty tace"shiyasa da muka je dubaki lkcn da umma keta masifa tana fad'in duk laifinki ne dan da kinsa mata maganin a abinci taci ta haukace da duk hkn bata faru ba sae naga kin kalle ta kawae kinyi shiru .
Malika tayi dariya tace"wae ina umma take ne ma?
Pretty tace"Wlh tana kitchen da fitar ta mane ba jimawa se kika shigo.