Sashe 22
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari Rynt ta tashi cike da jin yunwa sbd jiya da dare bata ci abinci ba tayi bacci.
Tana gama yi ma mami wanka ta shiryata,mami tace zata je gun yayanta nn mami ta fita ita kuma Rynt taje kan bed ta zauna cike da tunanin inda zata sami abinci tunda yanzu kam inna bazata qara aiko mata ba.
Tana nn zaune yunwa ta cita har ta gode Allah sae duk rayuwarta ta baya ta dawo mata nn ta had'e kai da guiwa ta fara kukan tuna baffanta, sae jin tayi an turo qofa ta d'ago fuskarta a hnkli don ganin wanda ya shigo.
Mohd ne yaja ya tsaya a nn bakin qofar ya jingina tare da sanya hannuwansa a aljihun wadonsa yana kallonta ita ma tana kallon shi da idanuwanta da suke cike tap da qwallah ta taso cikin tafiya kmr bata so har ta qaraso gurin shi tayi tsaye tare da sadda kanta qasa tana kallon farin tiles d'in d'akin,mohd ya fiddo d'ayan hannunsa a aljihu ya d'ago fuskarta dashi yayinda hawayen idonta ke silalowa a hnkli kan kumatunta sae dai still idonta na qasa sae da yace"mene ne"snn ta kalle shi tare da fad'in yunwa nakeji tun jiya banci komai ba"
To shine zaki wani ajiyewa ma mutane kuka !ni ba yunwa nake ma kuka ba ai,to me kike ma kuka? tace"nidai ka taimaka min da abinda zanci.... idan anqi fa, Allah zai taimake ni,au kinsan da Allah kuma kika ce ni na taimaka miki,shiru ta mishi ta komawarta kan gado tayi kwancinta ya saki guntun tsaki ya fita daga d'akin.
Ba jimawa sae ga kukun gidan ya kawo mata abinci tayi mamaki don ita kanta roqonsa kawai tayi bata d'auka zatayi nasara ba ,
don a nn kwancen da take har ta fara tunanin tashi ta sami ruwa tasha kmr yanda ta saba yi a qauye.
Sama Sama taci abincin sbd abincin duk rabinsa ganye ne ita kuwa ba son ganyen take ba tunda ba'a saba ba, don ko yanzu ture ganye tayi gefe taci abinda take iya ci tabar saura, bayan d'ayan plate d'inda ta ajiyewa mami.
Bayan kwana d'aya da faruwar haka Rynt na zaune a tsakiyar gado ta lanqwashe qafafu tana karatun qur'ani cikin muryar ta mai dad'in sauraro ga duk wanda yaji,mohd ya shigo d'akin yayi tsaye tsawon lokaci bata sani ba sae karatu take abinta, sae da yayi gyaran murya snn tasan da shigowar shi ,kallon sa take ba yabo ba fallasa haka shima sae dai kuma zama d'aya ya sha mata toka ya juya tare da fad'in "biyoni muje ki gyara min d'akina"
Ba musu ta ajiye qur'aninta ta bishi.
Tsarin gidan tsari ne da d'akunan matan shi suka saka shi tsaka wanda dole duk wacce zata je d'akin shi sae tazo ta main falo take zuwa kuma in an shiga qofar da zata sada ka da 6angaren shi sae an hau upstairs kafin ka kai ga d'akinshi.
Rynt sae rarraba ido take tana kallon koina don dai gurin ya zamar mata kmr aljannar duniya,suna shiga d'akin mohd ya juyo gareta yace"kinga d'akin sae kiyi ki gyara min kan lokaci"
Gyad'a masa kai kawai tayi,shi kuma ya fita yaje 6angaren malika,ya sami malika jikin wardrobe yaje ya rungumo ta ta baya tare da fad'in"malika had'a min kayana dake d'akin nn zan koma d'akina ne yau"ta juyo tare da qara rungume shi snn tace"gsky ba inda zaka je muyi zaman mu guri d'aya yafi don ni bazan iya whlr jeka ka dawo ba"
yace"hqr dai zakiyi malika sbd komawata d'akina shine saiti "ta d'ago a fusace tace"ok kana nufin zaka raba mana duty tsakani na da wnn abar! girgixa kansa yayi yace"ko d'aya kuma kwata kwata ki cire wnn tunani a ranki kawai dai ina buqatar komawa ne"to gsky ni bana buqatar ka koma can! yace"A'a fah!cikin masifa tace"to wlh duk ka koma sae na bika!ya gyad'a kafad'a tare da fad'in "no vex yanzu sae ki had'a mana kayan ko? murmushi tayi snn tace"yanzun naji bayani don wlh ban yarda da zamanka kai kad'ai ba"yace"to da sharad'i ba gabad'aya fa xaki tare guna ba...kmr ya?kawai bacci zaki riqa kai min sbd bana son kowa na shigar min 6angare,sbd frnds d'inki sun fiye zowa kin sani ba kuwa zai yiyu kina zuwar min dasu 6angarena ba,ta wani 6ata fuska tana kallon shi tace"to meye a ciki don naje dasu kawai kai dai na fhmce ka so kake da rana ka riqa zuwa kana holewa da wnn yrnyr,cikin daka mata tsawa yace"wlh kar na koma jin kin ambata min wnn yrnyr idan muna zancen mu!bcs i am absolutely hate her!don haka yawan yimin zancenta kan iya sa qiyayyar da nake mata ta dawo gare ki be careful!daga haka ya juya zai fita daga d'akin ,
malika tayi saurin rungumoshi ta baya, tare da fad'in "my man yi hqr zan kiyaye kaji"sae da ya sauke ajiyar zuciya snn ya juyo tare da riqo kumatunta yace"malika ina mata d'aukar baiwa ne ba mata ba amma ke kinxo kina alaqantani da ita a matsayin matata wlh malika da kinsan baqin cikin da nake ji da hkn da ko da kuskure baza ki ambata min ita ba,kayi hqr my man bazan sake ba,fuskarta ya shafo tare da fad'in "shi kenan ya wuce muje mu had'a kayan ko?murmushi ta sakar mai taja hannun shi suka nufi wardrobe.
Rynt kuwa nn take ta gyara d'akin tsaf don dama ba wani datti ne dashi ba ,zata fita kenan idonta ya hango mata wani photo na mohd su uku wato shida abokan haifuwar shi, ta d'auko d'an frame d'in tana kallo nn ta fhmci akwai rubutun da akayi kmr fulawa dan sae ka kula da kyau kake fhmtar rubutu ne akayi ,
Aamil,Amir &Aminullah shine a rubuce ta qasan kowanensu.
Shafa rubutun ta shigayi sbd ba qaramin kyau ya mata ba yayinda ta shiga kallon fuskokin su cike da son gano meye banbancin su,sae ga mohd rungume da malika sun shigo d'akin,malika na ganin abinda Rynt keyi tayi saurin d'agowa daga jikin man tace"kaga er iska photonka fa take kallo shine har da wani shafawa!
taje fuuu!ta fizgi photon tare da kife Rynt da mari tace"keda aka sa gyaran d'aki me kuma ya kaiki ga photon mijina er iska ,tambadaddiya dake nake! ki gaya min ko wlh na qara miki wani marin ynx!nn mohd yazo gun Rynt wacce ta dafe kuncenta yace cikin kakkausar murya"dan ubanki aikin da na saki kenan ko kuma ni sa'anki ne da zaki d'auko photon mu kina kallo!bari kiji wlh daga yau duk nasaki aiki naga sa6anin haka ubanki na lafira ma sae yafi ki jin dad'i!da sauri Rnyt ta d'ago idanuwanta da sukayi jajir suka ciko da qwallah tana kallon shi.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/13/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
_*page*_ *```27```*
Tsawa mohd ya daka mata mai firgitarwa tare da fad'in"get out!da sauri Rynt ta tafi har tana had'awa da gudu taje d'aki ta fad'a ruf da ciki kan bed tare da fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi.
_Ta yaya zan barshi! bayan shine silar rabani da farin cikina kuma shine silar zuwana birni har na had'u da qaddararren aurenda nake ganin wlqnci haka, lallai idan mohd ya kasance shine wanda ya kashe min mahaifi a cikin su ukun nn fansar da zan d'auka akanshi mai munin gske ce._
_Allah sarki yaya anwar nsn da kana raye haka ta faru dani da ka bimin haqqina ba tare da na aiwatar da abinda bai dace dani ba._
Tana magana ne a cikin zuciyarta yayinda take ci gaba da kuka mai cin rai.
Tana cikin hakane mami ta shigo d'akin, Rynt tayi saurin share hawayenta wasu suka sake zubowa dai dai mami ta hau gadon d'auke da ledodi a hannunta ta kalli Rynt tace"anti wa ya dake ki kike yin kuka?share hawayen tayi tace"ba wanda ya dake ni"amma kuma kikeyin kuka ko wani ne ba lfy don naga yau da mukaje asibiti nida yaya Nasir duba wani yaya munir abokin yaya man ummansa sae kuka take tayi sbd ko magana baya yi ance ma sae an fita waje dashi ko zai sami lafiya,wasu hawaye ne suka sake zubowa Rynt tace"yaya munir yayan su safiyya? Eh anti shi ashe kin sanshi,kuka ta shiga yi mara sauti ,mami tace"anti umma fa tace min ba kuka ake yiwa mara lafiya ba addu'a, kinji anti ki daina kuka ki masa addu'a, had'e kai da guiwa Rynt tayi tana ci gaba da kuka ,mami ta dafa ta tana fad'in"anti addu'a fa zaki masa ba kuka ba,nima da nake er qararrama ban masa kuka ba sae cewa nayi Allah ya bashi lfy,naji mami zan masa addu'a nima, ta fad'i hkne yayinda ta d'ago tana share hawayenta, mami ta jawo ledodin da ta shigo dasu guda biyu tace"Anti yaya nasir ne ya saya mana chocolate nida ke ga ledar ki kar6i,Rynt ta kar6i d'ayar leda ta d'aura kan bedside drawer,mami kuwa sae kallon idanun Rynt take da sukayi jajir tace"Anti hln yaji ya shiga miki ido da na samu kina kuka"girgiza kanta kawai tayi,snn tace"tashi muyi sllr zhr sae mu yiwa yaya munir addu'a ko?to anti daga nn ma mu roqi Allah yasa mu anjannah muci kayan dad'i ko?Rynt tayi d'an murmushi snn taja hannun mami suka nufi bathroom tare sbd haka suke kullum in zasuyi arwala tare suke shiga dmn arwala Rynt ke koyawa mami amma wani lokacin sae ta fara shiga in ta kama ruwa snn ta kira mami ta shigo.
Bayan sun gama sallah mami ta d'auko ledar chocolate d'inta tace"Anti zanje na kaiwa anti amarya chocolate taci"
Rynt tace"to sae kin dawo"
ba jimawa sae gata ta dawo tana cin chocolate tace"Anti qofar anti Amarya a rufe take inaga ta fita,na bari gobe na sake kaimata ko? "eh"shine kad'ai abinda Rynt tace don sae tunanin rashin lfyr munir take.
Tana gama yi ma mami wanka ta shiryata,mami tace zata je gun yayanta nn mami ta fita ita kuma Rynt taje kan bed ta zauna cike da tunanin inda zata sami abinci tunda yanzu kam inna bazata qara aiko mata ba.
Tana nn zaune yunwa ta cita har ta gode Allah sae duk rayuwarta ta baya ta dawo mata nn ta had'e kai da guiwa ta fara kukan tuna baffanta, sae jin tayi an turo qofa ta d'ago fuskarta a hnkli don ganin wanda ya shigo.
Mohd ne yaja ya tsaya a nn bakin qofar ya jingina tare da sanya hannuwansa a aljihun wadonsa yana kallonta ita ma tana kallon shi da idanuwanta da suke cike tap da qwallah ta taso cikin tafiya kmr bata so har ta qaraso gurin shi tayi tsaye tare da sadda kanta qasa tana kallon farin tiles d'in d'akin,mohd ya fiddo d'ayan hannunsa a aljihu ya d'ago fuskarta dashi yayinda hawayen idonta ke silalowa a hnkli kan kumatunta sae dai still idonta na qasa sae da yace"mene ne"snn ta kalle shi tare da fad'in yunwa nakeji tun jiya banci komai ba"
To shine zaki wani ajiyewa ma mutane kuka !ni ba yunwa nake ma kuka ba ai,to me kike ma kuka? tace"nidai ka taimaka min da abinda zanci.... idan anqi fa, Allah zai taimake ni,au kinsan da Allah kuma kika ce ni na taimaka miki,shiru ta mishi ta komawarta kan gado tayi kwancinta ya saki guntun tsaki ya fita daga d'akin.
Ba jimawa sae ga kukun gidan ya kawo mata abinci tayi mamaki don ita kanta roqonsa kawai tayi bata d'auka zatayi nasara ba ,
don a nn kwancen da take har ta fara tunanin tashi ta sami ruwa tasha kmr yanda ta saba yi a qauye.
Sama Sama taci abincin sbd abincin duk rabinsa ganye ne ita kuwa ba son ganyen take ba tunda ba'a saba ba, don ko yanzu ture ganye tayi gefe taci abinda take iya ci tabar saura, bayan d'ayan plate d'inda ta ajiyewa mami.
Bayan kwana d'aya da faruwar haka Rynt na zaune a tsakiyar gado ta lanqwashe qafafu tana karatun qur'ani cikin muryar ta mai dad'in sauraro ga duk wanda yaji,mohd ya shigo d'akin yayi tsaye tsawon lokaci bata sani ba sae karatu take abinta, sae da yayi gyaran murya snn tasan da shigowar shi ,kallon sa take ba yabo ba fallasa haka shima sae dai kuma zama d'aya ya sha mata toka ya juya tare da fad'in "biyoni muje ki gyara min d'akina"
Ba musu ta ajiye qur'aninta ta bishi.
Tsarin gidan tsari ne da d'akunan matan shi suka saka shi tsaka wanda dole duk wacce zata je d'akin shi sae tazo ta main falo take zuwa kuma in an shiga qofar da zata sada ka da 6angaren shi sae an hau upstairs kafin ka kai ga d'akinshi.
Rynt sae rarraba ido take tana kallon koina don dai gurin ya zamar mata kmr aljannar duniya,suna shiga d'akin mohd ya juyo gareta yace"kinga d'akin sae kiyi ki gyara min kan lokaci"
Gyad'a masa kai kawai tayi,shi kuma ya fita yaje 6angaren malika,ya sami malika jikin wardrobe yaje ya rungumo ta ta baya tare da fad'in"malika had'a min kayana dake d'akin nn zan koma d'akina ne yau"ta juyo tare da qara rungume shi snn tace"gsky ba inda zaka je muyi zaman mu guri d'aya yafi don ni bazan iya whlr jeka ka dawo ba"
yace"hqr dai zakiyi malika sbd komawata d'akina shine saiti "ta d'ago a fusace tace"ok kana nufin zaka raba mana duty tsakani na da wnn abar! girgixa kansa yayi yace"ko d'aya kuma kwata kwata ki cire wnn tunani a ranki kawai dai ina buqatar komawa ne"to gsky ni bana buqatar ka koma can! yace"A'a fah!cikin masifa tace"to wlh duk ka koma sae na bika!ya gyad'a kafad'a tare da fad'in "no vex yanzu sae ki had'a mana kayan ko? murmushi tayi snn tace"yanzun naji bayani don wlh ban yarda da zamanka kai kad'ai ba"yace"to da sharad'i ba gabad'aya fa xaki tare guna ba...kmr ya?kawai bacci zaki riqa kai min sbd bana son kowa na shigar min 6angare,sbd frnds d'inki sun fiye zowa kin sani ba kuwa zai yiyu kina zuwar min dasu 6angarena ba,ta wani 6ata fuska tana kallon shi tace"to meye a ciki don naje dasu kawai kai dai na fhmce ka so kake da rana ka riqa zuwa kana holewa da wnn yrnyr,cikin daka mata tsawa yace"wlh kar na koma jin kin ambata min wnn yrnyr idan muna zancen mu!bcs i am absolutely hate her!don haka yawan yimin zancenta kan iya sa qiyayyar da nake mata ta dawo gare ki be careful!daga haka ya juya zai fita daga d'akin ,
malika tayi saurin rungumoshi ta baya, tare da fad'in "my man yi hqr zan kiyaye kaji"sae da ya sauke ajiyar zuciya snn ya juyo tare da riqo kumatunta yace"malika ina mata d'aukar baiwa ne ba mata ba amma ke kinxo kina alaqantani da ita a matsayin matata wlh malika da kinsan baqin cikin da nake ji da hkn da ko da kuskure baza ki ambata min ita ba,kayi hqr my man bazan sake ba,fuskarta ya shafo tare da fad'in "shi kenan ya wuce muje mu had'a kayan ko?murmushi ta sakar mai taja hannun shi suka nufi wardrobe.
Rynt kuwa nn take ta gyara d'akin tsaf don dama ba wani datti ne dashi ba ,zata fita kenan idonta ya hango mata wani photo na mohd su uku wato shida abokan haifuwar shi, ta d'auko d'an frame d'in tana kallo nn ta fhmci akwai rubutun da akayi kmr fulawa dan sae ka kula da kyau kake fhmtar rubutu ne akayi ,
Aamil,Amir &Aminullah shine a rubuce ta qasan kowanensu.
Shafa rubutun ta shigayi sbd ba qaramin kyau ya mata ba yayinda ta shiga kallon fuskokin su cike da son gano meye banbancin su,sae ga mohd rungume da malika sun shigo d'akin,malika na ganin abinda Rynt keyi tayi saurin d'agowa daga jikin man tace"kaga er iska photonka fa take kallo shine har da wani shafawa!
taje fuuu!ta fizgi photon tare da kife Rynt da mari tace"keda aka sa gyaran d'aki me kuma ya kaiki ga photon mijina er iska ,tambadaddiya dake nake! ki gaya min ko wlh na qara miki wani marin ynx!nn mohd yazo gun Rynt wacce ta dafe kuncenta yace cikin kakkausar murya"dan ubanki aikin da na saki kenan ko kuma ni sa'anki ne da zaki d'auko photon mu kina kallo!bari kiji wlh daga yau duk nasaki aiki naga sa6anin haka ubanki na lafira ma sae yafi ki jin dad'i!da sauri Rnyt ta d'ago idanuwanta da sukayi jajir suka ciko da qwallah tana kallon shi.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/13/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
_*page*_ *```27```*
Tsawa mohd ya daka mata mai firgitarwa tare da fad'in"get out!da sauri Rynt ta tafi har tana had'awa da gudu taje d'aki ta fad'a ruf da ciki kan bed tare da fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi.
_Ta yaya zan barshi! bayan shine silar rabani da farin cikina kuma shine silar zuwana birni har na had'u da qaddararren aurenda nake ganin wlqnci haka, lallai idan mohd ya kasance shine wanda ya kashe min mahaifi a cikin su ukun nn fansar da zan d'auka akanshi mai munin gske ce._
_Allah sarki yaya anwar nsn da kana raye haka ta faru dani da ka bimin haqqina ba tare da na aiwatar da abinda bai dace dani ba._
Tana magana ne a cikin zuciyarta yayinda take ci gaba da kuka mai cin rai.
Tana cikin hakane mami ta shigo d'akin, Rynt tayi saurin share hawayenta wasu suka sake zubowa dai dai mami ta hau gadon d'auke da ledodi a hannunta ta kalli Rynt tace"anti wa ya dake ki kike yin kuka?share hawayen tayi tace"ba wanda ya dake ni"amma kuma kikeyin kuka ko wani ne ba lfy don naga yau da mukaje asibiti nida yaya Nasir duba wani yaya munir abokin yaya man ummansa sae kuka take tayi sbd ko magana baya yi ance ma sae an fita waje dashi ko zai sami lafiya,wasu hawaye ne suka sake zubowa Rynt tace"yaya munir yayan su safiyya? Eh anti shi ashe kin sanshi,kuka ta shiga yi mara sauti ,mami tace"anti umma fa tace min ba kuka ake yiwa mara lafiya ba addu'a, kinji anti ki daina kuka ki masa addu'a, had'e kai da guiwa Rynt tayi tana ci gaba da kuka ,mami ta dafa ta tana fad'in"anti addu'a fa zaki masa ba kuka ba,nima da nake er qararrama ban masa kuka ba sae cewa nayi Allah ya bashi lfy,naji mami zan masa addu'a nima, ta fad'i hkne yayinda ta d'ago tana share hawayenta, mami ta jawo ledodin da ta shigo dasu guda biyu tace"Anti yaya nasir ne ya saya mana chocolate nida ke ga ledar ki kar6i,Rynt ta kar6i d'ayar leda ta d'aura kan bedside drawer,mami kuwa sae kallon idanun Rynt take da sukayi jajir tace"Anti hln yaji ya shiga miki ido da na samu kina kuka"girgiza kanta kawai tayi,snn tace"tashi muyi sllr zhr sae mu yiwa yaya munir addu'a ko?to anti daga nn ma mu roqi Allah yasa mu anjannah muci kayan dad'i ko?Rynt tayi d'an murmushi snn taja hannun mami suka nufi bathroom tare sbd haka suke kullum in zasuyi arwala tare suke shiga dmn arwala Rynt ke koyawa mami amma wani lokacin sae ta fara shiga in ta kama ruwa snn ta kira mami ta shigo.
Bayan sun gama sallah mami ta d'auko ledar chocolate d'inta tace"Anti zanje na kaiwa anti amarya chocolate taci"
Rynt tace"to sae kin dawo"
ba jimawa sae gata ta dawo tana cin chocolate tace"Anti qofar anti Amarya a rufe take inaga ta fita,na bari gobe na sake kaimata ko? "eh"shine kad'ai abinda Rynt tace don sae tunanin rashin lfyr munir take.