Sashe 46
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin damuwa Abban mohd yaje gun Rynt yana mae kallon yanayinda take ciki can ya nisa yace da inna"shi mohd d'in bai ce ga abinda ya had'a su bane?
Inna tace"meko yace sae shigowa kawai da yayi yaje ya ajiye mata takarda ya fita wanda har ma magana nake masa amma yaqi ko kulani.
Abba ya jinjina kansa snn yakai hannu ya ciro wyrsa a aljihu ya kira mohd
Yana d'agawa yace"duk abinda kake ka ajiye shi kazo ka sameni a gidan inna.
Daga hk Abba ya katse wyr.
Mohd dake zaune a asibiti gurin malika wacce tasa shi gaba tana ta kuka wae ita kukan baqin cikin zubewar cikinta take yayinda shi kuma duk ya wani sukui kuice yana fmn lallashinta.
Shine ya samu da qyar ya lalla6ata tabar shi ya fita.
Fa'iza wacce daman tana cikin d'akin.
Tana ganin mohd ya fita taje ta ba malika hannu suka lale ,malika tace"Abbansa ne ya kira shi nsn kan sakin nn ne da yayiwa wnn abar "
Faiza tace"hln bai ji dalilin sakin bane?
Ta6e baki malika tayi snn tace"oho masa nidai tunda buqata ta riga ta biya komai yayi"
Faiza tace"wae dae tukuna saki nawa ne ya rubuta mata"
Malika tace"har kya tambaya ai kinsan uku ne ba tantama,shiyasa kika ji nace buqata ta ta gama biya don ba zancen ace ya maida ta kuma sun rabu knn har abada yayinda ni kuma zan zame masa mutu ka raba takalmin kaza.
Nan suka koma lalewa suna kyakkewa.
6angaren mohd kuwa da isar shi gidan inna kai tsaye ya tafi sae d'akinta ya samu guri a qasa ya zauna yayinda inna ke zaune kan bed Abbansa kuwa yana kan sofa.
Abba ya kalle sa da kyau snn yace"Ashe baka da hnkli ban sani ba mene ne ya had'aka da Rynt da har ka iya dukanta ka kuma had'a ta da takardar saki?
Shiru mohd yayi .
A fusace Abba yace"shin bada kai nake magana bane!
Kallon mahaifin nasa yayi ya koma duqar da kanshi qasa snn yace"Abba da ka bari idan ta farka sae kaji a bakinta"
Abba yace"don uwarka ni sa'an ka ne da zan tambaye ka kace min na bari har Rynt ta farka ,kai dai zaka gaya min d'an iskan yaro kawai shashasha wanda baisan darajar mace ba,wae karasa inda zakayi zalunci sae akan mace.
Ran mohd ne ya soma 6aci da jin irin zagin da Abba ke mae ya daure yace"Abba ka daina ganin laifina akan abinda baka ji ba, yrnyr nn fa kwata kwata bata da gsky haka kuma hkncin da na d'auka akanta shine dai dai "
Abba yace" wane laifi ne Rynt zata maka da zata ci wnn banzan hukuncin naka na masara imani da rashin tausayi"
Mohd Yace"Abba cikina ta 6arar min dake jikin malika ta hnyar sanya mata magani a abinci"
Cikin d'aga murya Abba yace" sam! wnn qarya ne kwata kwata Rynt bazata aikata hk ba idan har zarginta kake to kayi gaggawa cirewa"
Abba ba zarginta nakeyi ba ta aikata ne don a gaban idona komai ya faru.....Qarya kake munafukin Allah Rynt bazata ta6a aikata hk ba kawae dama can ba son auren nata kake ba shine ka 6ullo da wnn hnyr na ganin ka yakice aurenta dake smn kanka to kasani wlh daga yau kar na koma ganin qafar ka a gidana tunda ni ban isa da kaiba koma nace baka d'auke ni a uba ba,don hk sae ka nemi wani uban bani ba!
Cikin fad'a ita kuma inna ta kama da cewa"marar kunyan yaro da baka santa meyasa to ka mata ciki!
Da sauri mohd ya d'ago ya kalli inna yace"ciki"
Inna tace"eh ko kuma cewa zakayi bakai kayi cikin bane iye!
Sadda kansa kawae yayi qasa ba tare da yace komai ba.
Abban sa ya daka mae tsawa yace"ka bata amsa mana bada kai take magana bane!
Yace"nawane"
Shi ne kad'ai abinda yace
Yayinda Abba yace"oya maza tashi ka bamu guri shasha!
kuma wlh kasani har nn gidan d'in ma ban yarda ka sake tako qafar ka ba kaji na gaya ma!
Daga hk Abba ya fita fuu yana mae gyara babbar rgr shi wanda yana kai falo yace da nasir"ina son gobe da safe kaje gidan nashi ka kwaso kaf kyn Rynt kazo dasu nn gidan"
Da ladabi nasir yace"to"
Snn Abba ya fita haka shima man ya fita yabar gidan cike da tunanin cikin da ke jikin Rynt.
9:00pm
Rynt ce ta shiga motsi a hnkli inna dake gefenta tayi hanzarin matsawa kusa da ita tace"Rynh kin tashi?
Komai Rynt bata ce ba sae yunqurin tashi zaune take nn inna ta taimaka mata ta tashi zaune.
Snn inna taje da hnzri ta bud'e fridge ta d'auko damammar fura a cikin kwanan shan ruwa wacce umman saliha ce ta dama ta kafin ta tafi.
Ta di'bar wa Rynt a kofi taje ta kai mata ,Rynt takai hannu ta kar6i kofin furar tana mae kallon inna'
Inna tace"Sha kinji Rynh"
ba musu takai kofin fura a bakinta tasha kad'an tace"inna bana son furar idan da kunu zan sha amma nafi son mai d'an tsami da sanyi"
Inna tace"Rynh za'a sami kunu mai sanyi amma baya da tsami sbd d'azu da rana Baaba hurare ta daman min shi sae dai idan kina so na sa maki ruwan tsamiyà a ciki"
Tace"Eh inna ina so"
Nn inna ta kar6i kofin furar ta saka shi a fridge snn ta fita zuwa kitchen ba jimawa sae gata ta dawo d'auke da kofin kunu ta ba Rynt wacce ta kar6a ta shiga sha"
Inna kuwa ta d'auko magunguna tana 6alla mata kmr yanda nasir ya gaya mata kafin ya tafi.
Tana gama 6allewa ta ba Rynt ta kar6a tasha snn ta tashi ta nufi bathroom tayo arwala tazo tayi sllr dake kanta .
Washe gari Nasir ne ya shigo gidan shida abokin sa fa'iz .
Da shigar su suka had'u da inna ta fito kitchen d'auke da ruwan zafi a cup zata had'awa Rynt shayi,sun gaidata had'e da tmbyrta mai jiki.
Tace "Alhmdlh mu shiga tana daga ciki"
Nn suka shiga suka sami Rynt kan gado ta had'e kai da guiwa.
Sallamar su yasa ta d'ago ta d'an saki fuska ta musu ina kwana suka amsa tare da fad'in ya jikin naki?
Tace"Alhmdlh"
Faiz yace"da akwai abinda ke maki ciwo ko kuwa"
Tace"Aa ba inda ke min ciwo kawai...sae tayi shiru.
Yace"zafin duka ko?
Kai ta gyad'a mishi tare da qoqarin mayarda hawayen da ke son zubo mata"
Fa'iz yace"kici gaba da shan magunguna kafin gobe inshaAllah zaki ji jikin ki dai dai kinji"
Tace"to"
Snn nasir yace"jiya kinsha magunguna?
Tace"eh inna taban"
Yace"to yau fa"
Tace"tukuna ban sha ba"
Inna dake zuba madara a ruwan tea tace"ai yanzu nake shirin d'auko mata magungunan idan ta gama shan shayi sae tasha"
Nasir yace"To inna mu zamu d'an fita mu dawo"
Tace"to d'an Albarka sae kun dawo"
Nan suka fita inna ta bawa Rynt shayin da ta gama had'a mata snn ta d'auko mata magunguna had'e da kofin kunu ta ajiye mata,taje ta bud'e fridge ta d'ibi fura ta zauna zata sha knn sae taji sallamar Abban nasir.
Washe da baki ta fita ta same shi a falo yayinda shi kuma yana ganin ta ya durqusa har qasa yana gaida mahaifiyar tashi.
Bayan sun gama gaisawa ya koma kan cushion ya zauna itama inna ta nemi guri ta zauna.
Yace"inna ya jikin Rynt?
Tace"taji sauqi don yanzu haka ma karyawa take,ko na kira ma ita ku gaisa ne?
Eh inna don akwai mgnr da ma nake son nayi da ita.
Nn inna ta qwalawa Rynt kira wacce sae da ta amsa kiran snn taxo falon ta durqusa cike da ladabi ta gaida Abban nasir.
Byn ya amsa yake cewa"Rynh ina so zan tambaye ki ne,shin meye ainihin abinda ya had'a ki da mohd?
A sanyaye tace"Abba ni ban san na masa komai ba kawai ina cikin bacci naji yana dukana amma banda shi ba abinda na sani"
Abban nasir ya nisa yace"amma kuma mohd yace abu kika sawa mtrsa a abinci taci cikinta ya zube"
Da sauri Rynt ta kalli Abban nasir cikin muryar kuka tace"wlh Abba ba haka bane ni ba abinda nasa mata a abinci"
Shiru Abban nasir yayi can yace"shikenan tashi tafiyarki"
Rynt ta tashi tana mae share qwalla ta koma daga ciki.
Bayan ta shiga ciki ne taji Abban nasir na cewa da inna"ni na rasa gane kan wnn al'amarin shi mohd da na kirashi na tambayesa har rantsuwa yamin kan cewa a gabon idonsa malika taci abincin da Rynt ta dafa ta kawo mata wacce ko spoon uku bata samu tayi ba cikin ta ya shiga 6ird'a daga hk ne ta soma zuvar da jini ya kwashe ta zuwa asibiti wanda koda suka isa cikin ya riga da ya zube bai iya ceto rayuwar abinda ke cikin ba"
Inna tace"yo kae ka yarda da zancen nasa knn ni nsn ba wani ciki da mtrsa keda makirci ne kawae suka qulla shida mtr tashi na ganin sun fitar da Rynh a gidan.
Abban nasir yace"kodai mtr tasa ce ta qulla makircin don bana tunanin mohd zai biye wa shirmen mata har a had'a irin wnn makirci dashi......yo tunda ba son auren yake ba ai zai biye mata ne.
Yace"to inna abar wnn zancen ni yanzu abinda nake so shine a sasanta tsakanin su, Rynt ta koma d'akin mijinta tunda saki d'aya ne ya mata.....yo so kake ta koma ya idata knn in yaso na rasa abinda zan cewa mai garinsu da ya damqa min amanar ta, to ba'ayi hk dani ba, fatana Allah ya sauke ta lafiya ya bata wani mijin mae sonta tsakani da Allah wanda kuma zai riqe ta da gsky,ba irin shashashan yaron nn da ba abinda ya iya sae cutar da ita ba.
Inna tace"meko yace sae shigowa kawai da yayi yaje ya ajiye mata takarda ya fita wanda har ma magana nake masa amma yaqi ko kulani.
Abba ya jinjina kansa snn yakai hannu ya ciro wyrsa a aljihu ya kira mohd
Yana d'agawa yace"duk abinda kake ka ajiye shi kazo ka sameni a gidan inna.
Daga hk Abba ya katse wyr.
Mohd dake zaune a asibiti gurin malika wacce tasa shi gaba tana ta kuka wae ita kukan baqin cikin zubewar cikinta take yayinda shi kuma duk ya wani sukui kuice yana fmn lallashinta.
Shine ya samu da qyar ya lalla6ata tabar shi ya fita.
Fa'iza wacce daman tana cikin d'akin.
Tana ganin mohd ya fita taje ta ba malika hannu suka lale ,malika tace"Abbansa ne ya kira shi nsn kan sakin nn ne da yayiwa wnn abar "
Faiza tace"hln bai ji dalilin sakin bane?
Ta6e baki malika tayi snn tace"oho masa nidai tunda buqata ta riga ta biya komai yayi"
Faiza tace"wae dae tukuna saki nawa ne ya rubuta mata"
Malika tace"har kya tambaya ai kinsan uku ne ba tantama,shiyasa kika ji nace buqata ta ta gama biya don ba zancen ace ya maida ta kuma sun rabu knn har abada yayinda ni kuma zan zame masa mutu ka raba takalmin kaza.
Nan suka koma lalewa suna kyakkewa.
6angaren mohd kuwa da isar shi gidan inna kai tsaye ya tafi sae d'akinta ya samu guri a qasa ya zauna yayinda inna ke zaune kan bed Abbansa kuwa yana kan sofa.
Abba ya kalle sa da kyau snn yace"Ashe baka da hnkli ban sani ba mene ne ya had'aka da Rynt da har ka iya dukanta ka kuma had'a ta da takardar saki?
Shiru mohd yayi .
A fusace Abba yace"shin bada kai nake magana bane!
Kallon mahaifin nasa yayi ya koma duqar da kanshi qasa snn yace"Abba da ka bari idan ta farka sae kaji a bakinta"
Abba yace"don uwarka ni sa'an ka ne da zan tambaye ka kace min na bari har Rynt ta farka ,kai dai zaka gaya min d'an iskan yaro kawai shashasha wanda baisan darajar mace ba,wae karasa inda zakayi zalunci sae akan mace.
Ran mohd ne ya soma 6aci da jin irin zagin da Abba ke mae ya daure yace"Abba ka daina ganin laifina akan abinda baka ji ba, yrnyr nn fa kwata kwata bata da gsky haka kuma hkncin da na d'auka akanta shine dai dai "
Abba yace" wane laifi ne Rynt zata maka da zata ci wnn banzan hukuncin naka na masara imani da rashin tausayi"
Mohd Yace"Abba cikina ta 6arar min dake jikin malika ta hnyar sanya mata magani a abinci"
Cikin d'aga murya Abba yace" sam! wnn qarya ne kwata kwata Rynt bazata aikata hk ba idan har zarginta kake to kayi gaggawa cirewa"
Abba ba zarginta nakeyi ba ta aikata ne don a gaban idona komai ya faru.....Qarya kake munafukin Allah Rynt bazata ta6a aikata hk ba kawae dama can ba son auren nata kake ba shine ka 6ullo da wnn hnyr na ganin ka yakice aurenta dake smn kanka to kasani wlh daga yau kar na koma ganin qafar ka a gidana tunda ni ban isa da kaiba koma nace baka d'auke ni a uba ba,don hk sae ka nemi wani uban bani ba!
Cikin fad'a ita kuma inna ta kama da cewa"marar kunyan yaro da baka santa meyasa to ka mata ciki!
Da sauri mohd ya d'ago ya kalli inna yace"ciki"
Inna tace"eh ko kuma cewa zakayi bakai kayi cikin bane iye!
Sadda kansa kawae yayi qasa ba tare da yace komai ba.
Abban sa ya daka mae tsawa yace"ka bata amsa mana bada kai take magana bane!
Yace"nawane"
Shi ne kad'ai abinda yace
Yayinda Abba yace"oya maza tashi ka bamu guri shasha!
kuma wlh kasani har nn gidan d'in ma ban yarda ka sake tako qafar ka ba kaji na gaya ma!
Daga hk Abba ya fita fuu yana mae gyara babbar rgr shi wanda yana kai falo yace da nasir"ina son gobe da safe kaje gidan nashi ka kwaso kaf kyn Rynt kazo dasu nn gidan"
Da ladabi nasir yace"to"
Snn Abba ya fita haka shima man ya fita yabar gidan cike da tunanin cikin da ke jikin Rynt.
9:00pm
Rynt ce ta shiga motsi a hnkli inna dake gefenta tayi hanzarin matsawa kusa da ita tace"Rynh kin tashi?
Komai Rynt bata ce ba sae yunqurin tashi zaune take nn inna ta taimaka mata ta tashi zaune.
Snn inna taje da hnzri ta bud'e fridge ta d'auko damammar fura a cikin kwanan shan ruwa wacce umman saliha ce ta dama ta kafin ta tafi.
Ta di'bar wa Rynt a kofi taje ta kai mata ,Rynt takai hannu ta kar6i kofin furar tana mae kallon inna'
Inna tace"Sha kinji Rynh"
ba musu takai kofin fura a bakinta tasha kad'an tace"inna bana son furar idan da kunu zan sha amma nafi son mai d'an tsami da sanyi"
Inna tace"Rynh za'a sami kunu mai sanyi amma baya da tsami sbd d'azu da rana Baaba hurare ta daman min shi sae dai idan kina so na sa maki ruwan tsamiyà a ciki"
Tace"Eh inna ina so"
Nn inna ta kar6i kofin furar ta saka shi a fridge snn ta fita zuwa kitchen ba jimawa sae gata ta dawo d'auke da kofin kunu ta ba Rynt wacce ta kar6a ta shiga sha"
Inna kuwa ta d'auko magunguna tana 6alla mata kmr yanda nasir ya gaya mata kafin ya tafi.
Tana gama 6allewa ta ba Rynt ta kar6a tasha snn ta tashi ta nufi bathroom tayo arwala tazo tayi sllr dake kanta .
Washe gari Nasir ne ya shigo gidan shida abokin sa fa'iz .
Da shigar su suka had'u da inna ta fito kitchen d'auke da ruwan zafi a cup zata had'awa Rynt shayi,sun gaidata had'e da tmbyrta mai jiki.
Tace "Alhmdlh mu shiga tana daga ciki"
Nn suka shiga suka sami Rynt kan gado ta had'e kai da guiwa.
Sallamar su yasa ta d'ago ta d'an saki fuska ta musu ina kwana suka amsa tare da fad'in ya jikin naki?
Tace"Alhmdlh"
Faiz yace"da akwai abinda ke maki ciwo ko kuwa"
Tace"Aa ba inda ke min ciwo kawai...sae tayi shiru.
Yace"zafin duka ko?
Kai ta gyad'a mishi tare da qoqarin mayarda hawayen da ke son zubo mata"
Fa'iz yace"kici gaba da shan magunguna kafin gobe inshaAllah zaki ji jikin ki dai dai kinji"
Tace"to"
Snn nasir yace"jiya kinsha magunguna?
Tace"eh inna taban"
Yace"to yau fa"
Tace"tukuna ban sha ba"
Inna dake zuba madara a ruwan tea tace"ai yanzu nake shirin d'auko mata magungunan idan ta gama shan shayi sae tasha"
Nasir yace"To inna mu zamu d'an fita mu dawo"
Tace"to d'an Albarka sae kun dawo"
Nan suka fita inna ta bawa Rynt shayin da ta gama had'a mata snn ta d'auko mata magunguna had'e da kofin kunu ta ajiye mata,taje ta bud'e fridge ta d'ibi fura ta zauna zata sha knn sae taji sallamar Abban nasir.
Washe da baki ta fita ta same shi a falo yayinda shi kuma yana ganin ta ya durqusa har qasa yana gaida mahaifiyar tashi.
Bayan sun gama gaisawa ya koma kan cushion ya zauna itama inna ta nemi guri ta zauna.
Yace"inna ya jikin Rynt?
Tace"taji sauqi don yanzu haka ma karyawa take,ko na kira ma ita ku gaisa ne?
Eh inna don akwai mgnr da ma nake son nayi da ita.
Nn inna ta qwalawa Rynt kira wacce sae da ta amsa kiran snn taxo falon ta durqusa cike da ladabi ta gaida Abban nasir.
Byn ya amsa yake cewa"Rynh ina so zan tambaye ki ne,shin meye ainihin abinda ya had'a ki da mohd?
A sanyaye tace"Abba ni ban san na masa komai ba kawai ina cikin bacci naji yana dukana amma banda shi ba abinda na sani"
Abban nasir ya nisa yace"amma kuma mohd yace abu kika sawa mtrsa a abinci taci cikinta ya zube"
Da sauri Rynt ta kalli Abban nasir cikin muryar kuka tace"wlh Abba ba haka bane ni ba abinda nasa mata a abinci"
Shiru Abban nasir yayi can yace"shikenan tashi tafiyarki"
Rynt ta tashi tana mae share qwalla ta koma daga ciki.
Bayan ta shiga ciki ne taji Abban nasir na cewa da inna"ni na rasa gane kan wnn al'amarin shi mohd da na kirashi na tambayesa har rantsuwa yamin kan cewa a gabon idonsa malika taci abincin da Rynt ta dafa ta kawo mata wacce ko spoon uku bata samu tayi ba cikin ta ya shiga 6ird'a daga hk ne ta soma zuvar da jini ya kwashe ta zuwa asibiti wanda koda suka isa cikin ya riga da ya zube bai iya ceto rayuwar abinda ke cikin ba"
Inna tace"yo kae ka yarda da zancen nasa knn ni nsn ba wani ciki da mtrsa keda makirci ne kawae suka qulla shida mtr tashi na ganin sun fitar da Rynh a gidan.
Abban nasir yace"kodai mtr tasa ce ta qulla makircin don bana tunanin mohd zai biye wa shirmen mata har a had'a irin wnn makirci dashi......yo tunda ba son auren yake ba ai zai biye mata ne.
Yace"to inna abar wnn zancen ni yanzu abinda nake so shine a sasanta tsakanin su, Rynt ta koma d'akin mijinta tunda saki d'aya ne ya mata.....yo so kake ta koma ya idata knn in yaso na rasa abinda zan cewa mai garinsu da ya damqa min amanar ta, to ba'ayi hk dani ba, fatana Allah ya sauke ta lafiya ya bata wani mijin mae sonta tsakani da Allah wanda kuma zai riqe ta da gsky,ba irin shashashan yaron nn da ba abinda ya iya sae cutar da ita ba.