Sashe 24
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari tunda ya dawo daga masallaci sllr asuba ya tafi d'akin ya samu duk bacci suke da ita har mami kasancewar fashin sll Rynt keyi shiyasa bata tashi sllr asuba ba.
Rynt bata da nauyin bacci ko kad'an shiyasa taji lokacin da mohd ya shigo,yana jin yanda sautin addu'ar tashi daga bacci ke fita a hnkli daga bknta snn ta tashi zaune had'e da blanket d'in jikinta wacce still tana sanye da hijabinta.
Ta amsa masa sallama tare da had'e kanta da guiwa tana mishi ina kwana,ya amsa ba yabo ba fallasa sae kuma ya fita bai ce mata komai ba hkn yasa ta komawarta ta kwanta.
Koda ya koma d'akin shi ,malika na kwance bata tashi ba sae sharar bacci take bayan ba irin tashin da bai mata ba kafin ya tafi masallaci, ya kalli yanda take kwance bata da maraba da tsiraici sbd gabad'aya abin rufan ta kad'an ya saura ya sauka kan jikinta,guntun tsaki yayi snn ya fara tashin ta da qyar ya samu ta motsa sbd baqin bacci ne da ita ,a maimakon ta tashi sae ma gyra kwanciya tayi,cike da takaici yace"wlh duk kika koma wani bacci za'a fasa tfyr nn ne!firgigit ta tashi tana miqa had'e da hamma tace"wayyo my man bacci bai ishe ni ba fa"komai kasa ce mata yayi don duk ta cika shi da takaici ganin ba komai a jikinta amma ko kunya babu sae wani miqa take a gabanshi, haka ta tashi ta nufi bathroom ba tare da ta yafa komai a jikinta ba.
Guraren qarfe tara mohd ya koma d'akin Rynt cikin shirin sa tsaf sae qamshi yake zubawa ,ya same ta zaune da breakfast a gabanta yace"mami fa ?tace"tana bayi"
yace "ok mu zamu tafi" tayi saurin kallon shi tace"to mufa zamu koma gidan inna ne, snn zancen komawata islamiyya fa ?yace"zancen islamiyyar ki babu"kmr zatayi kuka tace"amma ba haka mukayi da kai ba gurin Abba,,wani mugun kallo ya watsa mata yasa kai zai fita tayi saurin tashi ta bishi hkn yasa ya dakata tace"bafa zan iya kwana daga ni sae mami a gidan nn ba,yace "wnn kuma ya rage naki"
Ya fita hk ta koma binshi ya daka mata tsawa yace"kikayi gigin na sake taka qafa ki tako taki ko wlh sae na mare ki"kuka ta fashe mai dashi tace"nidai kayi haquri dan Allah mu tafi gidan inna kuma na koma islamiyya wlh na sa raina a islamiyyan nn"
A sae ki cire tunda ba gidnku bane da zakiyi abinda kika ga dama!
Sautin kukanta ne ya soma fitowa ta hana faruwar hkn ta komawarta ta zauna tana jin mami zata fito bathroom tayi saurin share hawayenta yayinda mami ta fito tana fad'in " gufranaka ya Allah"
ta washe baki tare da fad'in"hkne ko Anti?Rynt ta qirqiro murmushi tare da gyad'a mata kai"snn takai dubanta gun mohd da har lokacin yana tsaye bai fita ba mami taje gurin shi da gudu yaja hannunta suka fita.
Tayi awa d'aya kafin taga dawowar mami.
Wacce ta dawo d'auke da kayan wasa kala kala sae murna take taje kan bed tana fad'in"Anti yaya ne ya sayamin kayan wasa yace in ta wasa har su dawo wai baza su jima ba"Rynt tace"to zo kici abinci?ai anti sae da nayi breakfast kafin naje raka su yaya a airpot ,Rynt da ba tasan meye haka ba ta basar da zancen. can mami tace"lah anti na manta yaya nasir fa yana falo wae kije.
Koda Rynt taje kuwa ta same shi zaune a falo cikin ladabi ta gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa snn yace"ko da akwai wani abunda kike buqata?ta gyad'a masa kai tare da fad'in "eh"yace"me kenan"
tace"ina son na koma gidan inna da zama ne har idan sun dawo snn kuma ina son na koma islamiyya"yace"meyasa kike son komawa gidan inna? Sbd bana jin zan iya bacci daga ni sae mami a gidan, gidan nn ya mana girma sosai"indai wnn ne ai mai sauqi ne Rynh don da sannu zaki saba kuma idan wani abu kike tunanin zai faru ai akwai masu tsaro sosai a gidan kuma da yardar Allah ba abinda zai faru kinji? ta gyad'a masa kai snn yace"zancen islamiyya kuma gobe inshaAllah nn cikin anguwar zan nema miki wata islamiyya ta matan aure "tace"to nagode yaya nasir"
yace"sae kuma me kike buqata? Shike nn komai bana buqata, to ga wnn ki riqa a hannun ki, tace"Aa wlh ka barsu kawai nagode inada kud'i a hannu na da inna ta ban"murmurshi kawai yayi ya ajiye kud'in kan center table ya tafi tace"masa nagode snn ta d'auki kud'in ta juya cike da jin dad'in zata koma islamiyya,yayinda nasir ya fita cike da mamakin mohd ace zai yi tafiya bai bawa mtrsa komai ba.
Da dare kuwa duk ta cire wani tsoro a ranta sukayi baccin su ita da mami.
Washe gari da kanta taje kitchen tayi musu break fast sbd yinin jiya duk bata ga kuku ba bai kuma kawo musu abinci ba.
8:pm nn falo suke zaune su biyu abinsu suna kallon tom and jerry.
Sae ga nasir ya shigo da sallamar sa.
Bayan sun gaisa ya bata leda yace" hijabin makarantar ne a ciki kuma da qarfe biyu ake zuwa a dawo qarfe hud'u .
makarantar tana a nn bayan gidan ba nisa amma gobe zan zo na kaiki don kiga makarantar.
Sosai tayi mai godiya snn ya tafi.
Haka ko akayi washe gari nasir yazo ya kaita islamiyya mami kuwa ya kaita gida.
To tun daga rnr ita ke kai kanta ta kuma maida kanta amma sae da qarfe biyar ake maida mata mami.
Su mohd kuwa kusan sati uku sukayi a yawon honeymoon d'insu.
Rynt kuwa sosai ta maida hnklinta zuwa islamiyya kuma rashin kuku bai kawo mata wata matsala ba don koda 1:30 keyi har ta gama musu abincin su na rana sunci ita da mami bcs kafin qarfe biyu nasir ke zowa yakai mami gida,sbd Rynt ta samu taje islamiyya kan lokaci,idan kuma ta dawo qarfe hudu sae tayi sll snn take d'aura musu girkin dare,kuma duk abinda tayi ra'ayin dafawa akwai shi a gidan matsalar ta d'aya itace kewar inna da take sosai.
Rnr wata assabar ne Rynt ta dawo daga islamiyya ita da wata qawar ta suka shigo gidan kowanen su cikin niqabi,da kuma hijab d'insu har qasa da socks .
A nn harabar gidan ta had'u da malika da mohd wa'anda saukar su kenan, gaban Rnynt yayi mugun fad'uwa sbd tunanin abinda zai biyo baya ita da mohd idan yaga ta koma islamiyya bada sanin sa ba, hkn yasa ko gaida shi taqi tayi dan kar ya balbaleta gaban qawar ta.
Dashi har malika kallonta suke har suka shige, malika ta kalli mohd ta6e da baki tace"my man lokaci fa yayi da zaka gargad'a mana yrnyr nn, jifa har da wani kwashe kwashe take maka ,mohd yace"zanyi maganin ta ne ai ,in ni sa'anta ne ko kuma gidan nawa an gaya mata qwai da dunge duk shigowa suke suyi abinda suka ga dama"hm rainaka tayi wlh ita d'in kanta wace ce da har zata yo maka wani jajube jajube.
Su Rynt kuwa har suka shiga d'aki gabanta na dukan uku uku .
Byn ta nunawa wacce suka shigo tare bathroom tayo fitsari ta fito take ce ma Rynt "nikuwa Rynt
ba mai gidan ki bane ya dawo?Rynt tace"shine"
tace"ikon Allah sae kikayi kmr baki sanshi ba,"uhm"cewar Rynt yayinda er makarantar tasu bata sake cewa komai ba ta fita had'e da yiwa Rynt godiya.
Nn kan saukowa upstairs ta had'u da mohd ta gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa snn ya wuce sae d'akin Rynt wacce ya samu ta cire niqab d'inta kenan ,tana had'a ido dashi tasha mai toka, shima fuskar sa tamau yake cewa "wace ce kika shigo min da ita a gida?tace"qawata ce"
da wane dalilin ta shigo min gida? Lalura, shine kad'ai abinda tace ta kuma kama hanya zuwa bathroom haka shima bai sake cewa komai ba ya fitawar sa, fasa shiga batroom d'in tayi don dama tsoron kar ya dake ta yasa tayi niyar shiga bathroom,shiyasa ma tayi mamakin ganin ya fita bai yi mata fad'an ftr ta ba da kuma inda ta fito,ko meyasa,oho.
Da dare mohd ya dawo daga masallaci sllr isha'i ya tafi d'akin malika ya sameta kwance tana waya tayi saurin katse wyr ta tashi ta tarbo shi cike da kisisina tace"ya akayi my man ko wnn abar ce takai ma koina don naga fuskar ka kmr ba annuri ,yace"yunwa ce wlh na rasa ina d'an iskan kukun nn ya shiga ace tun d'azu da muka dawo bai kawo mana abinci ba kuma har yanzu ba alamar za'a kawo,,tace"oh no am sorry my man ai baya nn, ina yaje? Wlh nice na sallame shi da zamu tafi honeymoon ,da sauri ya kalleta snn yace "meyasa?
tace"me zai xauna yi to tunda bama nn"
yace"haba malika mami fa?
tace "naga fa a gabana ka damqa kulawar mami a gun yayanta nasir kuma kasan komai mami ke buqata nasir ba baqonta bane zata gaya mai kuma zai mata tunda ko baka bashi kulawarta ba ai dole ya kula da ita tunda qanwar sa ce,,kuma ai tun lokacinda mukayi tafiyar nn kullum a gida mami ke yini ko ba haka naji kana waya da shi nasir d'in ba?naji hkne ,kira shi kukun yazo ya dafa mana abinda zamu ci da daren nn don nikam ina buqatar naci abinci kafin na kwanta, to my man amma don Allah zanso na roqeka wani abu, fad'i inajinki,dama ina son naje gida ynz zuwa qarfe goma sae na dawo kaji, ya shafo cikinta tare da fad'in"to ki bari idan kinci abinci ko"um um lokaci zai tafi kuma idan naje gida ai zanci,to shike nn kira min kukun ni yazo ya dafa min nawa, tace"ok"snn ya fita.
Rynt bata da nauyin bacci ko kad'an shiyasa taji lokacin da mohd ya shigo,yana jin yanda sautin addu'ar tashi daga bacci ke fita a hnkli daga bknta snn ta tashi zaune had'e da blanket d'in jikinta wacce still tana sanye da hijabinta.
Ta amsa masa sallama tare da had'e kanta da guiwa tana mishi ina kwana,ya amsa ba yabo ba fallasa sae kuma ya fita bai ce mata komai ba hkn yasa ta komawarta ta kwanta.
Koda ya koma d'akin shi ,malika na kwance bata tashi ba sae sharar bacci take bayan ba irin tashin da bai mata ba kafin ya tafi masallaci, ya kalli yanda take kwance bata da maraba da tsiraici sbd gabad'aya abin rufan ta kad'an ya saura ya sauka kan jikinta,guntun tsaki yayi snn ya fara tashin ta da qyar ya samu ta motsa sbd baqin bacci ne da ita ,a maimakon ta tashi sae ma gyra kwanciya tayi,cike da takaici yace"wlh duk kika koma wani bacci za'a fasa tfyr nn ne!firgigit ta tashi tana miqa had'e da hamma tace"wayyo my man bacci bai ishe ni ba fa"komai kasa ce mata yayi don duk ta cika shi da takaici ganin ba komai a jikinta amma ko kunya babu sae wani miqa take a gabanshi, haka ta tashi ta nufi bathroom ba tare da ta yafa komai a jikinta ba.
Guraren qarfe tara mohd ya koma d'akin Rynt cikin shirin sa tsaf sae qamshi yake zubawa ,ya same ta zaune da breakfast a gabanta yace"mami fa ?tace"tana bayi"
yace "ok mu zamu tafi" tayi saurin kallon shi tace"to mufa zamu koma gidan inna ne, snn zancen komawata islamiyya fa ?yace"zancen islamiyyar ki babu"kmr zatayi kuka tace"amma ba haka mukayi da kai ba gurin Abba,,wani mugun kallo ya watsa mata yasa kai zai fita tayi saurin tashi ta bishi hkn yasa ya dakata tace"bafa zan iya kwana daga ni sae mami a gidan nn ba,yace "wnn kuma ya rage naki"
Ya fita hk ta koma binshi ya daka mata tsawa yace"kikayi gigin na sake taka qafa ki tako taki ko wlh sae na mare ki"kuka ta fashe mai dashi tace"nidai kayi haquri dan Allah mu tafi gidan inna kuma na koma islamiyya wlh na sa raina a islamiyyan nn"
A sae ki cire tunda ba gidnku bane da zakiyi abinda kika ga dama!
Sautin kukanta ne ya soma fitowa ta hana faruwar hkn ta komawarta ta zauna tana jin mami zata fito bathroom tayi saurin share hawayenta yayinda mami ta fito tana fad'in " gufranaka ya Allah"
ta washe baki tare da fad'in"hkne ko Anti?Rynt ta qirqiro murmushi tare da gyad'a mata kai"snn takai dubanta gun mohd da har lokacin yana tsaye bai fita ba mami taje gurin shi da gudu yaja hannunta suka fita.
Tayi awa d'aya kafin taga dawowar mami.
Wacce ta dawo d'auke da kayan wasa kala kala sae murna take taje kan bed tana fad'in"Anti yaya ne ya sayamin kayan wasa yace in ta wasa har su dawo wai baza su jima ba"Rynt tace"to zo kici abinci?ai anti sae da nayi breakfast kafin naje raka su yaya a airpot ,Rynt da ba tasan meye haka ba ta basar da zancen. can mami tace"lah anti na manta yaya nasir fa yana falo wae kije.
Koda Rynt taje kuwa ta same shi zaune a falo cikin ladabi ta gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa snn yace"ko da akwai wani abunda kike buqata?ta gyad'a masa kai tare da fad'in "eh"yace"me kenan"
tace"ina son na koma gidan inna da zama ne har idan sun dawo snn kuma ina son na koma islamiyya"yace"meyasa kike son komawa gidan inna? Sbd bana jin zan iya bacci daga ni sae mami a gidan, gidan nn ya mana girma sosai"indai wnn ne ai mai sauqi ne Rynh don da sannu zaki saba kuma idan wani abu kike tunanin zai faru ai akwai masu tsaro sosai a gidan kuma da yardar Allah ba abinda zai faru kinji? ta gyad'a masa kai snn yace"zancen islamiyya kuma gobe inshaAllah nn cikin anguwar zan nema miki wata islamiyya ta matan aure "tace"to nagode yaya nasir"
yace"sae kuma me kike buqata? Shike nn komai bana buqata, to ga wnn ki riqa a hannun ki, tace"Aa wlh ka barsu kawai nagode inada kud'i a hannu na da inna ta ban"murmurshi kawai yayi ya ajiye kud'in kan center table ya tafi tace"masa nagode snn ta d'auki kud'in ta juya cike da jin dad'in zata koma islamiyya,yayinda nasir ya fita cike da mamakin mohd ace zai yi tafiya bai bawa mtrsa komai ba.
Da dare kuwa duk ta cire wani tsoro a ranta sukayi baccin su ita da mami.
Washe gari da kanta taje kitchen tayi musu break fast sbd yinin jiya duk bata ga kuku ba bai kuma kawo musu abinci ba.
8:pm nn falo suke zaune su biyu abinsu suna kallon tom and jerry.
Sae ga nasir ya shigo da sallamar sa.
Bayan sun gaisa ya bata leda yace" hijabin makarantar ne a ciki kuma da qarfe biyu ake zuwa a dawo qarfe hud'u .
makarantar tana a nn bayan gidan ba nisa amma gobe zan zo na kaiki don kiga makarantar.
Sosai tayi mai godiya snn ya tafi.
Haka ko akayi washe gari nasir yazo ya kaita islamiyya mami kuwa ya kaita gida.
To tun daga rnr ita ke kai kanta ta kuma maida kanta amma sae da qarfe biyar ake maida mata mami.
Su mohd kuwa kusan sati uku sukayi a yawon honeymoon d'insu.
Rynt kuwa sosai ta maida hnklinta zuwa islamiyya kuma rashin kuku bai kawo mata wata matsala ba don koda 1:30 keyi har ta gama musu abincin su na rana sunci ita da mami bcs kafin qarfe biyu nasir ke zowa yakai mami gida,sbd Rynt ta samu taje islamiyya kan lokaci,idan kuma ta dawo qarfe hudu sae tayi sll snn take d'aura musu girkin dare,kuma duk abinda tayi ra'ayin dafawa akwai shi a gidan matsalar ta d'aya itace kewar inna da take sosai.
Rnr wata assabar ne Rynt ta dawo daga islamiyya ita da wata qawar ta suka shigo gidan kowanen su cikin niqabi,da kuma hijab d'insu har qasa da socks .
A nn harabar gidan ta had'u da malika da mohd wa'anda saukar su kenan, gaban Rnynt yayi mugun fad'uwa sbd tunanin abinda zai biyo baya ita da mohd idan yaga ta koma islamiyya bada sanin sa ba, hkn yasa ko gaida shi taqi tayi dan kar ya balbaleta gaban qawar ta.
Dashi har malika kallonta suke har suka shige, malika ta kalli mohd ta6e da baki tace"my man lokaci fa yayi da zaka gargad'a mana yrnyr nn, jifa har da wani kwashe kwashe take maka ,mohd yace"zanyi maganin ta ne ai ,in ni sa'anta ne ko kuma gidan nawa an gaya mata qwai da dunge duk shigowa suke suyi abinda suka ga dama"hm rainaka tayi wlh ita d'in kanta wace ce da har zata yo maka wani jajube jajube.
Su Rynt kuwa har suka shiga d'aki gabanta na dukan uku uku .
Byn ta nunawa wacce suka shigo tare bathroom tayo fitsari ta fito take ce ma Rynt "nikuwa Rynt
ba mai gidan ki bane ya dawo?Rynt tace"shine"
tace"ikon Allah sae kikayi kmr baki sanshi ba,"uhm"cewar Rynt yayinda er makarantar tasu bata sake cewa komai ba ta fita had'e da yiwa Rynt godiya.
Nn kan saukowa upstairs ta had'u da mohd ta gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa snn ya wuce sae d'akin Rynt wacce ya samu ta cire niqab d'inta kenan ,tana had'a ido dashi tasha mai toka, shima fuskar sa tamau yake cewa "wace ce kika shigo min da ita a gida?tace"qawata ce"
da wane dalilin ta shigo min gida? Lalura, shine kad'ai abinda tace ta kuma kama hanya zuwa bathroom haka shima bai sake cewa komai ba ya fitawar sa, fasa shiga batroom d'in tayi don dama tsoron kar ya dake ta yasa tayi niyar shiga bathroom,shiyasa ma tayi mamakin ganin ya fita bai yi mata fad'an ftr ta ba da kuma inda ta fito,ko meyasa,oho.
Da dare mohd ya dawo daga masallaci sllr isha'i ya tafi d'akin malika ya sameta kwance tana waya tayi saurin katse wyr ta tashi ta tarbo shi cike da kisisina tace"ya akayi my man ko wnn abar ce takai ma koina don naga fuskar ka kmr ba annuri ,yace"yunwa ce wlh na rasa ina d'an iskan kukun nn ya shiga ace tun d'azu da muka dawo bai kawo mana abinci ba kuma har yanzu ba alamar za'a kawo,,tace"oh no am sorry my man ai baya nn, ina yaje? Wlh nice na sallame shi da zamu tafi honeymoon ,da sauri ya kalleta snn yace "meyasa?
tace"me zai xauna yi to tunda bama nn"
yace"haba malika mami fa?
tace "naga fa a gabana ka damqa kulawar mami a gun yayanta nasir kuma kasan komai mami ke buqata nasir ba baqonta bane zata gaya mai kuma zai mata tunda ko baka bashi kulawarta ba ai dole ya kula da ita tunda qanwar sa ce,,kuma ai tun lokacinda mukayi tafiyar nn kullum a gida mami ke yini ko ba haka naji kana waya da shi nasir d'in ba?naji hkne ,kira shi kukun yazo ya dafa mana abinda zamu ci da daren nn don nikam ina buqatar naci abinci kafin na kwanta, to my man amma don Allah zanso na roqeka wani abu, fad'i inajinki,dama ina son naje gida ynz zuwa qarfe goma sae na dawo kaji, ya shafo cikinta tare da fad'in"to ki bari idan kinci abinci ko"um um lokaci zai tafi kuma idan naje gida ai zanci,to shike nn kira min kukun ni yazo ya dafa min nawa, tace"ok"snn ya fita.