Sashe 70
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan sun koma gida bayan sllr magrib Ryynt ce riqe da abun hannun man sae fmn juyashi take tana kallo wacce still bata ga sunan da ke jikin abun hannun ba sbd cikin wani salon qawa da ba kai tsaye ake ganewa ba akayi rubutun.
qwallah ne suka zubo zar kan fuskarta sbd ko kad'an bata ji dad'in zargin da ta d'aura akan wanda ba shi bane sai dai baqin hallinsa ne ya janyo tafi zargin cewa shine.
Inna dake tsaye a bakin qofa sae kallon ta take don ita ko kad'an bata ji haushin dalilin zamanda tayi a tare dasu ba sae d'inbin tausayin ta da taji nn ta girgiza kanta kawae ta juya zuwa d'akinta ,ba tare da Ryynt tasan da tsayuwar ta a bakin qofar ba har ficewarta.
Ryynt kuwa tana cikin hkne wayar ta ta shiga qara ta tashi a hnkli ta d'auko wayar taga umman saliha ce mai kiran ,ta d'aga wyr jiki sanyaye dan duk sae ta soma jin kewar su.
Koda ta gama wyr sae hawaye ta shiga sharewa sbd lbr ne yakai kunnen umman saliha na komai abinda ya faru.
Da dare guraren qarfe tara Ryynt ta fito gidan ba wanda ya sani riqe da er viva ledar ta wacce kayan ta da tazo dasu daga qauye ne kad'ai a ciki wato kayan da marigayi anwar ya bata haka ma na jikinta kala d'aya daga cikin su ne ta saka.
Tafe take tana waiwayen gidan cike da jin kewar inna har ta fito gate d'auke da hawayen da ke ta fmn zarya a kan fuskarta ba tare da ta damu da ta share hawayen ba.
koda ta fito gate d'in sae wani irin hasken mota ya sauka kan fuskarta har sae da tayi saurin sa hannu ta kare fuskar tata wacce bata ankara ba sae jin qamshin turaren man taji gab da ita.
Nan ta janye hannun ta da ta kare fuskarta had'e da kallon man dake tsaye a gabanta ta kauda fuskarta gefe snn taja baya a hnkli sbd bata son qamshin turaren sa yana shiga hancin ta sbd qamshin turaren kaita yake ya baro don sae tayi ta son jin kasancewa a jikin sa.
Man dake tsaye yana kallonta kanta qasa ta wani kai viva leda a bayanta ta 6oye yace"ina zaki tafi da daren nn?
Shiru tayi had'e da d'an qara matsawa baya dashi sbd ko magana yayi wani irin qamshin dad'i mai rikitarwa take jin yana fita a cikin bakin sa.
Man ya kalleta kawai yace"da ke nake magana kinyi shiru"
Still shiru ta mai tare da qara matsawa,
shi kuwa yakai hannu zae riqo ta tayi saurin cewa"kar ka ta6a ni bana so"
Wacce tayi mgnr ne cikin sanyin murya yayinda shi kuma ya sauke numfashi yace"to koma daga ciki idan ba so kike na d'auke ki na kaiki da kaina ba"
Cikin muryar kuka tace"ni ka bar ni na fita"
Yace"kiyi me wae idan kika fita"
Bata riga tace komai ba sae muryar inna suka tsinkayo tana fmn qwalawa Rynt kira,
Aamil dake can la6e a bayan su yayi saurin barin gurin wanda yazo ne dmn bawa Ryynt hqr amma kuma yana jin kunyar had'a ido da ita.
Man kuwa a lokacin da yaji muryar inna sae d'aga tasa muryar yayi a natse yace"inna zo gata a nn"
Rynt ta kalle sa rae 6ace don hannunta ya riqo ya kuma jata ya kaita sae gun inna wacce suna had'a ido tayi saurin sadda kanta qasa inna kuwa sae taslima ta shiga yi tana kallon viva ledar da ke hannun Ryynt.
Kuyi haquri uzururruka suna ta shigo ni a kwanakin nn shiyasa bana samun yi maku posting inda ko gobe sae kunyi hqr sbd tafiyar da zanyi.
Shiyasa na muku mai shegen yawan da zai kài ku har jibi 😜🙈
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮🔮
*```Page 66```*
Snn ta riqe baki tace"Ikon Allah ashe kuwa hasashe na ne ya tabbata dmn tun da muka dawo daga asibiti na fhmci wani yanayi da ynryr nn take ciki da ya bani cewa tafiya take so tayi,da to idan kin tafi ina zaki je ne iye!ko kuwa a tunanin ki idan kinje qauyen naku zan barki ne banje na dawo dake ba.
Cikin sanyin murya can ciki Ryyñt tace"inna yi haquri"
Inna ta kalle ta kawae taja hannun ta suka je daga ciki yayinda man ke biye dasu.
Falo suka zauna inna ta kalli Ryynt a natse cikin kulawa tace"Ryynh haqiqa na fhmci dalilin da yasa kk so ki tafi ,
a wani 6angaren naga laifin ki a wani 6angaren kuma banga laifinki ba,laifin ki da na gani shine ya muna zaune qalau cikin aminci da juna kice zaki tafi bayan duk irin shaquwar da mukayi Ryynh ,
idan har dan a dalilin zaman da kika yi damu ne ai ba laifin ki bane laifin wnn banzan yaron ne da ba abinda zance sae dai nace Allah isar miki ,
kuma hukunci ya zama dole a kanshi amma zancen tafiya ki bar mu sam bai taso ba ,
idan ba so kike nima na biki mu koma can qauyen naku da zama ba.
ko kuwa kin gaji da zama damu ne Ryynh.
Da sauri Ryynt ta girgiza kanta tace"Allah inna ba haka bane"
Inna tace"to Ryyñh idan ba haka bane ai sae kiyi zamanki muci gaba da zaman mu kinji er albarka"
Ryynt ta gyad'a mata kai inna ta washe baki tace"yauwa er albarka to je maida kayanki a d'aki kinji"
Nan Ryynt ta tashi a natse ta nufi d'akinta.
Yayinda inna ta bita da kallo tana fad'in"wlh yarinyar nn sosai ta kwanta min a rae tun rnr da na fara ganinta kuma har yau ban soma jin ta fita a ran nawa ba,sbd ko yaushe qara ganin hankalinta nake wlh.
Man da duk ynx tausayin Ryynt yake ji da kuma wani irin sonta da ya qara shigar sa ya sauke numfashi yace"shiyasa inna nake son kuyi haquri ku barni na maida ta wlh ina sonta har raina ba wae don abinda take d'auke dashi kad'ai ba"
Inna ta kallesa tace"Hm muhammadu knn ba inda Ryynt zata koma taci gaba da ganin wulaqanci kaji in gaya ma"
Mohd yace"wlh inna ni banada nufin sake wulaqantata"
Inna tace"yo ai kace haka tunda so kake ka maida ta"
Mohd yace" inna ko d'aya ba haka bane na rantse"
Inna tace
"Yo kai ka sani da wani rantse rantsen ka can ai ba yau na soma sanin halin yaran zamani irinku ba"
Kmr zai yi kuka yace"haba inna sae kace ban san muhummancin rantsuwa ba"
Inna dake kallonsa tace"kaga ni duk ka cika ni da surutu je ka sami ubanka kabiru ka gaya mai"
Man ya kalleta a sanyaye yace"shike nn inna zanje amma idan yaqi amincewa zaki sa bakinki dan Allah inna.
Inna tace"bari kaji bafa zanyi ba don ka sani dmn bazan ta6a yarda a had'a hannu dani a cuci marainiyar Allah ba.
Ta fad'i hakane tare da tashi ta bashi guri ba tare da ta tsaya jin me zai ce ba.
Shi kuwa har zai fita yaji yana son ganin Ryynt ya tafi sae d'akinta bai ganta ba tana bathroom ya fito jiki sanyaye yana tunanin ko Abba zai saurare shi idan yaje.
Haka dae ya bar gidan cike da tunani a ransa.
6angaren Aamil kuwa a lokacin da ya fice family house ya tafi da niyyar xuwa gun Abba amma kuma ya kasa shiga gate d'in gidan ko ma nace ko cikin motar sa ya kasa fitowa dan bai san ya zaiyi ya had'a ido da Abba ba sae zaman sa yayi a cikin motar yana ta kuka cike da nadamar fara shan giya a rayuwar sa inda ba kowa ne ya janyo masa haka ba sae frnds d'insa na waje wanda idan yaga suna sha kallon su kawai yake a asararru dan ya musu magana har ya gaji sunqi dainawa sae gashi bai san ya akayi ba daga kallon su har shima ya soma ra'ayi ya fara sha.
Wnn knn.
Bai iya shiga gidan ba dae sae jan motar sa yayi ya koma gidan sa ya sami matar sa wacce tun lokacinda taji labarin abinda ya faru sae kuka take tayi ya bata haquri har ya gaji taqi dainawa sae ma takadar saki da ta nema a gurinsa a cewar bata iya ci gaba da zama dashi a matsayin miji hkn ne ya qara masa damuwa sosai ya rasa ta inda zae sa kansa yaji sanyi.
Washe gari koda aka wayi gari ba Aamil yayi tafiyar sa sae saqon wasiqar sa Abba ya samu ya dawo daga sllr asuba wanda koda ya gama karanta wasiqar sae numfashi ya fitar cikin yananyin damuwa ya shiga gidan ya sami hjyr su man, ya bata wasiqar ta karanta sae kuka don kalamai ne na ban haquri masu karya zuciya kai tsaye.
Koda gari ya gama waye labari yakai gun kowa family don iyaye maza har meeting suka had'a a cewar Abba yayi haquri a nemo Aamil ya dawo gida tun da Ryynt dae ta yafe masa.
Abba ya nuna musu kawai su barshi kan dole kowa ya kama gabansa cikin damuwa dan sunyi sunyi dashi ya kafe kan A'a.
Bayan an watse meeting d'in ne Abba ya kira Amir da mohd a cewar suje gidan Aamil su dawo da matar sa Khadija gida don dama da ita har matar Amir duk en familyn ne wato 'ya'yan Alhj sa'eed qanin Abban Nasir.
Koda man da Amir suka je gidan suka same ta zaune a falo ta had'e kai da guiwa sai kuka take tayi riqe da takadar da ta samu Aamil ya bar mata ta ban hqr.
Lallashin ta suka shiga yi sosai don duk sai ta basu tausayi har dae ilham dake gefen ta itama tana tayata kukan.
Bayan sunzo dasu gida ne Abba ya zaunar da ita ya bata magana ya kuma rarrashe ta sosai har damuwar da ke ranta ta d'an soma rage mata.
qwallah ne suka zubo zar kan fuskarta sbd ko kad'an bata ji dad'in zargin da ta d'aura akan wanda ba shi bane sai dai baqin hallinsa ne ya janyo tafi zargin cewa shine.
Inna dake tsaye a bakin qofa sae kallon ta take don ita ko kad'an bata ji haushin dalilin zamanda tayi a tare dasu ba sae d'inbin tausayin ta da taji nn ta girgiza kanta kawae ta juya zuwa d'akinta ,ba tare da Ryynt tasan da tsayuwar ta a bakin qofar ba har ficewarta.
Ryynt kuwa tana cikin hkne wayar ta ta shiga qara ta tashi a hnkli ta d'auko wayar taga umman saliha ce mai kiran ,ta d'aga wyr jiki sanyaye dan duk sae ta soma jin kewar su.
Koda ta gama wyr sae hawaye ta shiga sharewa sbd lbr ne yakai kunnen umman saliha na komai abinda ya faru.
Da dare guraren qarfe tara Ryynt ta fito gidan ba wanda ya sani riqe da er viva ledar ta wacce kayan ta da tazo dasu daga qauye ne kad'ai a ciki wato kayan da marigayi anwar ya bata haka ma na jikinta kala d'aya daga cikin su ne ta saka.
Tafe take tana waiwayen gidan cike da jin kewar inna har ta fito gate d'auke da hawayen da ke ta fmn zarya a kan fuskarta ba tare da ta damu da ta share hawayen ba.
koda ta fito gate d'in sae wani irin hasken mota ya sauka kan fuskarta har sae da tayi saurin sa hannu ta kare fuskar tata wacce bata ankara ba sae jin qamshin turaren man taji gab da ita.
Nan ta janye hannun ta da ta kare fuskarta had'e da kallon man dake tsaye a gabanta ta kauda fuskarta gefe snn taja baya a hnkli sbd bata son qamshin turaren sa yana shiga hancin ta sbd qamshin turaren kaita yake ya baro don sae tayi ta son jin kasancewa a jikin sa.
Man dake tsaye yana kallonta kanta qasa ta wani kai viva leda a bayanta ta 6oye yace"ina zaki tafi da daren nn?
Shiru tayi had'e da d'an qara matsawa baya dashi sbd ko magana yayi wani irin qamshin dad'i mai rikitarwa take jin yana fita a cikin bakin sa.
Man ya kalleta kawai yace"da ke nake magana kinyi shiru"
Still shiru ta mai tare da qara matsawa,
shi kuwa yakai hannu zae riqo ta tayi saurin cewa"kar ka ta6a ni bana so"
Wacce tayi mgnr ne cikin sanyin murya yayinda shi kuma ya sauke numfashi yace"to koma daga ciki idan ba so kike na d'auke ki na kaiki da kaina ba"
Cikin muryar kuka tace"ni ka bar ni na fita"
Yace"kiyi me wae idan kika fita"
Bata riga tace komai ba sae muryar inna suka tsinkayo tana fmn qwalawa Rynt kira,
Aamil dake can la6e a bayan su yayi saurin barin gurin wanda yazo ne dmn bawa Ryynt hqr amma kuma yana jin kunyar had'a ido da ita.
Man kuwa a lokacin da yaji muryar inna sae d'aga tasa muryar yayi a natse yace"inna zo gata a nn"
Rynt ta kalle sa rae 6ace don hannunta ya riqo ya kuma jata ya kaita sae gun inna wacce suna had'a ido tayi saurin sadda kanta qasa inna kuwa sae taslima ta shiga yi tana kallon viva ledar da ke hannun Ryynt.
Kuyi haquri uzururruka suna ta shigo ni a kwanakin nn shiyasa bana samun yi maku posting inda ko gobe sae kunyi hqr sbd tafiyar da zanyi.
Shiyasa na muku mai shegen yawan da zai kài ku har jibi 😜🙈
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮🔮
*```Page 66```*
Snn ta riqe baki tace"Ikon Allah ashe kuwa hasashe na ne ya tabbata dmn tun da muka dawo daga asibiti na fhmci wani yanayi da ynryr nn take ciki da ya bani cewa tafiya take so tayi,da to idan kin tafi ina zaki je ne iye!ko kuwa a tunanin ki idan kinje qauyen naku zan barki ne banje na dawo dake ba.
Cikin sanyin murya can ciki Ryyñt tace"inna yi haquri"
Inna ta kalle ta kawae taja hannun ta suka je daga ciki yayinda man ke biye dasu.
Falo suka zauna inna ta kalli Ryynt a natse cikin kulawa tace"Ryynh haqiqa na fhmci dalilin da yasa kk so ki tafi ,
a wani 6angaren naga laifin ki a wani 6angaren kuma banga laifinki ba,laifin ki da na gani shine ya muna zaune qalau cikin aminci da juna kice zaki tafi bayan duk irin shaquwar da mukayi Ryynh ,
idan har dan a dalilin zaman da kika yi damu ne ai ba laifin ki bane laifin wnn banzan yaron ne da ba abinda zance sae dai nace Allah isar miki ,
kuma hukunci ya zama dole a kanshi amma zancen tafiya ki bar mu sam bai taso ba ,
idan ba so kike nima na biki mu koma can qauyen naku da zama ba.
ko kuwa kin gaji da zama damu ne Ryynh.
Da sauri Ryynt ta girgiza kanta tace"Allah inna ba haka bane"
Inna tace"to Ryyñh idan ba haka bane ai sae kiyi zamanki muci gaba da zaman mu kinji er albarka"
Ryynt ta gyad'a mata kai inna ta washe baki tace"yauwa er albarka to je maida kayanki a d'aki kinji"
Nan Ryynt ta tashi a natse ta nufi d'akinta.
Yayinda inna ta bita da kallo tana fad'in"wlh yarinyar nn sosai ta kwanta min a rae tun rnr da na fara ganinta kuma har yau ban soma jin ta fita a ran nawa ba,sbd ko yaushe qara ganin hankalinta nake wlh.
Man da duk ynx tausayin Ryynt yake ji da kuma wani irin sonta da ya qara shigar sa ya sauke numfashi yace"shiyasa inna nake son kuyi haquri ku barni na maida ta wlh ina sonta har raina ba wae don abinda take d'auke dashi kad'ai ba"
Inna ta kallesa tace"Hm muhammadu knn ba inda Ryynt zata koma taci gaba da ganin wulaqanci kaji in gaya ma"
Mohd yace"wlh inna ni banada nufin sake wulaqantata"
Inna tace"yo ai kace haka tunda so kake ka maida ta"
Mohd yace" inna ko d'aya ba haka bane na rantse"
Inna tace
"Yo kai ka sani da wani rantse rantsen ka can ai ba yau na soma sanin halin yaran zamani irinku ba"
Kmr zai yi kuka yace"haba inna sae kace ban san muhummancin rantsuwa ba"
Inna dake kallonsa tace"kaga ni duk ka cika ni da surutu je ka sami ubanka kabiru ka gaya mai"
Man ya kalleta a sanyaye yace"shike nn inna zanje amma idan yaqi amincewa zaki sa bakinki dan Allah inna.
Inna tace"bari kaji bafa zanyi ba don ka sani dmn bazan ta6a yarda a had'a hannu dani a cuci marainiyar Allah ba.
Ta fad'i hakane tare da tashi ta bashi guri ba tare da ta tsaya jin me zai ce ba.
Shi kuwa har zai fita yaji yana son ganin Ryynt ya tafi sae d'akinta bai ganta ba tana bathroom ya fito jiki sanyaye yana tunanin ko Abba zai saurare shi idan yaje.
Haka dae ya bar gidan cike da tunani a ransa.
6angaren Aamil kuwa a lokacin da ya fice family house ya tafi da niyyar xuwa gun Abba amma kuma ya kasa shiga gate d'in gidan ko ma nace ko cikin motar sa ya kasa fitowa dan bai san ya zaiyi ya had'a ido da Abba ba sae zaman sa yayi a cikin motar yana ta kuka cike da nadamar fara shan giya a rayuwar sa inda ba kowa ne ya janyo masa haka ba sae frnds d'insa na waje wanda idan yaga suna sha kallon su kawai yake a asararru dan ya musu magana har ya gaji sunqi dainawa sae gashi bai san ya akayi ba daga kallon su har shima ya soma ra'ayi ya fara sha.
Wnn knn.
Bai iya shiga gidan ba dae sae jan motar sa yayi ya koma gidan sa ya sami matar sa wacce tun lokacinda taji labarin abinda ya faru sae kuka take tayi ya bata haquri har ya gaji taqi dainawa sae ma takadar saki da ta nema a gurinsa a cewar bata iya ci gaba da zama dashi a matsayin miji hkn ne ya qara masa damuwa sosai ya rasa ta inda zae sa kansa yaji sanyi.
Washe gari koda aka wayi gari ba Aamil yayi tafiyar sa sae saqon wasiqar sa Abba ya samu ya dawo daga sllr asuba wanda koda ya gama karanta wasiqar sae numfashi ya fitar cikin yananyin damuwa ya shiga gidan ya sami hjyr su man, ya bata wasiqar ta karanta sae kuka don kalamai ne na ban haquri masu karya zuciya kai tsaye.
Koda gari ya gama waye labari yakai gun kowa family don iyaye maza har meeting suka had'a a cewar Abba yayi haquri a nemo Aamil ya dawo gida tun da Ryynt dae ta yafe masa.
Abba ya nuna musu kawai su barshi kan dole kowa ya kama gabansa cikin damuwa dan sunyi sunyi dashi ya kafe kan A'a.
Bayan an watse meeting d'in ne Abba ya kira Amir da mohd a cewar suje gidan Aamil su dawo da matar sa Khadija gida don dama da ita har matar Amir duk en familyn ne wato 'ya'yan Alhj sa'eed qanin Abban Nasir.
Koda man da Amir suka je gidan suka same ta zaune a falo ta had'e kai da guiwa sai kuka take tayi riqe da takadar da ta samu Aamil ya bar mata ta ban hqr.
Lallashin ta suka shiga yi sosai don duk sai ta basu tausayi har dae ilham dake gefen ta itama tana tayata kukan.
Bayan sunzo dasu gida ne Abba ya zaunar da ita ya bata magana ya kuma rarrashe ta sosai har damuwar da ke ranta ta d'an soma rage mata.