Sashe 91
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ryynt na shiga d'akin saliha tayi tsaye tana kallon saliha dake chat tana qyalqyatar dariya.
Ryynt ta girgiza kanta taje ta zauna kusa da ita tana fad'in"keda waye haka?
Da sauri saliha ta kalli Ryynt tace"yaushe kika shigo har kika zauna ban ko ji ba?
Ryynt tace"hm inafa zaki ji hankalin ki na gun chat.
Saliha ta tashi zaune tare da fad'in"wlh kedai wata qawata ce er ban dariya keta sani dariya har cikina yayi ciwo wlh.
Ryynt tayi murmushi tare da ajiye jakar hannun ta saliha da ta kafe ta da ido tace"waih barikallah yau sae kika qara yin kyau sosai wlh har dae pink lipstick d'in nn da kika shafa kan d'an mitsilin bakin nn naki mae matuqar kyau kmr na qwace maki shi na gudu.
Da wasa Ryynt ta harare ta had'e da turo baki tace"kin fara koh saliha?
Saliha tace"to ae gsky na fad'a ina kika samo kalo d'in nn da na jima ina neman irinta bana samu daga dark sae mae haske sosai nake samu,
Ryynt tace"wlh a dubai kedai na siyo wata er kit ta cosmetics ciki sae ki samu komai da kike so,kema taki na nn na siyo miki ae"
Ihun murna saliha tayi tare da rungume Ryynt tace"kai amma wlh naji dad'i na kuma gode"
"oyoyo Aunty!
cewar mami wacce ta shigo da gudu, Ryynt ta d'auke ta cike da murna ta d'aura ta kan qafafunta.
Umman saliha da suka shigo tare da mami tace"Ah sauketa kar ta zunguren min d'an jika"
Sosai Ryynt taji kunya tayi saurin sadda kanta qasa tana murmushi .
Umman saliha da ita ma murmushin take taje zuwa sauke mami,mami ta qanqame Ryynt tace"um um mama nifa ba inda zanje tare zamu koma nida Aunty idan zata tafi"
Umman saliha tace" mami nafa gaya miki baza ki koma ba gwanda tun wuri ki fidda ranki"
Ryynt ta d'ago ta kalli umman saliha tace"meyasa mama?
Umman saliha tace"Ryynt takuraku kawae zata yi dan yanzu ba d'aya bane da wancan lokacin kawae dae zan riqa barin ta tana zuwar miki ko weekend ne.
cikin fushi mami tace"wlh mama ban so"nn ta sauka kan jikin Ryynt ta fita daga d'akin cikin kukan shagwa6a.
Umman saliha ta bita da ido d'auke da dariya a fuskarta,Ryynt kuwa ta qwala mata kira a cewar tazo umma wasa take mata amma mami taqi dawowa.
umman saliha ta kalli saliha da ke bin mami da kira itama, tace"kinga tashi je kawo ma Ryynt lemu da ruwa ae kinsan mami in ta fara fushi ba rarrashi take ji ba dan kanta zata sauko ta dawo.
Ba musu saliha ta tashi ta fita umman saliha ta kalli Ryynt tace" gobe ne zaki koma koh?
Ryynt tace"eh inshaa Allah mama"
Umman saliha tace"dama wasu turarukka ne nasa aka sake had'a miki dan nasan wad'an can sun isa qarewa koh?
Tace"Aa mama akwae saura,
Tace" to indae kin tashi zan baki ki tafi dasu .
Cike da jin dad'i Ryynt ta mata godiya don sosai take son turarukkan har dae yanda ta fahimci mohd na jin dad'in qamshin turarukkan ba kad'an ba.
8:30pm
Sae a lokacin zasu koma.
Mohd ya kalli Ryynt wacce ta shigo mota fuskar ta d'auke da damuwa yayi shiru yana kallonta shidai a sanin sa hjyr sa ta fara sake mata bare yayi tunanin ko ita ce ta mata wani abu bare kuma duk yinin nn a 6angaren su saliha tayi shi.
Hannun ta ya riqo ta kalle sa yace"me aka miki?
Cikin muryar kuka tace"umman saliha ce tace wae baza ta bar mami ta koma gurina ba sae dae kawae ta riqa zuwar min weekend da farko na d'auka wasa take ashe da gske take yi yanzu haka mami na can sae kuka take"
Mohd yace"to ae sae gobe ne ko zaki koma koh?
Tace"eh shine da zan fito nace gobe a shirya wa mami kayanta idan zan koma zan biyo mu d'auke ta a nn take gazgata min cewa itafa da gaske ne mami bazata koma ba"
Yace"meyasa ko kin ta6a yiwa mami wani abu ne da bata ji dad'in sa ba?
Tace"Aa ba haka bane wae zata takura mu idan ta koma"
Man yace "wace irin takurawa kuma?
sae kuma yayi shiru yana nazari can yace"haka ne Ryynt tayi tunani kuma"
Da sauri Ryynt ta kalle sa tace"kmr ya nifa banga wani takurawa ba tunda ba d'aki d'aya muke zaune da kai ba"
Yace"to ae rnr dutyn ki ne magana dmn dole a d'akina zaki kwana,
Kinga ba zae yiyu ki barta ita kad'ai a d'akin ki ta kwana ba koh.
Ryynt tace"to ae sae naje da ita mu kwana a d'akin naka mana"
Hm Ryynt knn wa ya gaya miki ana zuwa turakar miji da yaro.
Idon ta tap da qwallah tace"ba wani nn kai ma dae baka so ta koma d'in na fhmce ka"
Ryynt ba haka bane ki fhmce ni.....haka ne mana.
Ta qarashe mgnr ne cike da son fashewa da kuka hkn yasa yayi shiru bae sake ce mata komai ba yaja motar suka tafi.
Suna isowa gidan inna cikin fushi Ryynt ta fita mota ta wuce wacce bata zarce koina ba sae d'akin ta.
Mohd kuwa d'akin inna ya nufa d'auke da sallama abakin shi inna ta amsa sallama washe da baki tace"kun dawo?
Yace"eh inna mun dawo"
Nan ya nemi guri kan sofa ya zauna inna tace"Ryyh fa?
Yace"tana d'akinta rigima take ji yau"
Inna tace"rigimar me kuma ko so tayi ta kwana a can ka hanata?
Yace"Aa inna zancen komawar mami gurinta ne nn yayi wa inna bayanin komai wacce tayi shiru snn tace"to muhamnadu gsky fa kasan xama irin gidan ka ba d'an yaron da ke tayaka xama ba dad'i ne dashi ba,tunda kai dae ba zama kakeyi ba snn qarin abun ma kasan Ryynt bata iya bacci ita kad'ae a d'aki tunda kaga ba ita kad'ai ce matar ka ba da za'a ce kullum kuna tare don haka zancen rashin komawar mami a gurinta bae taso ba,
kawae abinda naga yafi shine zan samar mata er yarinya mae aiki da zata riqa kwana tare da mami idan ita tana naka d'akin ko kuwa hakan bai fi ba,don gsky bazan so a takura er marainiyar Allah ba bayan akwae yanda za'ayi.
Mohd ya nisa yace"hakane inna zan sami umman mami sae muyi magana"
Inna ta washe baki tace"to shike nn d'an albarka ko me tace sae kazo ka gaya min ni kuma sae nasa baaba hurera ta samo mata er yarinya mae hnkli da natsuwa,dan hk tashi maza je lallaso min ita.
Mohd ya tashi d'auke da murmushi ya tafi d'akin Ryynt ya same ta zaune kan bed ta had'e kai da guiwa sae kuka take.
Yaje ya zauna gab da ita tare da janyo ta zuwa jikin sa bata jira me zae ce ba ta zare jikin ta daga nashi ta sauka kan gadon ta shigewar ta bathroom ta rufe.
Ryynt ta girgiza kanta taje ta zauna kusa da ita tana fad'in"keda waye haka?
Da sauri saliha ta kalli Ryynt tace"yaushe kika shigo har kika zauna ban ko ji ba?
Ryynt tace"hm inafa zaki ji hankalin ki na gun chat.
Saliha ta tashi zaune tare da fad'in"wlh kedai wata qawata ce er ban dariya keta sani dariya har cikina yayi ciwo wlh.
Ryynt tayi murmushi tare da ajiye jakar hannun ta saliha da ta kafe ta da ido tace"waih barikallah yau sae kika qara yin kyau sosai wlh har dae pink lipstick d'in nn da kika shafa kan d'an mitsilin bakin nn naki mae matuqar kyau kmr na qwace maki shi na gudu.
Da wasa Ryynt ta harare ta had'e da turo baki tace"kin fara koh saliha?
Saliha tace"to ae gsky na fad'a ina kika samo kalo d'in nn da na jima ina neman irinta bana samu daga dark sae mae haske sosai nake samu,
Ryynt tace"wlh a dubai kedai na siyo wata er kit ta cosmetics ciki sae ki samu komai da kike so,kema taki na nn na siyo miki ae"
Ihun murna saliha tayi tare da rungume Ryynt tace"kai amma wlh naji dad'i na kuma gode"
"oyoyo Aunty!
cewar mami wacce ta shigo da gudu, Ryynt ta d'auke ta cike da murna ta d'aura ta kan qafafunta.
Umman saliha da suka shigo tare da mami tace"Ah sauketa kar ta zunguren min d'an jika"
Sosai Ryynt taji kunya tayi saurin sadda kanta qasa tana murmushi .
Umman saliha da ita ma murmushin take taje zuwa sauke mami,mami ta qanqame Ryynt tace"um um mama nifa ba inda zanje tare zamu koma nida Aunty idan zata tafi"
Umman saliha tace" mami nafa gaya miki baza ki koma ba gwanda tun wuri ki fidda ranki"
Ryynt ta d'ago ta kalli umman saliha tace"meyasa mama?
Umman saliha tace"Ryynt takuraku kawae zata yi dan yanzu ba d'aya bane da wancan lokacin kawae dae zan riqa barin ta tana zuwar miki ko weekend ne.
cikin fushi mami tace"wlh mama ban so"nn ta sauka kan jikin Ryynt ta fita daga d'akin cikin kukan shagwa6a.
Umman saliha ta bita da ido d'auke da dariya a fuskarta,Ryynt kuwa ta qwala mata kira a cewar tazo umma wasa take mata amma mami taqi dawowa.
umman saliha ta kalli saliha da ke bin mami da kira itama, tace"kinga tashi je kawo ma Ryynt lemu da ruwa ae kinsan mami in ta fara fushi ba rarrashi take ji ba dan kanta zata sauko ta dawo.
Ba musu saliha ta tashi ta fita umman saliha ta kalli Ryynt tace" gobe ne zaki koma koh?
Ryynt tace"eh inshaa Allah mama"
Umman saliha tace"dama wasu turarukka ne nasa aka sake had'a miki dan nasan wad'an can sun isa qarewa koh?
Tace"Aa mama akwae saura,
Tace" to indae kin tashi zan baki ki tafi dasu .
Cike da jin dad'i Ryynt ta mata godiya don sosai take son turarukkan har dae yanda ta fahimci mohd na jin dad'in qamshin turarukkan ba kad'an ba.
8:30pm
Sae a lokacin zasu koma.
Mohd ya kalli Ryynt wacce ta shigo mota fuskar ta d'auke da damuwa yayi shiru yana kallonta shidai a sanin sa hjyr sa ta fara sake mata bare yayi tunanin ko ita ce ta mata wani abu bare kuma duk yinin nn a 6angaren su saliha tayi shi.
Hannun ta ya riqo ta kalle sa yace"me aka miki?
Cikin muryar kuka tace"umman saliha ce tace wae baza ta bar mami ta koma gurina ba sae dae kawae ta riqa zuwar min weekend da farko na d'auka wasa take ashe da gske take yi yanzu haka mami na can sae kuka take"
Mohd yace"to ae sae gobe ne ko zaki koma koh?
Tace"eh shine da zan fito nace gobe a shirya wa mami kayanta idan zan koma zan biyo mu d'auke ta a nn take gazgata min cewa itafa da gaske ne mami bazata koma ba"
Yace"meyasa ko kin ta6a yiwa mami wani abu ne da bata ji dad'in sa ba?
Tace"Aa ba haka bane wae zata takura mu idan ta koma"
Man yace "wace irin takurawa kuma?
sae kuma yayi shiru yana nazari can yace"haka ne Ryynt tayi tunani kuma"
Da sauri Ryynt ta kalle sa tace"kmr ya nifa banga wani takurawa ba tunda ba d'aki d'aya muke zaune da kai ba"
Yace"to ae rnr dutyn ki ne magana dmn dole a d'akina zaki kwana,
Kinga ba zae yiyu ki barta ita kad'ai a d'akin ki ta kwana ba koh.
Ryynt tace"to ae sae naje da ita mu kwana a d'akin naka mana"
Hm Ryynt knn wa ya gaya miki ana zuwa turakar miji da yaro.
Idon ta tap da qwallah tace"ba wani nn kai ma dae baka so ta koma d'in na fhmce ka"
Ryynt ba haka bane ki fhmce ni.....haka ne mana.
Ta qarashe mgnr ne cike da son fashewa da kuka hkn yasa yayi shiru bae sake ce mata komai ba yaja motar suka tafi.
Suna isowa gidan inna cikin fushi Ryynt ta fita mota ta wuce wacce bata zarce koina ba sae d'akin ta.
Mohd kuwa d'akin inna ya nufa d'auke da sallama abakin shi inna ta amsa sallama washe da baki tace"kun dawo?
Yace"eh inna mun dawo"
Nan ya nemi guri kan sofa ya zauna inna tace"Ryyh fa?
Yace"tana d'akinta rigima take ji yau"
Inna tace"rigimar me kuma ko so tayi ta kwana a can ka hanata?
Yace"Aa inna zancen komawar mami gurinta ne nn yayi wa inna bayanin komai wacce tayi shiru snn tace"to muhamnadu gsky fa kasan xama irin gidan ka ba d'an yaron da ke tayaka xama ba dad'i ne dashi ba,tunda kai dae ba zama kakeyi ba snn qarin abun ma kasan Ryynt bata iya bacci ita kad'ae a d'aki tunda kaga ba ita kad'ai ce matar ka ba da za'a ce kullum kuna tare don haka zancen rashin komawar mami a gurinta bae taso ba,
kawae abinda naga yafi shine zan samar mata er yarinya mae aiki da zata riqa kwana tare da mami idan ita tana naka d'akin ko kuwa hakan bai fi ba,don gsky bazan so a takura er marainiyar Allah ba bayan akwae yanda za'ayi.
Mohd ya nisa yace"hakane inna zan sami umman mami sae muyi magana"
Inna ta washe baki tace"to shike nn d'an albarka ko me tace sae kazo ka gaya min ni kuma sae nasa baaba hurera ta samo mata er yarinya mae hnkli da natsuwa,dan hk tashi maza je lallaso min ita.
Mohd ya tashi d'auke da murmushi ya tafi d'akin Ryynt ya same ta zaune kan bed ta had'e kai da guiwa sae kuka take.
Yaje ya zauna gab da ita tare da janyo ta zuwa jikin sa bata jira me zae ce ba ta zare jikin ta daga nashi ta sauka kan gadon ta shigewar ta bathroom ta rufe.